kubiyo ni danji cigaban labarin .
Maman khaleel
Din k u c e . =?L?
* N I K E D A G A S K I Y A *
=ؖ?=ؖ?=ؖ?=ؖ?=ؖ?=ؖ?=ؖ?
* N a *
* R a b e e ' a r t M u h a m m a d *
* ( M a m a n k h a l e e l ) *
_ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _
* A R E W A W R I T E R ' S A S S O C I A T I O N *
_ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _
* =ئ?{ A r e w a g i n s h i ?i n a l ' u m m a h } =ئ?*
_ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _
h t t p s : / / w w w . f a c e b o o k . c o m / 1 0 4 5 3 4 7 6 1 0 3 3 4 6 1 / p o s t s
a r e w a w r i t e r s a s s o c i a t i o n @ g m a i l . c o m
* P a g e 1 1 t o 1 5 *
* D a g a m a r u b u c i y a r : *
* H A B I B A *
* K I S H I Y A R Z A M A N I *
* A N D N O W =?G?*
* N I K E D A G A S K I Y A *
D a s u n a n A l l a h m a i r a h m a m a i j i n k a i .
Y a n x u k a w a i a b u n d a nake so kiyimin kwatancen gidan Ku.
Tayi murmishi kasan Tudun wada ?
Yayi murmishi dan yasanta sanadin abokin baban sa,yace um nasani akwai abokin Babana acikinta,wani layi?
Shima yajefa mata tan baya,takara gyara xama tace wajajen layin bakaki daga layin sai namu dakaxo ma kakirani .
OK sai naxo .
Suka aje waya Mama taleko dakin Rabee'a dawa kike waya?
Gabanta yace ras-ras cikin sauri tagirgixa kai am Dan makarantar mune xai kawon xiyara tafada tana murmishi .
Mama tadubeta Sam bata yadda ba amma tace to amma kinsan dai da ranarki aka ko.
"Eh mana Mama"
To akula "insha Allah .
Misalin 5pm yakiarata yakaraso takara yimasa kwatance yashigo layin yakuma kiranta yace gani na iso .
Tai murmishi tamike tasa hijab dinta milk Wanda yarufe mata ko ina tafeshe jikinta da Humra mai dadin kamshi tafito taxari takalminta baki flat taleka dakin mama tashaida mata xuwan Usman .
Tace to amma karki dade Babanki yadawo yaganki dashi.
To tafada tareda sauke labulan dakin.
Tundaga nesa yahangota tsarki ya tabbata ga Ubangijin wannan halitta,lalle dole Baba yadage yaga kala wannan shila haka,yayi Murmishi yaga sai faman waige waige take gakuma waya a hannunta,ai insha Allah nine xankwashi romon ba kaiba ya lashi labbansa yasoma kiranta tadaga naji yace hello Baby na ganinan cikin bakar motar ,ta juya taga yabude glass din sa ya leko yana mata murmishi n yaudara.
Ta nufesa cike da kwarin gwiwa,bayan sungaisa yadubetayace wai dan Allah in tanbayeki mana Baby?
To inajinka tafada tana murmishi.
Dan Allah wa Baba xai auramaki ?
Nan da nan annurin fuskarta ya canxa,tayi kwal kwal Idonta yaciko da kwalla,kai !
Am sorry my sweet heart danasani banyi miki wannan tanbayan ba,yafada tareda dafa goshinsa,tayi murmishin yake kai haba bahaka bane kawai in natuno mutumin ne sai raina yabaci ta dalilinsa malamina mai sona yadaina kulani wanda komi nawa yasani shine mai sani farin ciki,amma caxuwan wannan dattijon yawargaxa man shirina Wanda duk Wanda yaganmu sai yace mu masoyane duk da bai furtaminba amma alamu sun nuna haka ,amma dagajin labarin wannan tsohon yace nabi umarnin iyayena indai inaso yayi alfahari da ni.
Takarasa fadin haka tareda wasu hawaye masu xafi gwanin bantausayi dole nahakura,shima kuma dama iyayensa sunbashi mata ashe yace a,a ni yake so amma daga baya ya amsa sukai aure yatafi da ita karo karatu.
Kai amma lalle wannan malamin naku yacika masoyi tunda har ya iya sadaukar da soyayyarsa ga wani.
Ya sunan Wanda akabakin ?
Alhaji Dalladi mai nera,tafada kai tsaye .
Yaxaro ido kai ! kai!! kai kikoka lalle dole ki koka,yafada yana girgixa kai da sauri tadubeshi tare da xare ido lahhh kasan sane?
Yadaga kai alamar "eh" nasan sa bayan mu yake lalle xai mai daki karamar baxawara wannan auri sakin,cab kinga yaran gidansa ne kamar Almajirai to abincima bai ishesuba bare kuma sittira,lalle Baby dole kikoka.
Jikinta yayi sanyi dagske Usman haka yake ?
Haba xanmaki karyane ai tsakanin mu ba wannan,um ba dan kar ace na hana raya sunnaba to da sai ince tunwuri kar Baba tasake yabashi aurenki,dan wallahi kema da kinshiga kina samun ciki xai koroki gd dan bai son haihuwa,nakega fa kamar ance fa yaransa 25 kuma kinga inhar kikaje gdn to dole kimasu wanki girki,gakuma uwa uba uwargidansa batada hakuri.
Rabee,a dai duk ta tsorata sosai dama menema sai kuma gashi ansa mu a ar ha,cikin kaduwa da labarin tadubesa kai wa yake baka wannan labarin ,wata mata ce tasoma aiki agidan dataji wiya tabari shine take ba danta labari shine yaxo majalisa muna hira dayaga yaron gidan xai wuce yasoma bamu lavari,ni dai amma!
Sai kuma yy shiru .
Takara gyara tsaiwa cikin na,am da labarin da yabata tace karka damu ni wallahi naji dadin haduwarmu kaga in naje gd xansanar da Mama inma kiranka xa,ai sai kaxo kafadi GASKIYA.
Yayi Murmishin samun nasara,dan yasan flan din sa yasoma karbuwaya karyar da wuya yace to shikenan ,nidai Allah yagani bawai dan inasan ki bane nafada maki GASKIYA nadawone dan karki fada halaka.
Tai Dariya kai ai nagode ai a wannan xamanin Wanda xai fadamaka GASKIYA sunyi karanci.
Ahaka suka rabu akan sai sunyi waya,takoma gd cike da tunani kala kala ga tsanar Alhaji Dalladi.....
To kundaiji Usman yaxo yashirya xance shin dagaskene ko akasin hakan shinbabanta xai yadda in akabashi labarin?
Sai kubiyoni insha Allah gobe nagode
Nagode
Maman Khaleel
D i n k u c e
'
p l e a s e =?O?
C o m m e n t s &