Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hkn, ta nace mata da tambaya dole hilwah ta sanar da ita kawai sun kusa yin accident ne a hnyar daaowa, salwah ta mata Allah ya kyauta ita a fari ma tasha ab'ilal ne ya mata wani abu.... Fitowa yayi bayan ya gama packing motar zucia fal takaici har ynzu tiriri zuciarsa keyi, hannunsa riqe da car key dinsa ya nufa side dinsa, a falonsa ya yada zango a kn 3ct yana mejin kmr ze mutu se ynzu yake nadama dayabar mutuminnan dabe kai masa hannu ba ta yadda 44 ma bazasu amsheshi ba, ya zagi mutumin yafi sau dari biyu a zuciarsa. "Meyasa kakejin hkn a kn karuwa?'' Wani bangare na zuciarsa ta masa wannan tambayar, dogon tsuki yaja hadi da rintse kwayar idonsa, ya juya ya kwanta kwanciar gefe akasin da dayake kwance yana me kallon sama. Yasan kirayyar yarinyar ce tasashi jin wannan mugun yanayin a ransa, a lokacin ji yayi kmr ya rufeta da duka dan yafi ganin lefinta a kn mutumin, bacin rai ya hanashi mata mgna, da gudun raini,,juyi yashigayi a kn kujerar kmr zuciarsa zata fito waje ta fashe dan takaici ga yunwa na cin cikinsa amma beji takaicin da yarinyar ta kunsa masa ya hana yaji yunwar dake cikin nasa....ranar hk ya kasamce beci abinci ba seda daddare. Dayazo bacci da bacin ran hilwah ya kwana dadin dadawa kuma ga sha'awar nono, musammanma yau daya kara ganinta se hnklinsa ya kara tashi, bura kuwa bata rankwafa ba har washe gari....


Bayan kwana biyar hilwah ta kara samun jikinta sosai har yar kiba tayi tana nan side din Amihh tana bata kulawa sosai. Yau Amihh tace ta koma side dinta tinda ta samu sauki sosai, sam hilwah bataso hknba hk de ta koma can din zucia ba ddh, sam bata bari sun hadu da Ab'ilal ba, tinda ta kule a daki ko falo bata fitowa, hilwah bata mnta da warning din AB'ILAL. Har ynzu a kasan carpet take kwana shima a tsorace, salwah ke kawo mata abnci har tayi 2 days a side din basu hadu ba, rabonta dashi tin rnr daya kaita asibiti, hk shima rabonshi da ita tin rnr daya kaita asibitin a 2 days dinnan yayi busy sosai kullum seya fita ma'aikatarsa dake nan garin kadunar, gashi sun bude wani sabon company na saida motoci na alfarma dan hk se yy busy sosai. Da safe de kullum kafin ya fita se yaje ya gaida Amihh takan amsa ba yabo ba fallasa, sam batabi ta knsa ba kn bacin ran daya kunsa mata rnr daze kawo hilwah asibitin, tasan ze kuma wani iskncin seta hada taci ubansa a lokacin.. Tinda Hilwah ta dawo side din kullum se tayi aikace aikacen daya zamana nata na gidan, ko rana daya bata taba tsallakewa ba, tin bata saba ba harma ta dan fara sabawa, a bangaren gyara nasa dakin kuwa Se ta faki idonsa in benan kmr lokacin azahar da la'asar hk tasan yana zuwa masallaci, shine take shiga ta gyara masa shape shape ta fito, har wanki take masa, ta gyara masa komi tsaf. sede in gogan ya dawo yaga an gyara masa ko ina sannan ga kamshin jikinta da zuwa ynzu ya riga daya gama kama masa daki, ba krmin jin dadin kamshin nata yakeyiba, hkn ba karamin kara tada masa sha'awah yakeyi ba , daman ya lafiar kura, be bacci har ynzu kullum bura a mike, se da kyar yake bacci shima se zuwa bayan asubahi.

