Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kaka ni baxa'a aurad da Afral yanxu ba,don ban son aurenta da wannan yaron.
Cike da mamaki hajiya kaka tace"tohhh mai kk nufi kenan?
Budan bakin Ammar cewa yayi nifah Afral baxatayi aure yanxu ba,dudu du nawa take? Shekaranta fah 18 ne.gsky ba yanxu ba.
Cike da masifah hajiya kaka tace" tohh baka isa ba Ammar,kai inah ruwanka,bakaso tayi aure kai xakayi?
Ok nima nafasa baxanyi ba hajiya,shikenan.
Yana kaiwa nan ya mi'ke ha'di da barin falon.

Wanda gaba daya aka bisa da kallo,itahma Afral da baso takeyi ba,ta mike ha'di da fita falon.

Hajiya kaka ne tabisu da bambami, tohhh ko kunaso ko bakwaso sai kunyi aure a wata biyun nan da nasa,ba 'dage ba jirge wlh, inkuma kun'ki na ha'daku da kowa cece.....







#share and
Comment


Maman teddy ce...
[12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing...




*MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION*


*'YAR WAYE???*

Written by: maman teddy.


~Garga'di~
Banyarda wani ko wata suyi amfani warun juyamun labari,kuma labari na 'ki'kirarrene ba fasahan wani acikin ta,kuma banyi shi don cin xarafin wani/wata ba,inkin ga labarin ya yi shige da rayuwanki tohhh akasi akasamu...


Dedicated to you my dear fans,naji Comment 'dinku.kuma inajin da'di sosae da yanda kuke bani ha'din kai a novel 'din gdy mara adadi🥰😘


Episode 38 - 39


___________________________________


Haka hajiya kaka ke binsu da bambami wanda 'ya'yan nata ban da bata ha'kuri ba'abun da sukeyi.
Suko su umar da Afreed banda dariyan su ba'abun da sukeyi.ganin dariyan da sukeyi ne yasa mom zaituna daka masu tsawa ha'di da cewa"sufita su basu wuri,ba musu suka mi'ke ha'di da barin 'dakin,inda dama Amrah duk ta 'kosa ace su tashi,don nauyin su mom da takeji a yau 'din.
Nufan sasan ummu maryam tayi,inda da shiganta,ta tadda Afral na masifah ha'di da ha'da kayanta,ala dole xata bar gidan ummu maryam,don acewan ta babu mai mata auren da bata so.

Afral yanaga kina ha'da kaya lfy?
Amrah ta tambayeta ha'di da xama kusa da itah...
Cike da masifah Afral ta hau cewa" kaman yah lfy,bayan duk agavan ki akayi komai.
Toh don a gabana akayi komai yanzufah ha'da kaya naga kinayi.
A gajirce Afral tace"ok toh barin sasan ummu maryam xanyi,don komawa part 'din mom zaituna xanyi yau.don itace xata iyah dakatar mun da wannan tatsuniyan hajiya kakan.
Murmushi Amrah tayi mara sauti,wanda ya bayyana beuty point 'din ta wato dimple,ha'di da cewa"still now ban fahimceki ba,dama ba son muhammad kikeyi ba?
Ehhh bance bana son shi ba,amma ae bamuyi xan aure shi ba,kehhh intially van shirya yin aure yanxu ba,mai nayi a karatuna,dududu yaushe ma nashiga jami'ar?
Don haka dole dad su san yanda xasuyi su kauda xancen nan.tafa'da ha'di da xage zips "din akwatin ta...

Dijeeee.....dije" Afral tafara kiran wata maaikaciyan gidan,wanda batare da taji mai Amrah xata kuma ce mata ba.
Da hanxari dejeee ta shigo ha'di da 'dan rankafawa gani hajiya.
Nufan er ficiciyan jakarta tayi mai launin pink ha'di da 'dauka,da kuma cema dejeee maxa dauki kaya nan ki kaymun sasan mom,amma kibi da shi tabayan back yard ne,saboda banson wannan tsohuwan tagani,yaxama kuma abun magana.
Ok badamuwa hajiya..nan dejeee ta 'dauka ha'di da nufan part 'din mom,wanda xata shiga 'dakin ta baya.

Tashi Afral tayi ha'di da varin 'dakin ha'di da cemawa Amrah" escuse....
Bin ta Amrah tayi da ido har ta fita,wanda a zuciyanta tace"ohhh Afral har yanxu 'dabi'unta irin na turawa,ko yaushe xata chanja ohoo🤔

Da fitanta ta nufi part 'din mom wanda ba wanda yasan da shigowan ta.nufan bedroom 'din mom tayi ha'di da fadawa kan gadonta,don duniyan komai ya tsaya mata cakkk.
Bayan su mom sunyi sallama da hajiya kaka ne,don har su mom Rayhana sun nufi gidajensu,don mom Rayhana tace,baxata yarda ta ha'du da Afral ba,don tasan baxasu wanye lafiya ba,tun da ta nuna batason wannan auren.
Fiye da awanni mom zaituna na xaune a sitting room,inda bayan tagama komai ta nufi bedroom,damamaki ta 'kara inda Afral ke kwance,wanda sai sharara baccin ta takeyi.don tun tana xaman jiran mom amma bata shigo ba,har bacci ya dauke ta...
'Karasowa mom tayi ha'di da jan mawa Afral blanket.a zuciyanta tana tunanin abun da Afral 'din xata ce inta farka,don tasan da wata a 'kasa dole...
Niko maman teddy nace" a tashi lafiya Afral 'din momy,sauran kuma naji wani darun😜


Amrah maxa yau ha'da kayanki kibi mom Rayhana don yau a cann xakiyi mata week end.
Tohhh ummu."Amrah tace ha'di da 'ko'karin fara ha'da kayanta.
Mom Rayhana dake bayansu ne tace"a'ahhh basai ta dau kayanta ba,don olready daddy yasiya mata wasu kayan...don haka ta bar wannan anan.
Ok tohhh ae ko mun gode mawa dady,toh maxa shirya ki fito muna jiranki a falo,sai ku tafi...ummu maryam tace"ha'di da nufan falo.
Batare da Amrah tace wani abu ba,tafara ha'da kayanta,don itama ta damu da halin da Ammar yashiga,don haka take son xuwa kodon tasan mai ke da munshi.

Bayan ta gama shiryawa ne ta fito wanda sanye take cikin shigarta na atampa super,wanda takw kalon green da fari,sai mayafinta 'dan dai² mai launin green shi ma.simple makeup ne akan fuskanta,wanda tayi 'daurin tobannn,wanda daga "kasa ta kame gashinta da ba'kin riboms.sai daurin toban 'din yayi sama,gashin kuma yasauko har gadon baya.wanda ni kaina sai da nace" masha'allah...don fa'din kyaun da tayi ma baxai fa'du ba...

Ita kanta mom Rayhana sai da ta yaba da kyaun Amrahn...
Dai² xasu fita ne suka ci karo da umar a hanya yana 'ko'karin shigowa falon.turus yajah ya tsaya,don ganin irin kyaun da Amrahn tayi, murmushi yayi ha'di da cewa"momy inah xakuje?
Dariya momy tayi ha'di da cewa" xamuje gidane acan xatayi mun weekend.murmushi tayi ha'di da shafa kan umar 'din ta wuce.
Dai² Amrah xata wuce shi ne,a dai² kunnen ta yace"you look soo,sooo beutiful,duk da ke'din dama kyakykyawane ko Amrahn hamma, but ill really miss u.
Ba tare da tace"mai komai ba ta ra6a shi ta wuce ha'di da yin mun murmushi, don kunyan hamman nata takeji sosae.kuma tana mamakin yanda shi koka'dan bai nuna yanajin nata kunyan...


A haka suka nufah gidan mom Rayhana, inda tayi mamaki matu'ku da girman gidan,da kuma tsarin shi,don komai irin na gidan su hamma umar ne.
Banbancin su daya,gidan su hamma sunfi scurities da kuma yawan sojoji...

