Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

are trying to say?."

"Kamar baka San komi ba Bayan ka sanar Dani cewa wannan dakin mutane biyu me kacel zasu iyya barinta wance kake alakan tata Dani da kuma kai,Amma bakasan cewa na fika sanin gurin Nan ba."

Gajeriyar murmushi yayi Hadi da cewa

"Gaskiya kayi kuskure domin Ba'a amincewa Dani kamar yadda nima banayiwa kowa anan gurin kowa kallon gawa nake Yi Masa domin duk taron ku ko kunkai Dubu mutun daya ne zai koma gida Dan haka karku Damu idan na Kai gida Zan sanar da duniya cewa duk Kun sheka Babu Wanda zai sake tuna ku Dan haka na barku lafiya,idan Kuma akwai Mai sakon da yake son isarwa a duniya ya sanar dani idan Kuma Babu kunga tafiya ta."

Aiko Al-Hussien ganin duk plan nasa zasu bare idan ya cigaba da karyar shi mutum ne ya Kuma cigaba da tsayawan tare dasu a Kejin,yasa shi fita cikin Kejin yadda kasan hayaki ya tunkari Harun.

Dukda Harun ya basa baya hakan bai Hana ya gane cewar ya fita daga Kejin ba.
Kyalkyalewa yayi da dariya Hadi da cewa

"Now You show your true color Al-Hussien."

Aiko duk taron abokan tafiyar nasa suka shige mamaki Babu mai iyya cewa komi.
Samra da kanta kasa cewa komi tayi tana ta kallo Al-Hussien.

"If you go there alone you will kill me and kill your self please came down,zamu shawo kan Komi I promise Zan sanar daku dalilina nayin haka Amma karka yadda ka haye wannan gada Kai kadai I have my reason for doing that."

Haka yayita faman nanatawa Harun ko ya sauke Idanu kamar maganan ta shigeshi but daga karshe sai ya taka step biyu,dashike kasan gurin kamar interlock yake Nan da Nan suka nutse sai wuta ya kewaye Al-Hussien Yana ci Kai kace runfar Kara, wannan wuta ko tana iyya dakatar da kowace halitta yayin ketare ta bacin mutum Babu Mai ketarawa saman utan.

Ajiyar zuci Harun yayi Hadi da cewa

"I'm sorry but I had to do it,Dole Zan barku anan yayinda Zan haye na tsallaka izuwa duniya."

Aiko Al-Hussien Yana ta furunci karyayi hakan domin zai hallakasu Amma Sam yaki sauraron sa haka ya haye kan gadar yayi tafiyar sa.

Zubewa Al-Hussien yayi akan gwiwar sa yayinda kwalla take zubo masa a fuska..

"Wannan ce damata ta karshe na mallakar abinda na Dade Ina muradi wato gangan jikina Amma gashi cikin abinda bai wuci dakiku Goma zata bare..."

Sukum sukayi Babu Wanda yace dashi kala Nan sai ya yunkura Hadi da cewa

"ya kamata mu Kai Masa agaji domin zai rasa ransa,Kuma banason a mutu ta dalilina."

"Al-Hussien shin har akwai abinda zaka sake fada Mana mu amince da ne,You lie to us kawai Dan abinda kake burin ka samu sai Kuma gashi dukkan ninmu Muna adaure a guri guda gaskiya Allah Mai Jin kukan bayin sane domin Halinda kaso mu da ita sai gashi tare muke a ciki."

Al-Hussien Shiru yayi ya sauke Idanu Nan sai sukayi arba da gadan Nan na rusowa haka gadar ta zube Al-Hussien ko ya yunkura Hadi da cewa.

"This is the end of me."

"It's all your fault Atif."
Fadar Mu'azz

"Why are you blaming me?, bayan a idon kowa akayi haka Kuma har ya tafi Babu Wanda yayi kokarin dakatar dashi."
Ansar da ya bayar kenan

Inda Samra ta furta cewa....

"Yeah laifin Kane Atif,idan da badan Kai ba da duk haka bazata faru ba,And now komi ya tabarbare."

"Samra Mai kike fadane haka Taya na zama sanadin faruwan haka."

"This is the final, sa'annan ita ake Kira da Hard way and the only way, wannan Guri tayi gaskiya duk Wanda ya shigeta ba lallai bane ya fita."

"Hakane sister Amma Ina ganin akwai mafita domin kowace mashiga a kwai mafitar ta."
Tattaunawar karshe kenan tsakanin mu'azz Samra da Kuma Atif.

🥺🥺
Indan muka Laika bangaren Harun ko tsaye gaban wannan kofar da yake kyautata zaton shine hayar fita.
Aiko sa hannu yayi ya bude inda ya shige cikin Dakin Aiko Hamdala yayi Hadi da murmushi ba Komi yasashi hakan ba illa arba da yayi da hasken Rana Mai kokarin dauke ganin sa.

Murmushi yayi Hadi da takawa ya bada rata tsakanin sa da kofar Aiko juyawa yayi ya Ciro kundin Nan da ya saka a kugun sa yayi jifa da ita sa'annan yayi furucin cewa

"karshen wahalar ta zo."

Aiko fadin hakan daidai yake da kafewar hasken Nan da Nan koren gayayen da yayi arba dashi duk suka dauke kamar da cen a cikin TV yake kallo Komi ta sauya ta dawo abin tsoro Aiko Nan Harun yasan Yayi matukar kuskure na bijirewa da Kuma bin shawarar wannan kundin.

Domin kuwa ya fahimci Yar mitsitsiyar daki ya kasance a ciki wacce Bata da masuburbusar iska ko window,Babu Komi a dakin illa wata katuwar akwatin gawa kuma da dukkan alamu dakin zaiyi matukar duhu,domin Babu alamar fitulu a dakin,hasken dake haskake cikin Dakin ko ta cikin kofar yake shigowa.

Aiko Saida yayi arba da inuwar sa kafin ya tuno still kofar da ya shigo ta ciki yana bude Aiko cikin sauri ya yanke shawarar fita daga cikin Dakin aguje dukda yasan Koda ya fita Babu hanyar saukar sa d'aga saman inda yake.
Amma ya gwammaci yayi ta kallon haske yafi Masa daya kasance cikin Dakin nan shi kadai.

Nan ya ruga a guje da niyar fita but sai kofar taja kanta ta rufe,Nan sai wata Murya ta soma magana yayinda muryar ke fita uku uku Ya furta cewa.

*GAME OVER*


*_THE END_*

Karshen littafin Kofar aljali kenan littafi na daya,Mu hadu a littafi na biyu.... Ranar jumma'a Mai 15th October. Mai taken


*KOFAR AJALI*
_The Return_
```[Hard way and the only way]```


*_Ku kasance tare dani,Guys keep liking and commenting_*

+2349077974042







An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment