You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
hannunshi dakai kan boobs dinta
Tana jinshi saita fara bacci sai ya fara shafa jikinta sai abin nashi ya bata dariya "ya jalal Allah jarabarka tayi yawa"
Dariya yayi "nifa ba komi nake miki ba kiyi baccinki" hannunshi da yake cikin riganta ta kalla
"Me hannunka yake acikin rigana? Dariya ta bashi
"Tambayeshi kiji" ya fada tare da matsa mata boobs dinta
Qara tayi cike da shagwaba "ya jalal Allah nipple dina har zafi yakemin ka daina dan Allah"
"Sorry bari naga yanda yayi" harara tayi mishi "saida na gani"
Rigan ya zame ya tsurwa boobs dinta ido yana murmushi
Iska ya hura mata ta tureshi tana dariya shima dariyan yake
"Ya jalal Allah ya yaye maka" ba ameen ba"
Ya wani hade rai "ya jalal dan Allah ka barni nayi bacci Allah zan hadaka da ummi"
Dariya yayi ya gyara mata riganta "ayi bacci lafia" "Allah yasa zaka barni" murmushi yayi ya kwanta
Bacci suke sosai ba wanda ya samu tashi daga cikinsu har 10
Jalilah ce ta fara tashi taje tayi wanka ta hada break har lokacin bacci jalal yake taje ta qara gasa jikinta ta fito ta shirya
Kasa dashi taje sai kuma wani tunanin yazo mata "gara kayita baccin ai na huta nima....................
[25/12, 15:52] Hassan Atk: 🤴🤴 JININ SARAUTA 🤴🤴
*Written by Hafsat MN*
IN DEDICATION TO
_AUNTY AMINA ALHASSAN_
177-180
Juyawa tayi kawai ya janyo hannunta ta fado kan jikinshi yasa hands dinshi ya zagayeta yana shaqar qamshin jikinta "ya jalal ka tashi mana kasan meye time ko?
Hannu yasa ya bude zip dinta tayi sauri ya tashi ya qara janyota still idanunshi a rufe suke yana murmushi
"Ya jalal ko machine ne kai saika barni yanzu kam"
Sosai suka shiga dariya ta samu da gudu zuwa part din mami
Fira suke saiga cool AJ da mubarak sun shigo da murna sun karbo appointment latter dinsu harda na jalal a company din alhaji sadiq
"Ya mubarak Allah ya sanya alkhairi" ni kuma kimin mummunar addua kinji?
Dariya sukayi "ya abdul meye abin fushi ai naga ba ya mubarak kadai nayiwa ba"
Banza yayi da ita suka shiga fira
Sallama yayi kasan cewar yaje part din ummi be ganta ba
"Mami barka da yau" kai ta gyada mishi mubarak ya bashi appointment letter dinshi
Murmushi sukayiwa ahankali jalal ya furta "congratulation na angel" murmushi mubarak yayi "thanks na...." Dariya sukayi
Tsaki cool AJ yayi ya fice mubarak ya bishi da kallo "cool jalal ka taba bros ne ko? Murmushi kawai jalal yayi ya nemi wuri ya zauna
Tsam jalilah ta tashi ta fice ya bita da kallo kawai ya juyo ya fara magana da mami
"Mami bansan meke damun cool AJ ba kawai yana fushi dani wai nafison mubarak akanshi"
Murmushi tayi "ai kuna nuna mishi qabilanci ne" haba mami kawai kice yaronki kike tarewa nida mubarak fa ba wanda yake nuna mishi kawai rikici ne irin nashi ni da mubarak fa ko yaushe cikin fada muke shine kuma yake wani qorafi"
Yanzu da kayiwa mubarak congratulation kayiwa abdul din? Mami kinga fa tsaywa beyi ba ya fice
"Dole ya fice dan yaga bakwa sonshi"
Mami ya kike magana haka dan Allah? Toh ai gaskiya ne
Fushi yayi ya tashi "jalal zo nan" yaje kusa da ita ya zauna
"Jalal kaine babba nasan kunfi shaquwa da mubarak akan abdul kuma hakan ba damuwa bane a wurina ka qara haquri dasu fushi ba naka bane sai ka jure kuma ka fahintar da abdul din hakan kai da mubarak kunfi shaquwa ne amma bawai kafi son mubarak din bane"
Kai ya gyada mata ya tashi ya fice
Tunaninshi mubarak yana tare da abdul amma sam be ganshi ba abdul kawai ya sama "mubarak fa?
Tsaki yayi ya wuce part dinshi ga baki daya jalal yaji hankalinshi be kwanta ba kar dai abdul ya gayawa mubarak abinda yake ranshi
Da sauri yabi bayan cool AJ ya sameshi a parlour
"Me ka gayawa mubarak din ne? Harara yayi mishi "meye damuwarka da abinda na gaya mishi?
Ajiyan zuciya ya sauke "abdul me yasa kake haka ne? Mubarak fa dan uwanmu ne meyasa zakayi haka?
Zama yayi ya shiga matsa wayanshi "abdul ka gayamin me ka gaya mishi"
"Banason surutu pls kaje ka tambayeshi"
Ajiyan zuciya ya sauke "abdul dan Allah ka daina wannan tunanin pls kaida mubarak duk dayane a wurina kada ka manta fa mubarak ya sadaukar da ranshi saboda mu,,, ummi, baffa, mami, abba kai har jalilah ba wanda yayi yunqurin bani jininshi lokacin da nake qoqarin bari duniya,,,, saurin dakatar dashi cool AJ yayi "ka sadaukar da ranka akaina shi kuma ya sadaukar da nashi akanka right? Na fahinceka ya juya da sauri jalal ya janyoshi
"Abdul meke damunka ne? Ya kake magana haka? Kai kenan ko yaushe da kalan fitinar da kake yi? Eh ai zakace haka amma ai shi mubarak din ba kalan fitina da umurnin da baya baka baka taba complain ba sai ni da bana damuwa da abinda kake yi"
Ajiyan zuciya jalal yayi "so kake nabar mubarak din ko me kake so?
Yanayin yanda yayi magana sai kuma ya bawa AJ tausayi ya tabbatar jalal bayason fitina
"Kana nufin duk yanda nace kayi zakayi? Kai ya gyada mishi
Murmushi "yaje ya bude fridge ya zuba mishi ruwa ya bashi ya karba kawai "kasha mana" ba musu yasha
Ya dago yana kallonshi "pls abdul banason fitina dan Allah ka sanja wannan tunanin na nafison mubarak akanka mubarak ya fiye fitina ne shiyasa nake binshi saboda a zauna lafia kuma kaima kasan da hakan"
Murmushi yayi tare da gyada mishi kai shima murmushin yayi
"Gayamin meyasa mubarak ya tafi? Jawahir ta kirashi mamin mubarak tana nemanshi" ajiyan zuciya ya sauke
"Bari naje nayi break fast" ya tashi ya fice
Murmushi cool AJ yayi aranshi yanajin tausayin jalal yasan sun sanyashi tsakiya dan mubarak ma gwanine wurin fitina
Zaune ya sameta sai faman qoqarin hada waya take
"Ina kuka samu waya? Ya mubarak ne ya sayamun
Ta bashi amsa ba tare da ta kalleshi ba
Kusa da ita ya zauna "yunwa nakeji" kaje kaci abinci mana
Ke an gaya miki haka akewa miji? Dariya tayi "ya jalal dan Allah kai kenan da kalan fitina da kake zuwa ko yaushe"
Murmushi yayi ya karbe wayan yaja hannunta suka nufi dinning
Kallonshi tayi lokacin da ya kammala cin abinci "ya jalal yunwar kenan? So kike naci da yawa har na kasa aiwatar da komi?
"Allah ya jalal ga baki daya ka sanja bansan meke damunka ba" dariya yayi ya jata suka koma parlour
Fira suke gwanin shaawa sai kasan 2 jalilah ta tashi taje ta shirya ta fito "lafia?
Ya jalal lectures nake da har 6 fa,,,, amma tare zamuje ko? Aa ya jalal kayi mana girki mana
Dariya yayi "saifa kinje dani" muje ai nasan dolene sai ka bini
Kallonshi tayi cikin farin bowel dinshi ya qara gyara kanshi ya kafa hula ya Sanya baqin glass dinshi
Murmushi tayi mishi suka fice
Driving yake cikin natsuwa suna fira har suka qarasa
Bari na jiraki anan ko? Ya jalal girki kuma fa? Me kakeso muci dan Allah? "Mu cinye kanmu mana" dariya tayi "saina fito" kai ya gyada mata yana murmushi tayi mishi peck ta fice
Kallonta yake har ta fice yana murmushi
Kusan 4 ya hangosu itada amirah sai faman cin magani take har suka qaraso
Bude bayan tayi amirah ta shiga ta bude gaba ta shiga
Kallonta yayi cike da murmushi "wayatabaki ne? "Ya jalal Allah duk laifinka ne"
Dariya amirah tayi "yanzu kuma ya tashi daga laifina ya dawo kan ya jalal? Murmushi yayi "gayamin meye laifi na? Test fa nayi yanzu saboda ban shiga da wuri ba
"Toh menene? Ya mubarak fa yace ba ruwanshi da nayi aure zai iya dukana idan na bata mishi kudi a banza dan ya fahinci diz dayz ina wasa sosai kuma duk laifinka ne Allah"
Murmushi yayi "sorry zan kiyaye" muje masjid pls"
Motan ya tada suka nufi masjid sukayi sallah