Amihh tayi ciku cikun sa hilwah a mkrntar su salwah, ta zaba mata irin cos din da salwah ke karanta ba tare da tayi shawara da ita ba, sosai hilwah taji dadin cos din da Amihh ta zabar mata na krtun likitanci. Rnr monday hilwah ta fara zuwa makarantarta ita da salwah komi na bukatuwwa Amihh ta mata, tase mata dogayen riguna kusan kaloli arba'in marasa nauyi wadanda zata rinka sakawa zuwa mkrntar, danta kula batason kaya masu nauyi sbda duk kayan da AB'ILAL ya mata bata sa ko daya ba a ciki sbda bata ma iya sasu ba. A sati daya data fara zuwa mkrntar mlmn suka yaba da kokarinta ai tini ta samu shiga a gun malamai da wasu dalibn mkrntar hadda wadanda ta fisu aji sosai, amma sam bata sakewa da maza sbda Amihh ta mata fada kn ta riqe mutumcinta tinda tabada Aure. Duk wainar nan da ake toyawa Sam AB'ILAL besan ma meke faruwa ba, kwanansa goma a garin kaduna, aiki ya taso masa zuwa garin kano ya nemi izinin Amihh tayi masa fatan dawowa lafia yaji dadin hkn , ya nufa garin kanon cikin jin Dadin zucia sbda adduarh mahaifiyyarsa garesa, har ya tafi bega fuskarta ba, yana cike da bukatuwar ganin fuskarta amma sede bacin ranta be bar zuciarsa ba, na rnr daya kaita asibitin.


Ranar dasu hilwah suka dawo daga scul Amihh ke sanar da hilwah mijinta ya koma kano, ba karamin jin dadin hkn hilwah tayi ba, ta dawo side din amihh da kwana zuwa kafin AB'ILAL din ya dawo a cewar Amihh. Sosai amihh ta matsa gun koyawa hilwah girki a kiching kullum tare suke shiga kiching abincin dare ko weekend haka to rnr daga safe har dare basa zama, musammanma a yan kwanakinnan dasuke yawanyin baki, daga gidan Alhaji babba harshi alhaji babban ma yazo yaga hilwah ya yaba da kyaunta, se sakin zance yakeyi a gabanta, hilwah ta Tashi ta bar falon a kunyace. Hajia maryam ta girgiza kai kawai tasan Halin nasu alhajin a jini yake. A yau hajiya juwairiyya tazo garin kaduna, amihh ta mata tarba ta alheri abinci kusan kaloli biyar suka shiryawa hajiya Juwairriyya taci tasha, hirar yaushe gamo ta tsinke tsakaninsu da Aminiarta Hajiya maryam. Hilwah da salwah sukazo suka gaidata sbda dataso basunan 12:am suka bar gidan zuwa mkrntarsu amma dasu aka shirya mata abinci. nan Hajiya Juwairriyya taga hilwah aiko ta yaba da kyanta, bayan sun gaidata har sun koma cikin dakin salwah hajiya Juwairriyya ta juyo ta kalli aminiarta hajiya maryan wadda keta faman sakar mata murmushi tace "kai Aminiata, wannan shimfidediyya haka, ah dole fa ki gigice ki hada Auren nan, wannan ai kyakyawan iri ce yarinya ga kyau ga ladabi da biyayya gata kyakyawa ALLAH sarki..." Hajiya maryam tayi Murmushi zucia fal jin dadin yadda hajiya juwairiyya ke yabon hilwah taji dadin hakan sosai. "Kede bari hajiya gata nan fa tubar kallah....''cewar Amihh. Hajiya juwairiyya ta amshe da ''gaskia kam masha Allah komi yaji tako ina fam fam...." Hajiya maryam ta dan jefe hajiya da kallon kunya tace "kai hajiya wai fam fam....'' Hajiya juwairiyya tace "E mna kiga yarinya tako ina ya cika,....ko cikine da ita?'' Hajiya Maryam tayi yar Dariya tana tunawa da haka hajiya karama ma tace datazo waiko ciki ne da ita. "Hajiya wai baku gane me ciki ne? Wannan ma yaushe dannaku ya kusanceta balle tayi cikin..." Fuska dauke da rashin fahimta Hajiya Juwairriyya tace "kmrya be