ni bayi biyu na ka gani, waccar mai tahiya irin na d’awisu, ma’ana mai sanye da lifayar can, ko shakka babu ita na gani sanye cikin kayan bayi a daren jiya, ba na mance abu mai kyau, ba zan manta da wagga tahiya irin ta ta ba, duk duniya ita d'ai ta na gani da wagga baiwa na iya taka k'asa kamar d'iyar Saraki'’
Bawa na tsoran kada ya yiwa Yarima Sadauki musu ya fuskanci hukunci, dan haka wannan baiwar da ta kawo sak’on Bintu ya yiwa nuni da hannu ya na mai tambayar
‘’ya ki nan, gide shin ko waccar mai tahiya tare da baiwar Sa’ayrasa baiwa ce?’’
Ko da baiwa ta ware ido ta hangi Bintu tuni ta shiga girgiza kai kana ta ce
‘’ina mai tuba, wagga Gimbiya Fatima d’iyar Sarki Inuwa na Sa'ayrasa ce ran Yarima ya dad’e’’
Jin haka Sadauki ya shiga shafa gashin bakin sa, har ila yau be d’auke idanu daga kan Bintu ba, dan ya tabbata ita d’in ya gani cikin shigar bayi, abun da ya kasa ganewa shi ne
‘’me zai sa Gimbiya, d’iyar Sarki kuma matar Barde shigar bayi? Shin menen dangantaka ko alak’a da ta ke da Shi mai k’arfi haka tsakanin ta da bayi da har za ta aiko masa da bak’ar magana dan kawai ya nemi ya gana da bayin Sa’ayrasa? Ko dan ta san ya gan ta daren jiya ne? Shin akwai wani lamarin 6oye dangane da ita?’’
Tambayoyin da ya ke ainawa cikin ran sa kenan yayinda tunani kala kala ke ratsa zuciyar sa. Ya na mai duban bawan sa ya ce
‘’ban yarda da wanga lamari ba, ina so a yi min bincike akan lamarin wagga Gimbiya, a gaggauta yi ba tare da sanin kowa ba, in kuwa na ji magana ta fita rariya sai da uwar mutum ta haifi wani!’’
������������
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels