bazata jeba.
Sai hawaye car-car a fuskarta.
Shi kuwa Aliyu dariya ya fara yi cikin jin dad'in ya d'ana mata tarko.
Kanshi tayi a fusace tana.
"Munafuki wallahi sai na dokeka."
Cikin dariya ya zille ya fara gudu ita kuma tana binshi a baya ta kasa kamashi.
Shiko Aliyu gudu yake tare da cewa.
"Yoh ai laifin ba nawa bane tunda bani nace duk randa kika dawo Hutu ko weekend kece zakina yin girki ba,
Hamma Umar Faruoq ne ya fad'a, kuma kice ni zaki daka, kije ki ce mishi bazakiyi girkin ba mana,
ni me nawa a ciki?."
Kuka ta farayi tana binshi tana cewa.
"Ai shima mugun tace kawai ya hanani hutawa a rayuwa ta, ga masu aikin Amman don mugunta yace ni zanke yin girki mugu kawai mai bak'in hali."
Dariya Aliyu ya kuma yi harda yi mata gwalo yace.
"Shifa Hamma Umar yana tausayawa mijin da zaki aurane shi yasa yace ke zakina aikin ,
don karkije baki iya girkiba,
a ga laifin iyayenmu."
Binshi tayi da sauri shi kuma ya nufi woje da gudu yayi gefen da ya hoggo Hamma Umar d'in nasu yana gudu yana juyowa yana kallon ko ta kusa kamoshi.
Shi kuwa Dr Umar Faruoq tun da ya katse kiran woyan da yake yin,
yake jiyo hayani yarsu shi Aliyu a hankali yake tsokanar ita kuwa Ummul sai mita da kuka take yana jin tana ta cewa Aliyu munafuki,
Kalmar da baya k'aunar yaji an suffanta mutun da ita.
Ita kuwa sam bata lura da Hamma Umar d'in a wurin ba.
Shi kuwa Aliyu ya zo dai-dai gaban Hamma Umar d'in ya sule yayi wani irin mugun fad'uwa a k'asan tayis,
gum ya buge bak'in shi a take sai ga jini,
cikin wahala ya saki kuka mai k'arfi, wanda yasa su Nenne fitowa a guje.
Shi kuwa Hamma Umar da sauri ya mik'e ya d'ago Aliyu ranshi a b'ace ya kalli yadda bak'in yaron keta zubda jini,
ita kuma tsayuwa tayi jikinta nata rawa ganin yadda jini yake zuba a bak'in k'anin nata ga wani irin mugun kallo da Hamma Umar ke watsa mata.
Ganin su Nenne sun fito tayi maza tayi bayan ya Usman dan shi kad'ai ne mai kareta su ya Adam ma kullum fad'a suke mata da biyewa Aliyu da takeyi tayi ta jibagarsa.
Ita kam Nenne da sauri ta k'arisa gaban Dr Umar Faruoq da ya tallab'e hab'ar Aliyu cikin fad'a tace.
"Ummul zaki kashe min yaro a banza ga yadda kika fasa mishi baki akan zuwa uguwa."
Ita dai Ummul sai hawaye hannun Usman ta rik'e da k'arfi ganin Dr Umar Faruoq ya kirata da hannunshi cikin rawan murya tace.
"Ya Usman dan Allah ka bashi hak'uri wallahi bazan sake ba Allah ban san zai fad'iba."
A hankali Usman yace.
"Hamma tace kayi hak'uri."
Fuska ya tsuke murya a fad'ace yace.
"Zo nan."
K'ara k'ak'k'ame hannun Usman tayi tana zubda k'olloh,
shi kuwa Usman hannushi yasa a hankali ya b'amb'areta a jikin shi cikin rad'a yace.
"In baki jeba zai k'ara hatsala kije ki k'arb'i hukun cinki."
Cikin zubda k'olloh tayi gaban shi a hankali take taku har zuwa gaban shi tana zuwa ta durk'usa a gaban shi.
A hatsele yasa k'afa ya tureta tare da cewa,
" taso."
Da sauri ta mik'e ta tsaya a gaban shi.
Mari ya watsa mata cikin fad'a ya nunata da yatsa yace.
"Kika kuskura kika k'ara cewa wani munafuki wallahi sai na fasa miki baki,
ke kullum bakya jin magana,
kiyi ta munafurta mutane kuma kece mai halin muna fukan,
kalli yadda kike kuka tun ba'a tab'aki ba, ko shi da kika fasawa bak'in baiyi wannan kukan ba,
kuma kiji daga baki na ba inda zaki je sai shegen son yawo."
Sai ya kuma watsa mata mari tare da cewa.
"Ki wuce kiyi cikin gida ki fara akin ki tun wuri."
Baki na rawa tace.
"Toh"
Ta fice ta tafi tana kuka Usman ne yabi bayan ta da sauri yana lallashin ta har saida ta d'an huce ya kalleta cikin kulawa yace.
"Allah ya d'aiyiba."
Murmushi tayi tare da cewa.
"Ya Usman Ina sonka."
fuskarta ya shafa tare da koikoiyan muryar Nuru yace.
"Allah ya d'aiyiba
Dariya sukayi baki d'aya sannan ya fice ya tafi.
Hajjajo kuma da Nenne da su ya Adam parlour Nenne suka bita,
Nenne da su ya Adam fad'a suke mata,
ita kuwa hajjajo lallashinta take yi.
Shi kuwa Dr Umar Faruoq yana rik'e da hannun Aliyu har suka shiga parlour su,
kan kujera ya kontar da Aliyu dressing na wurin yayi mishi tare da bashi maganin ya sha,
sannan ya kunna mishi A,C da TV.
a hankali Aliyu ya rink'a sauk'e ajiyan zuciya tare da lumshe ido,
lokacin d'aya yayi bacci,
shi kuwa Dr Umar Faruoq wonka yayi tare da kimtsawa ciki shigarsu irin ta manyan doctors sai k'amshi yake zubawa ya fito ya nufi katafaren chemist d'inshi mai suna Baba aura chemist dayake kusa dasu,
yana zuwa dai-dai bakin wurin yayi wani irin.......
By
*GARKUWAR FULANI*
[6:47AM, 9/20/2017] +234 706 196 7803: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*RUBUTACCEN AL'AMARI*
Page 3⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Wannan shafi d'ugguruggum dinshi naki ne ke kad'ai Mamyn Najmah ina al'fahari dake ina sonki har cikin raina Allah ya bar zumunci ngd da k'aunar ki gareni 😘😍🤝*
*A*jiyan zuciya tare da lumshe ido,
ganin mutane da suke cike a harabar bakin chemist d'in mata da maza manya da yara,
cikin ranshi yake fad'in,
"Allah ya bashi ikion dubasu baki d'aya".
Fitowa yayi cikin nutsuwa ya nufi wurin da ya kasance wurin zaman shi a ko wacce rana matuk'ar dai ya shigo potiskum toh shi baya samun hutun weekend d'in.
Yana isa yaranshi da ke aiki chemist d'in suka yi mishi barka da safiya,
sannan ya zauna ya fara duba marasa lafiyan d'aya bayan d'aya yana mai basu kulawa yadda ya kamata duk da ba sakin fuska yake yiba amman a fili za'a gane fuskarsa mai ciki da tausayi ne da jink'an marasa lafiyan,
dan bashi da surutu maganar sa a k'aiyade take .
Haka ya yayi ta dubasu har zuwa azahar daga nanne ya tashi tare da sa yaran nashi suka rufe chemists d'in sannan sukayi alwala suka nufi masallaci dan yin sallan a jam'i.
Bayan an idar da sallah su suka koma bakin aikin su shi kuma kai tsaye gida ya nufa dan gaba d'aya ya gaji ga yunwa ga baccin da yake ji.
Ita kuwa Ummul bayan ta shiga kitchen ta fara aiki kenan ,
woyarta ta fara suwa tun kafin ta d'aga tasan waye ne dan sautin kiran kawai ke shaida mata Mustapha ne ke kiran ta haka yasa cikin shauk'i da k'aunar juna suka fara magana a woyar,
gas d'in ta kashe sannan ta fita cikin takunta mai cike da nitsuwa,
kai tsaye ta nufi part d'in kakarsu Hajjajo bedroom ta wuce tana zuwa ta d'ale kan gadon ta mai rumfa cikin sanyin muryar da ko kana gefen ta a kan gadon bazaka ji abin da take fad'i ba,
Ido ta lumshe cikin sauk'e ajiyar zuciya tace.