kusanceta ba? Kina nufin basu tare tarayyar Aure ba?'' Hajiya maryam ta daga mata kai alamar tabbatarwa. Hajiya Juwairriyya tace "kai haba de! Hajiya ke ina zaki sani, tinda de abu ne na sirri ba ganewa zakiyi ba, kila sunyi abunsu baki sani ba, ALLAH na tuba Yaushe zega wannan abubuwan ya gyale se kace ba namiji ba.... " Hajiya maryam dake sauraren hajiya juwairiyya ta amshe da "to inajin de ba namijin bane, domin kuwwa xan iya rantsewa be kusanci yarinyarnan ba, abinda ma dakunansu daban daban suke kwana, mutumin da duk yabi ya tsangwameta ya takura mata, Hajiya ta ina za ayi tarayyar Aure, wai sekace kin mnta halin yaronnan na taurin kai..." Hajiya Juwairriyya tayi jim kana tace "Haka ne hajiya, Amma ni naga yarinyar ai bata da makusa ,,,gaskia made da lefinki anfa juma dayin auren nan, to ki maidata dakinsa mna tinda de Matarsa ce halalinsa ce hajiya ba amfanin kwanan da sukeyi a rarrabe...'' Hajiya maryam tayi shiru tana me nazarin maganganun hajiya juwairiyya, tabbas mgnrta tayi kuma ta dace. "To shikenan hajiya aiko kn kawo shawara hkn za ayi,,,," hajiya juwairiyya tace "ai hkn yafi hajiya, wata rana ko ba aso dole za a kusanci juna....'' Hajiya maryam tace "gaskia ne kam Hajiya, Allah de ya tabbatar mna da Alheri,.." Hajiya Juwairriyya ta amsa da "ameen de hajia,... Gaskia AB'ILAL wani irin mutum ne, Allah na tuba da irin yaran nan ne Alhasan inajin da tin ranar da kika kai masa yarinyar nan side dinsa ze daddanne yar mutane..." Hajiya maryam ta zaro ido tace "kai hajiya karkiwa dana sharri..." Hajiya Juwairriyya tace "wlhy knji mgnr gaskia nake gaya miki, yarannan na yanzu girtsatstsune hjya, kmr suna jira a kai musu mace su far mata da sukuwa...." Hajiya maryam tayi yar daria tace "hkne kam hajiya, a week dinnan abubuwan da muke cin karo dasu kenan a asibiti yaran mata sede kiga an kawosu ranga ranga wlhy hajiya sabbin aure mazansu sun musu kaca kaca, kai yarannan namu ALLAH ya shiryasu hajiya,..." Hajiya Juwairriyya ta amsa da Ameen...ai hajiya yaran yanzu sha'awah ta musu yawa wlhy wasu kmr sayi yawo tsirara baga matanba baga mazanba..." Hajiya maryam tace "hk ne kam, matan kmr suna jira a aurar dasu hk mazanma, inma anyi sa'arh sun riqe knsu kenan, se kiga da anyi aurrn washe gari anyi barna mara kyaun gani hajiya ke kyace ko mahaukata suka zama...." Hajiya Juwairriyya ta kwashe da daria jin mngr hajia maryam na karshe tace "Hajiya haukacewa ce mna sukeyi, ba a hayyaci .." Hajiya maryam tayi kwafa tace "amma ko ALLAH wadaran lalacewar nan Hajiya mu da ai ba ayin irin wannan girtsuwwar..." Hajiya Juwairriyya tace "Ai da kikace hajiya knsan komi yana tafia ne da zamani....'' Hajiya maryam tace "Hkne Allah ya shirya mu baki daya ya tseratar damu daga fad'awa halakar zamani...." Hajiya juwairiyya ta amsa da Ameen daga hk suka ci gaba da hirarsu har zuwa sallarh magriba kana suka nufa dakin Amihh danyin sallarh. Washe gari alhasan yazo gidan, sbda maifiyyarsa data sanar dashi zuwanta shine ya iso ya kwashe gaisuwwa, a nan yaga Hilwah ya kureta da ido ita ma ta kuresa da ido dukkaninsu suna nazari ne da tunanin inda suka taba ganin dan'uwansu, se daga bisani alhasan ya tuna da inda ya gnta, ya shiga tambayar kansa me takeyi a nan gidan? Da wannan tambayar a ransa har sukaci abincin rana tare a kn dining alhasan se faman kallon hilwah yakeyi daman kwanakin baya seda ya koma gidan dandi ko ze samu ganinta amma be gnta ba, nanfa alhasan ya kwallafa rai shi a dole yagani yanaso, ba ruwanshi da inda ya ganta shide kawai allah ya jarabceshi da sonta.. Bayan sun gama cin Abincin suka dawo falo suka ci gaba da hirar su ukun alhasan dasu salwah da hilwah amihh da hajiya maryam sun shige bedroom dinsu suna tasu hirar a can. Alhasan ya samu damar kallon hilwah yadda yakeso ya rasa ta ina ze fara isar da abinda ke ransa. Harde ya kasa jurewa ya maida dibansa kn salwah yace "Sis salwah nace ita sister bata da waya ne?'' Fuska dauke da rashin fahimta Salwah tace "wa kake nufi yah alhasan?'' Alhasan yace "qawarki nake nufi, yama sunanta?'' Ya karashe mgnr kwayar idonsa na kn hilwah wadda knta ke kasa, duk hirar da akeyi ita bata cewa komi. "Hilwah kake nufi ?'' Cewar salwah. Alhasan yace ''yauwa ita sunanta kenan ashe..." Fuska dauke mamaki Salwah tace "Eh..." Alhasan ya basar kawai ganin wani yanayi a kn fuskar salwah, suka ci gaba da hira kwayar idonsa na kn hilwah, salwah na ankare dashi, mamaki ne ya rufeta ganin irin kallon da alhasan ke jifar hilwah dashi koda de ita batasan komi ba a fannin so tasan de akwai ayar tambaya a kallon da alhasan kewa hilwah, se mamaki ya kara rufe salwah ita a zatonta yah alhasan ai yasan hilwah matar yah AB'ILAL ce tasan ko yah AB'ILAL be fada masa ba, to amihh zata fada masa cewar hilwah matar yah AB'ILAL ce, sbda duk wanda yazo gidan se amihh ta gaya masa hilwah matar AB'ILAL ce, bata sanar da alhasan ba ga tunaninta ko AB'ILAL ya sanar dashi kuma ya nuna masa hilwah, shiyasa Amihh bata nunawa alhasan ita ba.rnr har dare alhasan be bar gidnba sbda Hilwah, se 10:pm ya bar gidan, koda yaje gida gaza bacci yy sbda tunanin hilwah, tin ganin farko ALLAH ya jarabcesh da son hilwah, yade dannewa ransa ne kawai sbda yasan da bame yuwwa bce, kasancewarta daga gidan karuwai, ynzu daya gnta a gidansu AB'ILAL se yasha ko sunada dangantaka ne, shi fa sam yama mnta da wani Aure da akawa AB'ILAL din balle ya kawo a ransa ko matarshi ce. washe gari da sassafe Alhasan yazo gidan se akayi rashin sa'arh 8:pm su hilwah da Salwah suka nufa makaranta, alhasan beji ddhn hkn ba, seda ya zauna gidan har after asri suka dawo daya gnta se yaji sanyi a ransa, inya zauna ita kawai yake kallo ko ana hira baya fahimtar meke gudana, sbda kallonta da yakeyi,,su kuma iyayen nasa wato Amihh da hajiya Juwairriyya sam basu fahimci meke tafia ba, harkar gabansu kawai sukeyi. Rnr ma se 10:30pm alhasan ya bar gidan da karin dumbin tunanin hilwah a ranshi. Washe gari hajiya juwairiyya ta bar garin kaduna zuwa kano dmn daza tazo fly tabi hk ma dazata koma fly din tabi zuwa kano. Rnr ma nan gidan alhasan ya wuni se yammaci ya tafi. Washe gari bezo ba se wuraren yammaci sbda aiyuka dasuka sha masa kai. Wasa wssa fa Gidan fa ya zama gidan zuwan alhasan kullum da kullum ko duk bayan kwana daya, duk Dan hilwah yake zuwa, Amma sam Amihh bata ankare ba, sbda inyazo basu cika zama gu daya ba, Alhasan nason ya isar da bukatarsa amma ya rasa ta ina ze fara, se ya bar abin a ransa kawai yana ci masa zucia, yana nan de yana adduarh ranar daze bayyana abin da ke ransa.


A garin kano. aiki yakeyi amma daka gansa zakasan baya cikin hayyacinsa, Beda wata natsuwwa, kullum cikin tunaninta yake da sha'awar nono, yafi tunanin nonon a knta, fuskarnan tata ta tsaya masa a rai, tin rnr daya kaiya asibitin ya riqe fuskarta a ransa, ya rasa ya zeyi da rayuwarsa ga bura kullum a mike, kwata kwata de managen knsa yakeyi. A,daddafe yayi 3weeks a garin kanon, ba tare daya gama aikinsa ba yau ya tattara yanashi yanashi ya nufa kaduna. 10:am ya tashi daga garin kano ya iso garin kaduna 12:pm. garin kaduna. Direct side dinsa ya nufa yayi wanka ya saka jallabia milk me mugun kyau, ya nufa masallaci dai-dai ana kiran sallar azahar. Bayan an idar da sallarh ya dawo cikin gidan direct ya nufa side dn Amihh, tura kofar falon yayi ya shigo, kwayar idonsa suka sauka a kn hilwah wadda ke kwance a kn kujerar 3st yau ta kasa zuwa mkrnta sbda ciwon mara dake addabarta na tsananin sha'awa dake cinta, da kuma period dinta dake niar zuwa, Amihh ta bata treatment din daya dace kadin ta fita aikinta. ita kadai suka bari a gidan ta gaji da zaman dakin ta dawo falon, sam bataji shigowarsa ba sbda bacci ya dan fara daukarta kasancewar jia bata rintsa ba, se ynzu ta samu bacci ya kwasheta.. Tsayawa yayi ya kureta da ido, sanye take da gajeren wando iya guiwa se riga yar karama wadda bata gama rufeta ba, cibiarta ma bata rufe ba, ta mikar da santala santala din cinyoyin nan nata farare sol dasu, ta kureta da ido ya karayi ss, rigingine take kwancen, zubawa ramin cibiarta ido yy sbda nan kwayar idonuwansa suka fara sauka, nan take burarsa tayi haninia ta mike tsaye cir, ya kara kure ramin cibiarta da ido sosai, bulin ya zanu, ramin me mugun kyau, ba karamin kyau ya masa ba, se kara bude ido yakeyi yana kure ramin cibiar tata da ido, ya sauke ajiyar zucia, a hnkli ya gangara da kwayar idonsa kn inda yafi so, wato nonuwanta, da kan kaciyar nonon ya fara cin karo.......










