karba tafara koya mata
Dayake dijen akwai kwanya take tafara kwashewa saigashi kafin mubina ta tafi harta iya wasu abubuwan ackn waya hardasu setin agogo da saving namba da dailing da delete π
Mubina tace "tonima aramawa kura ajiyarta fulatanci nakeso yau afara koyamin don jiya my hubby na yabani Assingment na wasu kalmomi wai yanaso inje inyi binkicensu kafin yadawo wani satin yanaso yajisu sun zauna abakina .
Dije tace "to fa wane kalmomi ne knn?
Mubina ta gyara zama tace "nafarko kwanaki nakesonji Litinin,Talata,laraba,Alhamis,juma,asabar,lahadi saikuma yau,gobe,jibi..
Dije ta gyara zama itama tace "kinga Litinin anacewa *Altine* Talata *Salaasa* Laraba *Alarba* Alhamis *Alamiisa* juma,a *jumb'aare*
Asabar *Asawe*
Lahadi *Alat*
Yau - *Hannde*
Gobe *janngo*
Jibi *Fab'b'i janngo*
"Shikenan "? Dije ta tambayi mubina tana dariya
Mubina tace "walh ba shikenan ba Amma mubarshi hakan sbd inyai yawa zan mance wasu yanzunma saikin maimaito
Nan dije taringa maimaito mata ita kuma tana biyawa kamar karatu aiko dai saida taga ta iya sannan ta hkr π
A bangaren Abdallah baidawo gidan ba baima sake tuno da matan gidan ba saida safe suna kwance ckn bargo shida babynsa kalaminta nema yatuno masa da yanada mata
"Real nayi kewarka dayawa yakamata muyi Aure da wuri kaji.
Tajishi shiru bai magantuba yadauke wuta π jar uba dady yatuna da rikicin dazai fuskanta nan gaba wanda zai iya fin nabaya. amma fa yana son lowerst zaikuma shiryi yin komi akanta don ayanzu hk dayake ckn shaukinta ta jiyarsa dadin daya dade baijiba ji yake aransa zai iya fuskantar tashin hankali akanta β¦β¦β¦
_Huuuu_π€ππΌ _to fa muje zuwa_
π *"YAR FILLO* π
_Dijen kauye_
ππππππππ
ππππππ
ππππ
πππ
ππ
π
*True Life Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
PG 60-65
Tunda Aka fara tafiya Dije batayi koda tariba tana baya abinta sai kalle kallen gari takeyi tanajin wani nishadi nashigarta
Allah yayota da son ganin dogayen gine gine na bene bayama irin hawa biyu zuwa saman nan abin saiyaita bata sha.awa don tana gani a kalanda acan kauyensu to akullum dama fatanta taga taxo binni taga abubuwan da take gani a kalanda ko a hoton wani abun dai
Shiyasa ayanzun hakan da take zaune abaya tsuru babu komi aranta na damuwa saina farin ciki
Danma takan tuno Abdulhakim saitaji wani iri aranta sbd taso taganshi kafin tafito amma Allah bai nufa zasuyi sallam ba.
Ni,ima takara waya akunne tanata waya da wata cousin dinta harna tsahon wasu mintinan
Abdallah dan wulakanci sai tsaki yake yi don wayar ta isheshi ba qaunar jin surutu yake yiba ransa baya masa adi sbd yana ckn wani yanayi inya tuno cewar Gobe lowerst zatazo gabansa na yawan faduwa aduk sakanni sbd yanajin za.a iya samun matsala daga bangarenta don tace itakam intazo sai Andaura musu Aure zata koma yasan kuwa dole zata gane yanada mataye yasanta da bakin kishi na tsiya shikam duk baisan yanda xaiyiba tunda iya kokari yayi don tsaidata Amma abin ya faskara taki aminta.
Yarasa mafita duk da dai Anwar yabashi shawarar yakawota gidansa tunda shi shikadaine agidan amma bai aminta da hakanba sai in taxo yanemi shawararta intafi son hotel shikenan saiyakaita
Ransane yasake baci jin Ni,ima tana shewa tana tafa hannu jin dadin wayar datakeyi
Yabuga mata tsawa yana fadin "ke! Wai wace irin wawiyace ke? Kokin mance a inda kikene kike mana shouting haka,walh koki datse wayar nan haka ko kuma in saukeki ahanya kya taho akafa.