"Habeebi"
"Na'am."
Yace mata tare da cewa.
"Ummul kina sani d'imuwa soyayyarki tana cazamin kai da jinin jikina k'ok'olwata na cushe in banji muryar ki na awa 3 ba Ummul ki daure ki soni ko rabin yadda nake sonki."
Ido ta kuma lumshe wa cikin hura mishi iska a kunne murya can k'asa tace.
"Ya Habeebi ka kontar da hankalin ka Ummul taka ce jiki da jini da duk wani motsina kana cikin raina ko bacci nake fuskar ka itace k'awan yata."
Mustapha kam k'ara sakewa yayi kan kujerar da yake konce gaba d'aya tsikar jikin shi yana mik'ewa lokaci d'aya kalaman ta suka sakar mai wani kasala da shauk'i k'aunar ta yakeji na ratsashi har cikin k'ahon zuciyarshi,
yayin da ita kuwa Ummul take jin duk duniya ba yanayin da take so da jin dad'in shi kamar kasan cewa a haka suna musayan zantukan so masu sanyi,
ji take matuk'ar babu Mustapha a rayuwarta toh gani take kamar ba nunfashi tare da ita.
Haka sukaci gaba da soyewa kamar su shiga jikin juna,
ita kuwa Ummul gaba d'aya ta manta da wani batun girkin da aka sata,
haka yasa tayi ta woyarta sune basu katse hirar ba sai 12:23 pm tana katse kiran kuma bacci ya kwashe ta,
bata farka ba sai yanzu da taji muryar Hamma Umar a parlour HaJajjo.
Ita kuwa Nenne dama ta shiga mak'o tansu duba mara lafiya so batasan me Ummul tayi ba.
*Asalin dengar takan su, Zuriya d'aya ce duk su jikokin Alhaji Umaru shuwa'arab ne*
Alhaji Umaru Shuwa'arab asalin sa shi da matarsa Rabi'atu Hajjajo kenan su Shuwa'arab ne asalin ma zauna garin patiskum cikin unguwar tudun wada yamma da fce,
kowa yasan shuwa'arab kyewawane kuma masu jin larabci ne,
Alhaji Umaru da Hajjajo suna d|w
A"x&y֠XUIw*}JhQL?veQ&Ŀp0Jd3ܸfamRδĨ+n8+R2$#
W`^50QZ˷4 ʚ䟅AY-
f}C.Vz$a4MA&Ue˩x~v-ácj
A(O\CBٸ{E騃
}ygb; ?'IK%M7J6vsλG@htqkҩ@tr|(:q|D[^YЇm2e\뵴}f͗|n$Z9s۫|FicGUt;+2N;
4ԲLϢX8U7L"|CW¸j/Zzxv$bja6x[0rw[̈!YtzaCCV9 E(BXwV5KpAn\vER<#4ggc|qy։6 %!R#&?{ȍVlD[it&~91aHTz_aW>*Ö&ЦRmv:e9-lrhEYQ
M^%U2&}cC ȊB}>Si8 n_Q&؆FGU6U
:O72˞cܙ l4_Iwf2]z 'N5:JFi0UT;ߒܑa5B"fߛYk`<:5GA2DH%[mwshn!mnBdo@
CEoZmUsp&lX>g:c\e;&&n+1K?KNm˿테BC3}b\$IeX٫̤hמWaLۜo8/d ͔#dfcC|X+{v^t>t2~%/g2ĺITSZ/K6*#H́~ VʽJ1Wȓ˺8w^TdD,H/߿df7c/
eeݍ;
)A{{^e6:QTZH?l9*Q/#Y$
^E]f$H \~)NSo]HHSEs>Lb}ubesgrI䯌-vc:^f>KvFTF[Kר(xH?cC^]?aEjr201(
/UP-ڍ乩'=V7c*j&X(
}cyz_[wϢ"کwx;u1SZ'"S\XDOLkuʦcSYl2R8'\㮺B$TՀZKcea/ɂfp=kPxhR!4bK+;d}ig};05
/7ߚq0@9,=ժ(:iQ][}8`?ꨡvnk-c<ƿc=M>Rk?sM"RP5TWMUODFE"(q
<-h7:i[3Tg2 `@
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 2 Chapter of 33