*ayi hkri da rashin editing....*




*paid book ne ... 08136349646*
08/01/2022 à 18:24 - SAADATU BINTU ABDULLAHI: 38***
Wani irin gigicewa ya karayi yana mejin kan kaciar nonuwanta na jansa, kmr irin karfe da mayen karfen nan, duk hnklinsa ya kara tashi, yabi ya dimauce ya fita a hayyacinsa, tini car key din dake hannunsa ya fadi kasa, ALLAH yaso ya karasa kn carpet din tsakiar falon be sauka a kn tiles ba balle yayi kara. gogan kam be ankare bama daya fadar da car key din nasa ba, sbda tsanar fita a hayyaci. ji yakeyi kmr yaje ya yaye rigar dake jikinta yaga wadannan uban tamfatsa tamfatsa din nonuwan nata, tinda yake a rayuwarsa be taba ganin nonuwa masu kyau ba kmr nata, ajiyar zucia ya sauke yana me kara kure kan kaciar nononta da ido, yayinda jelarsa ke kara tashi sosai ta cikin wandonsa, yakai hannu ya riqeta ta cikin aljihun wandonsa, yaji ta fara kawo wani irin ruwah, d'is d'is d'is, se wani irin axababben zugi zugi kawai mararsa ke masa tana bawa gangar jikinsa, Kallon nonon nata yakeyi yana meji a zuciarsa kmr ya dawwa ma yana kallon nonuwan nata sbda kyaun nasu ya shahara, kuma yana sonsu harga k'ashin zuciarsa, gani yayi tana shirin motsawa dan hk yayi hnzarin juyawa ya fice a falon, yana tafia kmr wanda kwai ya fashe masa harga ALLAH be koshi ba da kallon nonuwanta nata yaso yayi ta kallonsu zuwa kmr 1h haka, ko ze samu ya rage uban nauyin dutsunan dake cikin mararsa.. Da kyar da kyar ya iya karasawa falonsa, direct bedroom dinsa ya zarce yana shigowa dakin ya nufa aikin cire wandon dake jikinsa sbda ya takura ma tamfatsetsiyar jelarsa, ya fara cire wandon danyan yadin dake jikinsa dark blue ya jefar dashi nan kasan dakin, kana ya cire boxes dinsa guda daya, Ya fada kn bed din ya kwanta yana sauke ajiar zucia, the more hnklinsa ke tashi in yaga nonuwanta the more zuciarsa ke tsanar yarinyar, yaji ya tsaneta ko son ganinta ma beyi sbda ita ke jefasa a wannan mummunar halin, gashinan kullum nlbeda natsuwa se sha'awah kawai kuma a knta, dayaje kano har gwada kallon nonon wata ma'aikaciyyar company dinsa yayi ko zeji dadih amma sam beji komi ba, sema kyama dayaga nonuwan sun basa sbda sun cika girma dayawa har ciki suke, gashi tasa matstsiyyar riga irin ta gayu kasancewarta me wani Addini,...juyawa yayi ya kwanta rubda ciki a kn mararsa ya danne saitin mararsa dai-dai inda ruwan sperm dinsa ke taruwa yana kawo masa dadin sha'awah ya dannesa sosai ko ze samu sassauci amma ina, se kara hasko nonuwanta yakeyi dai-dai saitin wannan kan me mugun shape,..rintse ido yayi sosai se yaji kmr yana tattaba nonuwan nata, ya kaiwa katifarsa wani irin wawura hadi da matsa irin kmr da tsiyar nan, sbda yanada haushin nono, da badan Allah ya temaka zanin gadon me kwari bane da babu abinda ze hanashi yagewa sbda irin wawurarnan yakai masa sosai shi ga zatonsa ko nonon ne ze taba, Amma yaji akasin Hakan, ajiar zucia ya sauke ya kaiwa kn bed din naushi ya burzar da wata irin iska me cike da tsantsar bukatuwar nono shifa Harga ALLAH ko cinyoyinta basu daga masa hnkli ba kmr yadda tumbula tumbula din nonuwanta ke daga masa hnkli, su sukama jefasa a wannan mugun halin da yake ciki , kiri kiri ya lalace beda aiki se tunanin nono dare da rana, ya fara zama dan iska... 😂