Da shigansu daddy dake xaune a sittingroom yayi saurin cewa"wlcm home dear... Ha"di da ware hannayen shi gareta.
Dariya Amrah tayi ha'di da nufan daddy tayi hugging 'din shi...daddy ka dawo lafiya?
Bude baki daddy yayi ha'di da cewa"lafiya Amrah ya kike? Yau xakiyi mana weekend ko?
Ehhh daddy,Amarh tace"ha'di da kallon daddy tana murmushi.
Momy ne tace"yaka mata daddy kabarta ta shirya kafin kufara maganan na ku na fama.
Murmushi daddy yayi ha'di da cewa"tohh baby jeki kimtsa sai kifito muyi fira,kiban labari.
Dariya Amrah tayi ha'di da nufan dakin da mom tayi mata jagorah.

Cike dajin da'di Amrah tace"momy na wannan 'dakina ne?
Dariya momy tayi ha'di da cewa"naki ne baby,duba inda akwai abun da bai maki ba,ko kikeson a kawo maki kimun magana...
Woww momy yayi kyau sosai wlh,bari na shirya sai na fito muje wurin daddy.
Momy ne tace, ok toh ina jiranki daga 'kasa.
Bayan mom ta sauka 'kasa ne,ta cidda Ammar nata cika yana batsewa,gyafe kuma daddy ne lallashin shi...
Kallon su momy batayi ba,don tasan Ammar da kafiya...in yace baison abu toh bamai sashi yaso abun.
Nufan kitchen tayi ha'di da sanarma ma'aikatan ranan su duba food time table,don su fara shirin ha'da dinner.



A hankali Afral ta bu'de ido ha'di da mi'kewa,direct nufan privacyn mom zaituna tayi ha'di da 'dauro alwala don time ya wuce sosae.
Bayan ta idar da sallah ne mom ta shigo ha'di da cewa" afral kin tashi?
Waigowa tayi ha'di da kallon mom,nan take idon ta ya ciko da kwalla,wanda cike da rawar murya tafara cewa " mom kinji me haj kaka tace ko?
A sanyaye mom ta karako ha'di da xama kama Afral suka nufi wani super suka xauna. Mom ne ta fara cewa"kiyi ha'kuri Afral,kin san hajiya in tace,ehhh toh abi mata shixaifi xaman lafiya.don haka kiyi ha'kuri ki amince kawai..kinji my Afral.
Amemakon Afral taba mom Amsa sai kawai tajuya ha'di da kwanciya kan super,ta rufw idon ta,don ko kallon mom bata sonyi a yanxu.
Ganin haka yasa mom zaituna kamo hannun ta ha'di da cewa"ok shikenan xan san yanda xanyi hajiya ta janye maganan shikenan?
'Dagowa Afral tayi ha'di da cewa"ok kifara hanata tukunnnah.
Sannan takoma ta kuma rufe idon ta.
A hankali mom zaituna ta mike ha'di da barin bedroom din,a ranta ko tana kisifah abubuwa da dama,da xatayi akan maganan Afral 'din.
Itako Afral tun da mom zaituna tace mata haka,xatasan yanda xatayi,sai taji dan sanyi a ranta.don haka ta saki ba laifi,don har fira suka xauna sukayi da mom.
Washe garin ranan da yamma ta tattara ha'di da nufo gidan Arch.Rayhana.

