kira (Besty) sai yanzu da take goyon mai sunan Bobbo suna masa lakabi da (Aryan)* gaba da yara yan gata da ko wanne fanni ga tarbiyya da nutsuwa.
Miemie da Sahal yaron Meena suka shigo cikin falon bakin su ɗauke da sallama, Ameesha da ke zaune ita da Dr tana shayar da Aryan ta amsa "Mami Daddy sannunku da hutawa." Suka hada baki wajen fada. "Yawwa Abbana da Nennena an dawo daga school ɗin?" Da yake school daya suke da Sahal yau sai ya biyo direban Miemie wai zai gaida Ameesha "Eh Daddy Mommana bata da lafiya tana can sai juyi take yi." Miemie ta gama maganar tana hawaye. Kusan a tare suka tashi Ameesha saɓe da Aryan falon Aneesa suka shiga inda suka sameta kwance kamar yadda Miemie ta faɗa, da sauri Dr ya matsa kusa da Aneesa yana faɗin "sannu Aneesa me yake damunki?" "Cikina." Ta yi maganar da kyar. Cikin tausayi Ameesha ke mata sannu, shi kuma Dr ya dauko kayan aiki gwaje gwaje ya soma mata cikin kwarewa, Yana gamawa ya saki murmushi ya ce "Masha Allah! Miemie kin kusa yin kani Momma na da cikin wata biyu da kwanaki." Tsalle Miemie ta soma na jin dadi, ita ma Meesha farin ciki ne ya kamata har da hawaye ta rika godiya ga Allah, ya yin da Aneesa idonta ke fitar da hawaye duk na farin ciki." Sai ku bar kuka shi yasa tun tuni ban faɗa maku ba gashi yanzu ya nuna da kansa a bar kuka a yi murna Allah ya inganta. Aiko murna sosai suka yi daga lokacin Aneesa ta daina aikin komai sai da ta huta tattali da kula Dr na yi mata daidai gorgodo har Allah ya sauketa lafiya in da ta haifi santaleliyar budurwa mai kama da Dr kar kusa kuga farin cikin da family ɗin Dr suka shiga, ranar suna yarinya ta ci sunan Maryerm Aneesa da kanta ta zaɓi sunan da aka sanyawa 'yarta suna kiranta da *(IFTIHAL)*.
DUK WANDA YA GA ZURI'AR DR ASMAD SAI SUN BURGESHI, DOMIN MATAN BIYU SUN HADA KAN YA'YANSU BAKA TABA CEWA YA'YAN KISHIYOYI NE, DON TUNI IFTIHAL TA KOMA BANGAREN AMEESHA, FARIN CIKI KE WANZUWA A KO WANE RANA A GIDAN DR ASMAD. To muna sai mu ce Allah ya bamu farin ciki da kwanciyar hankali.
TAMMAT ALHAMDULILLAH
Anan na kawo karshen wannan littafi Mai suna sangarta, Alhairin dake ciki Allah ya sadamu da shi kuskuren da ke ciki Allah ya yafe mana.
Godiya gare ku masoya abin tunkaho abin alfahari, Allah ya barmu da ku har gaban abada Amin.🤩🤩
Tukuici ga my Besty Khadija S Muhammad, bana gajiya da yabon ki wallahi, domin karamcin ki a gareni ba ya faduwa sai dai na ce Allah ya biya bukatu na Alhairi.😘
SAI MUN HADU A WANI
*Ni ce ta ku har kullum*
*ZULAYHEART HARUNA RANO*
*ZULAYHEART RANO*
*UWAR FAWZAN*💞
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 24 Chapter of 24