Koda hilwah ta motsa kasancewar taji kmr ana kallonta, ta bude idonta taga bayan ficewarsa Amma bata fahimci komi ba sbda baccin dayaci karfinta da nauyi sosai baccin yazo mata, ta maida idonta ta rufe taci gaba da baccinta a baccin tayi mafarkin ana ta tattaba mata nonuwanta, wani irin dadih ya ziyarceta ta shiga aikin mammatse kafafuwanta a bayyane sbda dadin mammatsa mata nonuwanta da taji anaji, daman ba karamin kaikayi suke mata ba, har ciwo sukeyi sbda rashin samun wanda ze luguiguita mata su, tana son ta samu a dan tattaba matasu sbda sun damunta da kaikayi har kumbura sukeyi a yan kwanakin nam, wai a hk danma ba a taba taba matasuba sosai. a baccin takai hannunta kn nonuwan nata ta shiga matsarsu tana matse cinyoyinta wanda batasanma tanayi ba , se faman wasshh ! Assshh! Oohhsshh! Uhuummm!! Oouuhhh!! Aaaahhh!!! Uhhssshhh!!! Kawai takeyi kmr wani ne ke murzarta alhali ita ke dirzar kayanta da knta, se aikin mammatse kan kaciar nononta takeyi tana mejin wani irin dadih na ratsata harma yana neman kasheta bata taba tsintar knta a wannan yanayinba se yau, da hk da haka har ta samu ta kusan rabin Releasing... Kmr an tabata tayi firgigit ta bude idanuwanta a firgice hadi dayin zumbur ta tashi zaune tana mejin ramin tsuliarta na mata vibrating kmr ansa mata wani abu, hannu ta tura ta saman wandon jikinta ta ware kafafuwanta ta shafo ramin kofar tsuliarta tin kafin ta karasa taji ta cika da wani irin ruwa me mugun yaukin tsiyya, takai yatsanta taji gurin luntsum, ya cika fam har ya gangara ya jika kaf wandon jikinta, kofar takashinta km kai kace harda nan ruwan ke zubo mata, zallar lafia kawai da ruwan dadih, jiki a sanyaye ta mike tsaye ta kalli inda ta tashin ko ta jiqashi taga ya jike da ruwan durinta, jiki a sanyaye ta nufa bedroom din Salwah ta dauko towel karami da ruwa a cikin karamar robar toilet, ta dawo ta goge kn kujerar inda ta batashi da ruwan tsuliarta, ta koma Bedroom din salwah bayan ta gama goge kujerar, tana shigowa dakin ta fada toilet ta tsilla wankan tsarki dana sabulu tana mejin jikinta a mace sbda bata kawo ruwan maniyyinta ba, tana daf da kawowa baccin ya tsinke mata. Alwala ta dauro dmn Batayi azahar ba, kuma ga la'sar ta shigo befi 30mnt ba ayi la'asar din, shiryawa tayi cikin doguwar rigar material kalar golden me mugun kyau ta matukar amsheta ta gyare sumar knta ta daureta ta feshi jikinta da perfume kana ta nufa dadduma tana kamshi ta zira hijjabinta ta tayar da sallah azahar duk abinda takeyi jikinta a sanyate yake, tayi azahar din ta idar ta zauna ta fara laziminta har zuwa la'asar tayi la'asar din ta idar, ta jero addu'ur'inta ta shafa, ta tashi ta cire hijjabin jikinta ta mayar dashi ma'ajinsa, ta nufa wata yar drawer , kusa da wardrobe din kayansu, ta budeta cike take da pad iri daban daban masu kyau pad din MAX-PLUS ta dauka me gida white da ratsin pink ta budeshi ta zari guda daya ta dauki sabon pant guda daya a drawer din kasancewar akwai sabbin panties a gurin, ta nufa toilet da pad din da pant din a hannunta, ta saka pad din a jikin pant din tasa a jikinta dukda tasan ba period dinta bane zezo a kalla ze kai 4days kafin yaxo, tasa pad dinne sbda rushing datakeyi na ruwan dadinta, Kafin ta idar da sallarh ma ta zuba sosai shiyasa tasa pad gudun tonon asirinta sbda ta kula yau abun ya canza salo, zallar ruwa ruwa kawai kai kace tabata akayi. Dawowa bedroom din tayi ta koma ta kwanta a kn bed din dakin, sanyin AC na ratsata tunanin tablet dinta na rage sha'awah ta shigayi tabbas tanada bukatarsa Gashi ba ta yadda za ayi ta samu sbda ko a makaranta duk insa tasa kafarta salwah na nan, kuma tana ganin kmr ta d'agota ta gano mgnin ko

Please Login or Register in order to submit comment