Xaune duka suka mom,daddy Ammar da Amrah.dukan su xaune suna fira ne suna dariya...inda Amrah ke tsokanan Ammar akan maganan hajiya,nacewa"kafitomun da wanda kakeso,ko nikuma na fitomaka da duk wacce ta mun.dariya duka suka sa,inda daddy ke cewa"auuu yanxu hajiyan tawa kuke kwaikwayon maganan ta,lallai wuya n ku tayi kauri.
Dariya suka kuma sawa wanda dai² momy zatayi mgn sai jin sallaman Afral sukayi,cike da farin ciki, suka amsamata,inda kallon su batayi ba,har ta Amrah dake kwa'da oyoooyoooo my Afral bata kalleta ba,tayi up stairs.don ranta 6ace ta dawo.
A hankali momy tace"daddy wai ya xamuyi ne hajiya kaka ta janye maganan nan,na Afral?
Shiru daddy yayi kan daga bisani yace"ok kije ki lallasota,xamuyi maganan daga baya.
Cikin xaro ido momy tace"wane ni😳 kana sane yau har dani take fushinta don ko naje baxata lallasumun ba,sai dai Ammar don dama shi ya kunna wutan ae.
Amrah ne tace"tohhh ya Ammar don allah kaje ka lallasota mana. Ta fa'da kaman xatayi kuka,don gaba 'daya batajin da'din halin da Afral 'din take ciki.
Murmushi yayi ganin momy na hararanshi,don acewanta duk shi yaja masu wannan rigiman na Afral.
A hankali ya mi'ke ha'di da shiga room 'din Afral.wanda take kwance tayi rub da ciki akan gadon ta.idon nan nata ban fitan hawaye ba'abun sa sikeyi.zama Ammar yayi a gyafen ta ha'di da kiran sunan ta.
Jiyo muryan Ammar 'din yasata bu'de idon ta a hankali.
Ae ha'da idon da sukayi nan ta fashe mai da kuka.lallashin ta ya hau yi hadi da bata ha'kurin tun da bataso baxa'ayi mata dole ba..ganin irin kukan da takeyi ne yasa shi cewa"plz Afral kiyi shiru don allah komai yake damun ki ne.
Da kyar tasamu daman daina kukan,wanda ta hau cewa"ya Ammar ya xanyi da rayuwa ta ne? Na tsani duniyan nan yah Ammar,ni dama xan mutu in huta da komai wlh.
Cikin 'dan 6acin rai Ammar yace'kar na 'kara jin wannan maganan daga bakin ki Afral.mai yasa kikace hakan?
Goge hawaye tayi ha"di da fara cewa"da fari na taso cikin gata ban san 'kunci ba,balle da muwa ko talauci,inason momy na fiye da yanda nakeson kaina,amma na dauki komai a kaddaran cewa*momy ba mahaifiyata va ne,tohhh mai yasa hajiya kaka keson rabani da momy na.ni abanni tare da momy na muyi rayuwan mu tare kawai ya Ammar.ta fa'di cikin matsanan cin kuka,mai cike da damuwa,ha'di da tsantsan yarinta,wanda taba ma Ammar mugun tausayi,don yasan still she is smalll girl.
Cike da tausayinta Ammar yace"tohhh kina nufin ba kyason a rabaku da momy ne?
Cikin sauri Afral tace*ehhhh ya Ammar.
Murmushi yayi ha'di da cewa"ok tohhh xakiyi abu 'daya indai kinason kixauna tare da momyn ki...
Cikin sauri Afral tace " mai ye ya Ammar?
Kafeta da ido yayi na en da'ki'ku kan yace"Afral i really love you,zaki aure ni?
Cikin matsanan cin ru'du Afral ta fixge hannun ta daga nashi,sannan tafara nuna shi da yatsa,ya Ammar nifah 'kanwanka ce.wanda momy koda baitah ta haifeni ba, ae ta shayarda ni,kuma a musulunci ba aure tsakanin mu,noo Afral kin manta cewa " momy bata shayar dake ba,ko kin manta ta lokacin haihuwarku ne ta kamu da breast cansa.wanda likitoci sukace "karda ta shayarda ke ko sau " daya..cike da rashin sanin maganan shi Afral tace"no ya Ammar plz kabar wannan maganan wanda ni banta6a sani ba,just forget about the matter ya Ammar,banason jin wannan magana don allah.
A sanyaye Ammar yace"shikenan Afral,kisani xanbar wannan maganan amma bawai na barshi bane har abada,cox inso naga nayi taking responsisibility naki,inga na inganta rayuwarki kaman yanda kullum momy take burin gani,inga kinsamu miji nagari,wanda xai kulamun dake,kamar yanda Amrah tasamu umar wanda bani da haufi akanshi har bayan rai nasan xai kulamun da itah.tohhhh kefah? Nace kefah Afral?plz Afral ki amince in aure ki,momy tayi alfahari dake,kuma ki kasance 'ya wurin ta har abada...idon shi ne ya rufe wanda da ya bude su sai da Afral ta tsorata ganin irin yanda suka koma daga fari xuwa jahhh...
Da kyar ya bude baki ha'di da cewa*na barki Afral kije kiyi tunani plz...
Yana kaiwa nan ya mi'ke ha'di da barin dakin ya rufo mata 'kofah.da fitanshi Afral tasa kuka ha'di da fadawa kan gadonta ta kwanta,kuka take sosae ha'di da cewa" yah xatayi yau?
Dai² Amrah na shigowa 'dakin don koda tashiga "dakin ta,takasa sukunin ganin halin da Afral ke ci.

Da sauri tayo wajenta ha'di da 'dago tace" Afarl mai yasame ki ? Don allah ki smdaina kukan nan manah,kifadamun.
Dago rinannun idon ta tayi ha'di da cewa " yaya na,kumah mijina??? Nan takuma rushewa da kuka,wanda cike da rashin fahimran ta Amrah tace"kaman yah,bangane ba Afral.
Ciki n matsanan cin kuka ta hau cewa"yahhh Ammar...ban da nanata sunan ba abunda takeyi.
Wanda nan take Amrah ta tuno maganan ta na ba farko,yayana...kumah mijina..wani ihu Amrah tasa ha'di da 'dago Afral tace" don allah Afral da gaske,cike da matsannan cin farin ciki take maganan,wanda yasa Afral sakin baki tana kallon ta cike da mamakin farin cikin nata.
Dariya ta hauyi ha'di da 'daga hannu tana mawa Allah gidiya,kai Afral muyi ma allah godiya.wayyyooo ni allah ya nunamun ranan,don ma naki xamu farayi wlh,naga bikin yaya na.

A sanyaye Afral tace " kin manta cewa a musulunci ba aure tsakani na da ya Ammar! Momy fah ta shayarda ni.
Cike da sanyin jiki Amrah tace" haka ne,Afral amma ae ya Ammar yafimu sani,kuma tun da yace" yana sonki,tohh yana da hujjansa ne...
Don haka kawai kishare wannan xancen.

Murmushi Afral tayi don tasan wannan lamarin ba mai yuwuba ce,nan tanisa ha'di da cewa" ae yace wai ma momy na ba itace ta shayarda ni,kiji fahh wani bahagon xance.

Shiru Amrah tayi na kusan minti 'daya sannan tace"hmmm toh 'kila da gaskiyansa,don kinga yafimu sanin komai,amma bari naje na tambayi momy ta cikin siyasa yanda baxata fahimci xancen ba.
Tohhhh shikenan.
Afral tace hadi da bin Amrah da kallo.
Murmushi Amrah tayi ha'di da cewa " kai allah kanuna mana lokacin nan,ya Ammar da Afral,hmmn
Saurin rufe ido Afral tayi wanda wannan d first time da ta ta6a jin kunyan wani abu a rayuwan ta na duniya.
Dariya Amrah takeyi har ta bar dakin ta rufo mata 'kofah...

A hankali take sakkowa da stairs inda a 'kasa tana shirin nufan part 'din momy suka ci karo da Ammar yana fitowa daga nashi 6arayin,abunka da mara gaskiya nan take Amrah ta fara sinne kai 'kasa tana dariya.
Ae nan take ya gano ta,ganin ya nufota yasa ta nufan 6arayin momy da gudu,ae shima nan yavi bayan ta,wanda tako biyu yayi ya kamota.
Dariya tasa ha'di da cewa"plz ya Ammar ka sakeni,wlh ni banma komai ba fahh.

Murmushi yayi ha'di da cewa"ae bance kinmun komae ba,amma ya Afral ta sauka ta daina kukan?.maganan yayimata direct don yasan tasan komai na avun da ke tsakanin sa da Afral 'din.
Murmushi tayi sannan tace"baka da matsala ya Ammar,amma matsala 'daya shine momy fah itace ta raini Afral kuma ta shayarda itah,tohh ta yaya xakuyi aure don ko a musulunci ba aure a tsakanin ku.

Murmushi Ammar yayi sannan yace"na fa'da mata ba momy ne ta shayarda ita ba,tun kafin momy ta haifeki Amrah ta kamu da breast cansa,wanda koda ta haihu sai likitocin suka ce kar tashayarda 'yan da ta haifah,kuma haka akayi samm momy bata shayer da Afral ba,don ni da umar muka raini Afral ta hanyan bata madara da sauran avuncin su na jarirai,har tayi wayo.
Inda tana da shekara daya daddy yace"xasu tafi abroad don anan momy da itah xasufi samun kulawan likitoci.wanda haka suka koma America da xama,kuma tun da suka tafi basu dawo ba sai shekaran nan da ta wuce.
Don haka plz Amrah don mind your self about that matter,just forget kawai kisan yanda xakisa Afral ta amince don allah my little...ya fa'di ha'di da kashe mata ido 'daya.

Dariya Amrah tayi ha'di dacewa"ai ya Ammar ka kwantar da hankalinka,yanxu dai karmu fitar da wannan maganan har sai ranan da hajiya kaka tace" tasa maku date line.
Dariya Ammar yayi tuno da hajiya kakan.wanda a ranshi yace"tsuhuwan mata amma sai shegen fitina.bakin ae xai mutu ne.
Hmmm ya Ammar bari naje nakira Ammara don nayi mata wannan albishir 'din.
Dariya Ammar yayi ha'di dacewa" ahhhh ba tana kasansu ba?
Ehhh ae sun dawo daga mallie,kasan buxayen mallie ne.
Ok yace"hadi da barin falon.cike da murna da farin ciki Amrah ta haura sama don tayi ma Afral Albishir 'din itahhh ta yaya Ammar ne....
Inda shikuma da fitan shi wayansa ta hau ruri,dubawa yayi ha'di da kallon sunan mai kiran,wani dogon tsaki yajahhh gani sunan lubnahhhh akan screen 'din wayan.










#share and
Comment...





Maman teddy ce...
08081202932
[12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing...





MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION.


*'YAR WAYE???*
Pure love and symphaty story📒📚

Story and written by: Ayshatou maman teddy.



Episode 40 - 41


________________________________

Tunda Ammar yaga mai kiran ya mai da wayan a aljihu batare da ya 'dauka ba,ya nufi motan sa ha'di da nufan gidan daddyn farouq.

Cike da murna Amrah ta nufi 'dakin Afral,inda ta barta ta sameta,ae nan da gudu da nufeta ha'di da fa'dawa jikinta tana dariya.
"Dagota Afral tayi sannan tace" mai ya faru Amrah mai yace maki? Kin gan shine?
Dagowa Amrah tayi ha'di dacewa " Kwarae da gaske Amarya a wajen ya Ammar.nan ta kuma kwashewa da dariya, ha'di da kwanciya kan filo.
Afral da bata gane inda Amrah ta dosa ba tace"pls Amrah ki tashi kimun bayani yanda xan gane,ni ban fahimce ki ba.
A hankali Amrah ta mi'ke ha'di da korama Afral duk yanda sukayi da Ammar,wanda daga 'karshe ta 'dauki waya ha'di da kiran Ammarah.

Binta da ido Afral tayi ha'di da tunanin abubuwa da yawa a zuciyanta.

Bangaren Ammarah kuwa,ihu tasa ha'di da nuna matsanancin farin cikin ta dataji maganan Ammar da Afral 'din inda take cewa"yanxu xata kirah su teemah don ta shaida masu,su shiraya jiran biki nan da wata biyu...
Ihun da Ammarah keyi yasa umman ta da Anty zinah da suke gyafe tambayanta lafiya? Wannan murnan da farin cikin na mene?
Dariya Ammarah tayi ha'di da shaida masu komai nasa ranan Amrah da Afral 'din.cike da farin ciki umman Ammarah da Anty zinah sukayi masu fatan alkhairi...inda umman Ammarah tace"yakamata suyi ma mom zaituna murna,saranan 'ya'ya nasu haka...


Anyi haka da kwana biyu su daddy sukaje gidan su Ammarah ha'di da neman aurenta,don Afreed tuni ya fa'da masu,inda hajiya kaka tace"su daddy suje,don yanzu xaman jiran na Ammar da Afral sukeyi...
Tohhh Alhamdullilah xamuce don Abban Ammarah sun yi na'am da xancen su daddyn,inda suka tsaida bikin duka rana 'daya,watohh watanni biyu masu xuwa.

Haka rayuwansu ta cigaba cikin jin da'di da nisha'di...inda mom Rayhana ke mamakin yanda Afral 'din tasaki jiki haka.sai dai yanda Ammar ya sakine shima ana walwala da shi kaman bakomai yafi damunta,don tasan shi sarai irin halin nasa...yanu na kaman yamanta da abu amma kullum inka bincike zuciyanshi xakaga dashi yake kwana yake tashi.

A haka har ranan da hajiya kaka tasa ya xagayo.inda tace" duka su ha'du a gidan nata,don ta dawo Abujan dirshan.inda jikokin nata ke rashin marhaban da dawowan nata.
Xaune kamar kullum hajiya kaka ce zaune" ta ha'da rai,inda kowa ke aukin gaisheta.
A ciki² take amsawa don yau cike take da jikokin nata.
Maganan ta fara cike da muryan tsufah.
Kaman yanda kuka sani,nasa maku ranan nan,don inji ta bakin ku Ammar da Afreed wanda kukeso xaku aurah.tohh alhmdllh naji ta bakin Afreed kuma har munyi mgn da iyayen yarinyan wato nusaibatul Ammarah, kuma mun tsaida bikin rana 'daya da taku ne umar. Don haka saura kai Ammar inason jin ta bakin ka yanxu.kasamu wacce kakeson ne ko nasamarma duk wanda tayi mun.
Murmushi Ammar yayi wanda xuciyan Afral banda fa'duwa ba'abun da yakeyi.
Habawa hajiya kaka mai yayi xafi haka??? Ae ni tuni na fitar da matan da xan aura,yanxu kawai lokacin da xa'asa nake xaman jirah.
Cike da mamaki kowa yake kallon shi,inda umar da Afreed kecewa a zuciyan su,tohhh badai lubnah ba...
Hajiya kaka ne ta katse shi cike da sakin rai jin yace"yasamu wanda xai aura,nan tace tohh muna jinka,a'inah take ne?
Dariya Afreed yayi ha'di da cewa"da wuri haka hajiya?
Mom Rayhana ne cike da 'dan daka mai tsawa tace"kae bamuson shashanci,komu saoinka ne?
Murmushi yayi ha'di da shafa sajenshi,yace" a'a momy.
Tohhh munajin ka a'inah take yarinyan?
Cike da murmushi yace"momy 'yar ki nake so ae.da sauri duka suka kalleshi,cikin rashin fahimtan wacce 'yar ta ta.
Momy ne tace"ban gane 'ya ta ba,wacce 'yar tawa?
Dariya yayi ha'di da cewa' Afral hajiya kaka nakeso.
Bude baki hajiya kaka tayi wanda takasa cewa"uffun don Ammar din anata ganin yanaso yamaida ta abokinyan wasan ta ne.
Cike da mamaki momy tace"kar ka kawo mana xancen banxa anan.Afral kuma? afral 'din da take 'kanwan ka? Ko kaman ta ne in tuna maka Ammar.
Hajiya kaka ne tace"gaskiya ne Rayhana inba shashanci ba yaxa ae kace" Afral kakeso,wanda ka raina da hannun ka,wannan ae sakarci ne.
A hankali Ammar yace" tohhh ae ba momy ta haifeta ba,kuma ba itah ce ta shayar da itah ba hajiya kaka, don allah kubari in auri Afral,wlh ni ne ka'dae xan kula da itah kamar yanda kukeso fah.
Su daddy ne da tun da yake maganan suka kasa cewa uffunn,inda su umar ke sharara dariya don axabcen su yau an kashe bakin hajiya kaka.inda Amrah da Afral duka du'kar da kai sukayi,a zuciyansu suna addu"an allah yasa hajiya kaka ta amince masu da wannan babban maganan.
Daddyn farouq ne yace"gaskiya naji da'din wannan maganan taka Ammar, kuma allah yayimaka Albarka,kaman yanda kace kai ne kadai xaka kulamana da Afral yanda mukeso tabbas haka ne.don haka Alh muhammad yaka gani? wannan maganan abun dubawa ce.
Daddy ne yace"gsky ni kai na yayimun da'di wannan maganan, amma dai mufara jin ta bakin hajiya tukunnah.