Da sauri ta kashe wayar ckn kissa ta kalleshi da rage murya tana cewa "haba sweety meyai zafi hakan,da za.a ajiyeni ahanya tuba nakeyi na kashe indai wayace baxa.a sake dagawa bama ballantana ta bata maka rai.
Yaja mata tsaki kawai baice uffan ba
Itako Dije abin dariya yabata taita darawa kasa kasa najin anwa mace tsawa da wulakanci maimakon taji haushi saima hakan yasata tarayrayar miji lallai wani abun sai abinni ai walh in itace saita gwaba masa magana akan me,
Sai alokacin ma ta tuna ashe fa itama tayi waya
Ta daukota a yar pos dinta ta kunnata dama ta kasheta tunda bawanda zai kirata to wama yasan tanada wayar alhalin awanni tayi agunta sai mubina ce ma tadauki nambar itama tasa mata tata tai mata save dinta
Taringa juya wayar ahannunta lallai wayar tayi mata kyau ta burgeta saitaji inama ta iyata inama tayi karatu
Take ranta yayi fari tas data tuno wataran zata zama me ilimi tunda zata fara karatun nan gaba
**********
Da isarsu gida Yai farking a gun daya saba ajiye motar tasa Ni,ima tayi saurin futowa don tanada qudirin taje ta aikata abinda boka yasa tayi ayau
Itako Dije Ko motsi batayi ba hankalinta nakan wayar hannunta tanata dannawa dataga wani gem me muciji daya tafi da hankalinta don baida wahala tana gwada iyawart taga ta iya takware ckn sakanni aifa tuni tahau kaftawa
Abdallah yabuga mata wata tsawa da saida ta furgita don wayar saida takusa subucewa ahannunta ma
" _what Are you doing here_! Ko motar gidan tsohon kice ne da kk like kk ki futa?
Ranta yabaci da wannan mugun kalamin nasa
Da tsiwa takalleshi ido ckn ido tana murguda baki tace " koma ta gidan waye kaita shafa bani ba kuma inkai hakuri aixan futa ack ba shekara zanyiba ato.
Ta futa amotar tana mita har zatayi sasshenta saita fasa ta dawo motar taga yakifa kansa akan sitiyari taxuru da kanta tana fadin " mallam ka iya bakinka kada kasake wataran kazagar min iyaye don walh ba yadda zanyiba sbd nafi ganin mutumcinsu akan kowa.... azuciye yadago kansa tareda kawo hannun santar fuskarta zai mari bakin nata tuni ta kauce tayi baya tana masa gatsine da gwalo
Tuni tayi bangarenta aguje
Shikuwa kai yahau girgixawa don takaici inya tuna waishine yau yake da nata biyu kuma duk ciki babu wacce yake So saima tarin bakin ciki dasuke sakashi inya kallesu
Part Din Ni,ima yanufa kai tsaye sbd akufule yake da abinda dije tayi masa inya shiga sashenta komai na iya faruwa zai iya dukanta inya ganta duk da yasan yau din dama kwanan Ni,ima ne amma shikam basu isa susaka masa tsariba sai inda yaga damar kwana tunda koina dai dakinsa nacan kuma nan kadai yake shiga inyaje musun ma
Planing din Ni,ima na farko bai yiwuba domin rubutu malam yabata donta yayyafa akan filon mijin nata inya rage awanni yakwanta agadon to amma ita tana shiga tayi saurin yayyafawa sbd kada yashigo dakin yakwanta
Don inya shigo ba futa xaiyiba kuma babu dalilin daxaisa tashigar masa daki harta nufi gado
Allah yataimaketa saida tagama yayyafawa ta fuce sadaf sadaf abinta kana yashiga dakin nasa
Yanashiga toilet yanufa yawatso ruwa yaxiro jallabiya yafuto falo yakunna kallo abinsa
Koda yaga Ni,ima taxo falon itama da gwalangwason ta aisaiya bata rai yakoma dakin nasa
Yana shiga wani ikon Allah kamar wanda akai masa jawabin komi harya zauna bakin gadon yana shirin kwanciya saiyaji kamar antsikareshi yai zumbur yakoma falon yatararta taxabga uban tagu
Tana ganinshi taji tsoro aranta ta mike da sauri tana fadin "yaka fito dg dakin ko wani abinne?
Yai mata banxa yakwanta kan doguwar kujera yalalubo nambar masoyiyarsa yakiraTa awaya suka hirar tasu ta masoya
Ni,ima ranta inyai dubu ya baci ba haka taso ba duk da tasan dole zaikoma dakin nasa to amma taso yanda mallam yace inya kwanta akan fillon abin inya ratsashi haka sonta zai ratsa har kwakwalwarsa
Da taji baxata iya jurar hirar tasuba tuni ta tashi tsam sai daki
Duk mintina saita leko taga koya gama yakoma daki amma sai taga steell dai yananan
Kusan sau biyar tana lekowa ana biyar dinne ma taga abinda yabakanta mata rai kwance kan doguwar kujerar bacci yakwasheshi harda minshari da alama bacci yai nisama ga waya can gefe ta fadi
Ta dora hannu aka "nashiga uku aiki yatsaya knn, yanxu ya kenan zanyi tunda baikwana akai ba?gashi inyai fin awa biyu baikwantar dakansa akan filon ba asiri yakarye
Zuciyarta ta tuno mata wanda zata saka a abinci yaci da kuma na tsarki da manni (matsi) da zatayi saita dan saki ran nata dama damuwarta wannan na rubutun yafi tasiri akace mata
Batayi baccin kirkiba aranar tana ta kwancewa da sak'awa na yanda zata shirya masa girki da maganin.....
*Wuuuhhh!tirka tirka*ππ±π±π±ππΌππΌππΌππΌ
_muje zuwa dai_
*_Auntyn Sayyada da Shahida ce_*ππΌ
π *YAR FILLO*π
_Dijen kauye_
πππππππ
πππππ
πππ
ππ
π
*True life Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
PG
70-75
Lowerst ta birkito da Abdallah jikinta ta matseshi qam qam kamar wanda za.a kwace matashi
Suna manne da juna numfashinsu ma na manne da juna tahau shafa sumarsa tana fadin "real ina maka maganar Auranmu kaimin banxa koka fasa Aurenane? Ko akwai matsala ne naga katafi tunani?
Plz idan akwai matsala kagayamin muyi saurin shawo kan matsalar domin baxan iya rabuwa dakai ba bakuma xan iya barin ka auri wataba inba ni ba plzz ko Auren dole xa.ai maka.
Aifa jin wannan tambayar datayi masa sai yaji dadi aransa don tabashi idear dama yarasa me zaice mata ne shiyasa yayi shirun yabudi baki ckn damuwa da kwantar da murya yace
"Babyna kinsan dai ina mk mugun so da baida misali ko?
Ta daga kanta
Yaci gaba "to baxan boye mk ba dady na yatsaida min matar da zan Aura "yar kaninsa ce yarinyar kamar mayya ta nace min walh yanzu haka nema nake na yakiceta inaso nayi mata dabara ne ko zata hakura dani sbd dady baxai taba yarda innine naki Amincewa ba Amma in ita tace ta fasa shikenan zaiyarda dan haka kibani lokuta masu yawa kafin nashawo kan al,amarin.
Ta manna fatar jikinta ajikinsa don babu kaya ajikinsu takara wani langwabewa ajikinsa tace "Kada kaji komai ai nasan kana sona kuma natabbatar zaka iya komi akaina dan haka nabaka wuka da nama kayi komai anitse amma da zaka amincemin ma danayi maganin yarinyar.
Ya zabura kamar gaske yana fadin "me zakiyi mata ?
Tace "bawai wani babban abu bane kawai kabani hotonta innemeta in watsa mata ACID shikenan kaga sai kace baka sonta ahakan kafasa kaga itanma baxata ja ba kuma zata zauna zaman jinya ne kaga ai wannan hanyar tafi sauki ko?
Ya ajiye ajiyar zcy yace "haba my baby kada fa ki manta sister dina ce ita ya xan yarda inga abinda xai bata mata rayuwa inji dadi.kingafa inhar kk bata mata fuska da Acid to koba ni ba babu mai Auranta ahakan kinga kuwa tamkar Mune sila munzalinceta muna sane kuma Allah baxai barmuba kinga gara kifasa kawai mubi shawarata yafi akan Allah yajarabcemu inmunyi Aure ko?
Yakarasa maganar yana shafa gadon bayanta
Ta yarda da batunsa don haka saita ce "to shikenan ammafa kasan me zakayi ckn wata daya inba hakaba zanyi duk abinda ya dace akai kasanni da bala.in kishinka.
Ya rumgumeta yana fadin " nasani my baby kada ki damu ni nakine ke kadai.
Ta lumshe idonta tanajin wata qaunarsa nasake shiga ranta
Da gari ya karasa wayewa da safen suka tashi dakyar dan angogu ansha love
Da yayo makararriyar sallarsa saiya sameta tana cakewa aitake shima yazauna suka fara korawa dama ita din gwanace to abinda dama a cluv suka hadu duk da sunyi karatu tare
Kodin,fakalin,Roti,giya.da sigari duk akwaisu atattare da lowerst dasu take yawo sbd tsaro
Yasha yai tatil har tafara bugarsa sannan yamike yace mata zaije gida
Taso tayi masa rakiya amma yace tabari ba yanzuba
Daya tafi sai tukin ya gagareshi jiri yake ji idonsa yafara daukewar gani ko nisa da hotel din baiyiba yayiwa abokinsa Anwar waya yai masa kwatancen hotel din don yaxo yadaukeshi yakaishi gida.
Dole Anwar din yazo yasameshi don yasan Abokin nasa sarai harkar d'ayace
Saida yakaishi har gida sannan yatafi
kaitsaye part din Ni,ima yawuce
Yana zuwa yashige dakinsa yakwanta sharaf akan gado
Ita kuma tana jiyo shigowar motarsa gidan saita futo daga dakin ta da sauri xuwa falo tana Addu,ar Allah yasa part dinta zaishigo domin plan dinta na uku take facing tunda wadancan basu yiwuba sunkarye dole ta matsa da nacin shige masa ko yaji sha,awarta yanemi kusanci da ita
Da taga baya falon ai kai tsaye tashiga dakinsa da sallama
Bacci yafara daukarsa ma baisan tashigo
Saida ta dan taba kafarsa
Ya farga furgigit yana sambatu "ke!ke!!baby lowerst me kyau kyaleni mana kibarni haka kwalba fa biyu nasha bana so asami matsala fa... ta durqushe agun tana kuka da taga da gaske idonta ke gaya mata abinda take tunani wato giya yasha knn
Tacika da mamaki don bata taba tunanin yaya Abdallah zai iyashan sigari ba ma
Taringa kuka adurqushe agun bayama intaji yakira sunan wata k'edara yana faman tanbele agado
Da ta gaji da kukan saita tashi tsam ta koma daki amma taci Alwashin saita gayawa Aunty maryam halinda dan,uwanta yasaka kansa duk da tana sonsa Amma ayau son yaragu takuma yi nadamar xamanto matarsa ayau.
***** *****
Ita kuwa Dije hankalinta kwance take ko tuna anyi wani Abdallah batayi asalima inta tuno da cewar Abdallah mashayin giyane mijinta saitaji zcyrta na daci har hawaye takeyi tayita zancen zuci "yanzufa da tuni Abdulhakim ne mijina!? Yanzufa da tuni ina da cikin Abdulhakim ajikina da tuni ina tare da mijina. Saikuma tahau kuka amma na takaici tana cixar yatsa
Zuwan mubina kadai ke debe mata kewa domin kwananta kusan biyar bataga Abdulhakim ba ko leqe bai mataba tunranda taje gidansu rabonta dashi alhalin yayi mata alqawarin zai ringa zuwa akai akai
Zuwa lokacin Dije ta dan iya wayar tata
Mubina na kokari akan dije kullum kokarinta taga takoya mata abubuwan daya kamata tasani na rayuwa
Kunna kayan kallo dije ta iya kunna gas, da koyan wayarta datake gun mubina yanzu haka takware. dan Allah yabata kwakwalwa
Mubina ta dada kawo mata kanana kaya wai takara
Dije tace "ke ni wadancan ma bangama sasuba wai ke ina kk samunsu haka.?
Mubina tayi dry tace "ina ruwanki da inda nake samu ne?
"Haba kawata gaya min mana.
"Mubina tace "saurayina ke bude dila yake dibomin kafin yafara saidasu
Dije ta gyada kai tace "to mun gode ya kyauta ai.
BAYAN KWANA BIYU
Abin mamaki kwatsam saiga Aunty maryam tazo musu gida karon farko domin ziyara
Ni,ima tafi kowa jin dadin ganin matar yayanta kuma yayar mijinta wanda dama take son taje gareta donkai karar mijinta na shan giya data gano yanayi
Aunty maryam mace me kirki koda tashiga bangaren Ni,iman bata dade ba tace bari tashiga dakin Amarya khadija tadawo
Sosai dije taji dadin ganinta taringa ina kasaka ina ka ajiye da ita da yaranta twins
Aunty maryam taji dadi takuma yaba,dazata tafi Dije k'ank'ame twins tayi tace itakam abar mata su tana sonsu su
Zauna
Suma twins din sunji sunason dije don biye musu taringayi suna wasa abinsu,saitake jininsu yahadu
Aunty maryam tayi ta musu dariya tana lallaba twins don kamar sayi kuka zasu rabu da dije
Dije tace "yanzu Aunty tafiya zakuyi?
Aunty maryam tace mata "kiyi hkr khadija nasan kina sona nida Ahalina amma yanzu baxan barsuba sai dai nan gaba in anyi hutun makaranta domin kinga matsalar naga mahaifinsu ne bazai bariba, amma nayi mk alqawari zankawo mk su in anyi hutu.
Haka suka rabu badan sunsoba ransu ba dadi tana daga musu hannu suma suna daga mata
Takoma tana dariya na yanda twins din "yammatan suke mata taji inama tahaifi "yan biyu itama don tayi sha,awarsu sosai.
Ni,ima bata boyewa Aunty maryam komaiba data dawo sashenta
Aunty maryam tasha mamaki wanda har taringa ganin abun kamar da wasa Ni,ima take don dai taga Ni,imar na kukane kuma tasan Ni,ima na masa son da baxatayi masa sharriba
Aunty Ni,ima tayita fada da kumfar baki tamkar Abdallan yana gurin "Ai walh nasan zai Aikata indai shan giyane tunda yana tu,ammali da abokai "yan iska "ya"yan manya marasa da'a rashin jin maganar iyaye shima din banda dady yadage akansa ai datuni yajanyo mana Abin fade agari yakuma auro mana aljihun baya to walh zanyi maganinsa zangayawa dady komai .
Ni,ima tace "Aunty duk da ina sonsa Amma yafara futa araina sbd walh ba kullum yake kwana agidaba don kinga yau kwana biyu knn bai shigoba bamu ganshiba dama rannan ma daya kwana awaje shine yadawo mana abuge.
AUNTY tayita kiran wayar
Abdallah amma taji arufe
Harta tafi ranta abace takejinsa sbd halin da taji dan,uwanta keciki agidan Aurensa
Sati biyu da Maganar makarantar da dady yayiwa Abdallah maganar za,a saka dije a makaranta tacika amma shiru kakeji yama mance har saida dadyn yasake masa mgn sannan yadage yadaure yanemo mata wata private a kasan gidansa metsadar gaske
Koda yagayawa dije cewar tashirya wani satin zata fara zuwa sch din murna tarin gayi harda tsalle agabansa
Haushi yasa yace da ita "duk murnar da zakiyi dai akafa zaki ringa tafiya don baxan daukeki ackn mota taba ato saiki shirya.
Tagatsina masa baki da tsiwa tace "shiri ai basai kace ba tuni nashiryi wannan don baxai baiwa *Dijen kauye* wahala ba hakan tunda nayi sabo da tafiya me nisa daga riga zuwa kiwon shanu cikin jeji, dakuma zuwa rafi me nisa akafa daukar ruwa, dan haka ashirye nake dako wacce wahala daxan tunkara kota waye ko akan meye domin wuya bata kisa
Ya gyada kansa dayin tsaki kawai yai waje yabarta anan tana murna abinta
Har waya tayiwa mubina ta gaya mata don murnar zata fara shiga aji.π
Mubina ta tayata da murna harda mata alqawarin zata ringa mata Assignment in har aka basu domin ganin tazama namba one a aji
ranar Asabar tana zaune afalo tanashan fate fate data dafa na tsaki don kudi tabaiwa me gadi yasiyo mata komi akasuwa
Koda tayi saida tazuba masa takai ms yasha yaita zuba santi kuwa dama tana bashi abinci shiyasa yake Sonta fiye da Ni,ima da bata bashi, bayama samun kallon arxiki agunta balle abinci
Kwatsam tana zaunen daga ita sai "yar shimi me kokon bra da siket ajikinta yakamata amma har guiwa yake saijin sallamar Abdulhakim tayi akofar falon
Aguje tamike tayi gunsa tana masa oyoyo
Kusan suma yayi atsaye baizaci zaisameta ahakaba da bai shigoba
Taja tunga agabansa tana masa sannu dazuwa
Yace "yawwa "fuskarsa ba fara.a
Ta lura da hakan.amma bata gane dan meye yaketa hakan ba
Da suka zauna sai tahau tambayarsa ko lfy taganshi yau ba fara.a?
Yace mata bakomai kawai
Tace " Amma dai yau zamuyi karatun Ingilishin da masimatik din dazaka fara koyamun ko?
Yace "a.a "kansa akasa don bayaso yakalleta ahaka ba tsari kirjinta kusan rabi awaje
Tace "to amma dai yau zamuyi karatun fulfulden danake koya maka ko?
Nan ma yace mata "a.a
Ckn damuwa tace masa "waito sbd me?
Baikalleta ba yace "saikin lullube jikinki tukunna.
Da gabuntarta tayi dariya tace "laaa!kai abokin birni walh da tsiya kake to meye ajikin nawa da kake gudun kalla to bari kaga ta warware kallabinta ta rufe iya kirjin nata
Ya mike tsaye yana cewa "bari natafi zandawo gobe. Yau ransa ba dadi dama yazone don yayi mata fada akan makarantar dazata fara da "yan nasihohi akan illar yin kawaye barkatai da kuma dagewa da karatu tokuma saiyaji ransa ba dadi yafasa mata maganar da yazo da itan
Da sauri ta mike tace masa "Dan Allah kazauna na dauko wayata nadaki kasamin nambarka ack.
Jin tahadashi da Allah yasa yazauna kawai
Da taje dauko wayar tana saurin ta dawo gunsa aibata dawo da dankwalin data rufe kan nata da kirjin taba dan sauri
Alokacin kuma Abdallah yasawo kai yashigo falon sallamar sa tatsaya masa amak'oshi ganin Dije awata shiga me kamada tsiraicinka awaje itada dan,uwansa afalo saiyaji wani abu me daci yatsaya masa arai yafi madaci daci ma
Yai mata kallon sama da kasa yawuceta zaishiga dakinsa Abdulhakim yataso dasauri yabashi hannu don su gaisa Amma sai yaki kulashi yakarkata gefensa yawuce daga masa hannu kawai yayi fuskarsa ba fara.a yashige dakin.
Abdulhakim yayi zaton ko awaje akab'atowa dan,uwan nasa dan yakanyi masa hakan acan baya agida amma na yan mintina daya huce zainemeshi harma yagaya masa abinda yafaru dashi
Yakarbi wayar dijen yasa mata nambar tasa yai save ya mika mata yai mata sallama yafice
Shiko Abdallah kasa zaune yayi adakin yama mance meya kawoshi gidan yakasa tsugun yanata zarya adakin ransa na masa suya dije na masa gizo da yanayin shigar jikinta
Wani haushi yaji wai matar Aurensa nabaiyana jikinta ga wani bashiba wanin ma dan,uwansa kai dasake. Zai dau mataki yana ganin zai dakatar da Abdul shigo masa gida...take wata zuciyar ta kwabeshi " kai Abdallah kana haukane?Abdulhakim din naka zakaiwa waigi da gidanka akan mace?to maxa sake tunani dai to wai ma akan meyene? ko kishin dije kake yine?koka fara sonta ne...?
Abdallah yaja wani mugun tsaki afili yace "Allah yasawwake in So "yar kauye.
ya dunqule hannu yadaki bango sannan yadawo gefen gado yazauna tareda rafka tagumi hannu bibbiyu yashiga zuzzurfan tunani...β¦β¦
_ABDALLAH what Nufin kane inji Fans_ ???π
ππππ
π *YAR FILLO* π
_Dijen kauye_
πππππππ
πππππ
πππ
ππ
π
*True life Story*
*Sadaukarwa Ga Kawata Aminiyata Amina Adam (Maman Yasmin R/Kebe*
*Nabilancy luv* π
(Auntyn S&S)
PG
80-85
Ihun da Lowerst ta rafka ya bala,in furgita Dije dan hannu ta rafka aka tana fadin "nashiga uku na lalace baiwar Allah waceceke?waya kawoki nan me kikazo yi?
Ai lowesrt bata hayyacinta balle tabata wadannan amsoshin domin jinine kawai ke zuba daga goshinta faduwa ma tayi kasa wanwar takama gurin tana kwaroroton ihu
Adaidai lokacin da lowesrt ta fadi alokacin Abdallah yadawo shida Ni,ima me gadi yabude musu kofa suka shigo yayi gurin ajiya da motar. kafin ya tsaida motar agun saijin wani ihu yayi ya gauraye gidan wanda bashi bama hatta ni,ima ma ta tsorata sosai
Da sauri yai farking suka futo suka nufi sashin Dije dan ta can suke jiyo ihun
Turus suka ja tunga agun ganin wani abin almara dije na tsaye arikice hannu aka ita kuma lowerst na kwance agun tana birgima dafe da goshi jini na zuba.
Abdallah yaje da sauri kan lowerst ya birkitota ya jata jikinsa yaga yanda jini ke malalowa afuskarta akidime yadago da kansa yace da dije "ke mekikai mata hakan?
Dije ckn rudu tace "walh ba ita nazo kwadawa ba tsautsayine ni banma san taba
Yace da lowerst "babyna meya kawoki gidannan ya akai haka ta faru?
lowesrt dai ba baki sai ihu da kukan wahala takeyi
Ni,ima da bata gane nufin saba tahau tambayarsa "dama kasan tane yaya? Wacece ita?
Bai tsaya bata amsaba yahau kokarin taimakon lowest ta hanyar kinkimarta yai gun motarsa da ita shima har jinin yatabashi
Daga nesa me gadi yahango Abdallah awannan hali na kidima yana gudu da mace ahannusa
Aituni yataso yataimaka masa da bude motar yana fadin "wa,iyaxubillah meya faru da ita Allah yakiyaye.
Abdallah yasakata a motar yai ribos yatunkari get aguje zaifita
Me gadi ya bude masa yana masa Allah yakiyaye
Ita kuwa Ni,ima atunani yabarta don ta fahimci kowace lowesrt kwakwalwarta ta bata cewar arniyar budurwar sace tazo gidan nemansa kenan.to yaushe tazo gidan?
Amaimaikon tabar gurin saitahau tambayar dije dake tsaye dafe da kirji
"Ke bakauyiya kinada hankali kuwa xakiyi mana kisan kai agida?ko kin zaci nan kauyen kune da zakayi abu abarka sasakai?to walh garama ki koma kinutsu kiyita addu,a kada Allah yasa ta mutu domin kuwa inhar ta mutu kema mutuwarce sakamakonki dan baza.a kyalekiba rayuwar furzin xakiyi.
Tana gama fadin hakan ta buga mata tsaki tai gaba
Dije ba karamin tsorata tayi da kalamin Ni,ima ba don harda kukanta tana danasani aranta
Yini tayi xur tana kuka yau zatayi kisan kai taringa addu.a kuwa Allah yasa kada matar da batasan ko wacece ba ta mutun.
Sai dabara ta fado mata takira mubina tana kuka tace mata dan Allah tazo yanzu ba lfy.
Ckn awa guda saiga mubinan tazo gidan akidime.
dije tazayyane mata komai tana kuka
Mubina tace"toke agarin yaya kikai mata hakan ?
Dije tace
"Walh tsautsayine mubina danasani nake sbd bansan zatazo gidan ba matar ni Abdallah nayi niyyar duka ba itaba
Abdallah?to yaya Abdallahn me yayi mk da xaki