Waigawa duka sukayi ha'di da sauraron jin mai hajiya xata ce...
Wanda cike da murna da farin ciki hajiya ta dingi sama Ammar albarka,don acewan ta samm ta manta Rayhana ba'itah ce ta shayarda Afral ba.
Murna gaba 'daya falon a keyi,inda hajiyan tace"toh ae yaka mata muji na bakin Afral 'din ko???
Nan ummu maryam tace"ae hajiya kyaleta kawai basai mun bi nata ba.
Hajiya ne tace"a'a muji dae na bakin nata xaifi,kafin muje dangin mahaifin ta neman auren.
Afral mai kika gani kina son yayan naki kuwa,xaki aureshi ki xauna da shi da wannan fitinann halin nasa?
Sunkuyar da kai Afral tayi ha'di da jin kunyan maganan hajiyan,wanda inda dane,ita dakanta Afral din xata tsiwace ta.amma yau takasa mgn saboda kunyah.
Wasa da yatsunta ta hauyi inda suna ha'da ido da Amrah tasaki murmushi, don Amrah n ma dariya take mata.dai² kunnenta Amrah tace" ooo" yau wace rana su Afral ansan kunya,ashe dama kin san kunya Afral?
Kauda kai Afral tayi tana murmushi. Inda daddyn farouq yace"ae hajiya basae ta fa"da ba,don ko yanxu mun samu tabbaci,sai dai muce kawai allah ya nunamana lokaci.
Nan gaba 'daya aka ha'da baki tare da cewa"Ameen ya Allah.
Haka suka dinga fira a falon inda Afral da Amrah sukayi bedroom 'din hajiya kaka.
Ba kunya su Afreed suka mi'ke xasu bi bayansu,nan ummu maryam ta ce"kufita kubamu wuri.
Mom zaituna kuwa cewa"tayi bassu sukawo mana rashin kunya mana.
Sosa suman kansu suka hau yi ha'di da barin falon hajiya kakan.
Haka su daddy keta kisima yanda bikin 'ya'yan nasu xai kasance,cike da walwala da jin da'din rayuwan nasu..


________________________________



A washe gari akayo kiran su hamma umar,Afreed da Ammar,inda ko samun su Amrah basuyi ba.don fitan a suba sukayi,abun ka da sojoji...Ammar sai da yayo kiran wayan Afral ko sun tashi,amma nan yaji ta a kashe,don haka sukayi ma su daddy da momy sallama ha'di da nufah barrack wanda daga can xasu wuce farance...

Koda su Amrah suka tashi da safe,suna break ne momy ke shaida masu tafiyan su umar.inda duka sukayi masu fatan dawowa lafiya...a haka har suka gama break fast,inda momy da daddy sukayi masu sae sun dawo,don yau duka suna da fita aeki.
Xama sukayi suna ta firansu tare,don yanzu soyayya ne sosae Amrah da Afral ke nuna mawa junan su.

Wanda kwanci tashi ba wuya a wurin allah,yau gashi satin su umar kusan biyu da tafiya.inda bai ta6a kiran Amrah ba,tun da yakira ta ranan da suka tafi...inda Afral kullum ana manne da

Please Login or Register in order to submit comment