Sai 6 fa zamu fito,,, murmushi yayi tare da lumshe idanunshi tayi saurin kawar da kanta saboda komi na jalal yana sanyata shiga wani yanayi
Sosai jalal ya fahinceta dariya yayi "lafia? Sai mun fito ta juya "bikiji ba" ta dawo tana kallonshi alama yayi mata da tazo ba musu taje
Kallon amirah yayi yaga hankalinta baya wurin
Hannunshi yakai kan boobs dinta yadan matsasu tare da lumshe ido saurin janyewa tayi ta juwa da sauri yana mata dariya
Zaune suke amirah ta kalleta sai kuma tayi dariya "lafia kike dariya "jalilah wallahi kin more miji" murmushi kawai jalilah tayi ta mayar da hankalinta gun lecture din
*6:05pm* jalal ya hangosu sun fito direct wurin wani mota suka wuce sun dade tsaye suna magana kafin suyi sallama ta juyo ta nufi wurin da jalal yake
Ajiyan zuciya sukayi lokaci daya tare da sakawar juna murmushi
Tafiya suke ta juyo tana kallonshi "ya jalal ko za muje gidan ya mubarak ne? Kai ya girgiza mata
"Ai nasan baza muje ba kafison muje gida ka takurani" murmushi yayi ba tare da yace da ita komi ba
Suna qarasawa kowa ya nufi dakinshi
Kitchenta nufa ta hada cuscus ta fito ta nufi dakinta
Zaune ta sameshi ya sakar mata murmushi
Da sauri ta shige toilet ta rufe dariya kawai yayi
Daure da towel ta fito bata sameshi ba tasan masjid ya tafi tayi sauri ta shirya ta gabatar da sallah
*8:30* jalal ya shigo direct dining ya nufa jalilah tabi bayanshi sukaci abinci
Janyota yayi ahankali ya kwantar da ita kan dining yana murmushi "ya jalal yau kuma akan dining za muyi? Kai ya gyada mata lumshe ido
Kayan da suke jikinta ya fara ragewa saida ya rabata dasu ga Baki daya
Kallonta yake yana murmushi ya fara kissing din company dinta sai faman fitar da numfashi take kamar zata shide
Ahankali ya fara shigatan ta qanqameshi suka shiga raya sunnah
Dagota yayi yana suka sakarwa juna murmushi ya mayar mata da kayanta
Wani kallo tayi mishi ya shiga dariya "i'm jalal Ibrahim kafancen" tureshi tayi tana dariya "ai nasan jalal Ibrahim kafancen ne kuma jarabbabe" ai taimaka miki nakeyi dan kin fini jaraba" au haka zakace? Eh ya bata amsa murmushi kawai yayi ta tashi ta nufi dakinta ya shiga dariya
Kusan 1hr jalal ya nufi dakinta ya sameta tayi shirin kwanciya yaje kan gadon ya zauna ta kammala abinda take ta nufi qofa "ina zaki? Zanje dayan dakin kasan ni jarababbiyace kada na takuraka"
Dariya yayi ta juya kawai ta fice yabi bayanta
Kwance take kan 3sitter ta juya mishi bata
Kallon shape dinta yake yana murmushi yaje kusa da ita yayi kneel down yana shafa kanta
Juyowa tayi ta aiko mishi harara "Allah nine jarababbe kawai na fada ne" ka kyakeni da jarabana" dariya yayi "am very sorry" haka ake bada haquri? "Aa" ya fada da sauri ya janyota zuwa jikinshi
Bakinshi ya hada da nata suka shiga kissing din juna............
[25/12, 15:52] Hassan Atk: 🤴🤴JININ SARAUTA 🤴🤴
*Written by Hafsat MN*
IN DEDICATION TI
_AUNTY AMINA ALHASSAN_
181-185
Ga baki dayansu ba wanda baya mayar da numfashi jalilah ce ta fara tashi haka jalal din ya tashi suka nufi dakinshi
"Ya jalal dan Allah ka barni nayi bacci pls" dariya yayi
"Ai nima baccin zanyi" suka haye gadon suka kwanta
Ji yake idan baya tabata ba baya iya bacci "jalilah" "uhmm" am sorry ba komi zan miki ba kinji"
"Ya jalal ko rantsuwa nayi bazanyi kaffara ba kai ba mazinaci bane dan Allah ya kake controlling kanka ne dan ni wannan jarabar mamaki take bani"
Murmushi yayi "jalilah bansan meke damuna ba kawai ko yaushe banajin zan iya gajiya dake" shuru tayi saboda koda yake maganan hannunshi yana cikin riganta yana wasa da boobs dinta haka ta haqura har ta samu yayi bacci ta zame hannunshi ta juyo tana kallonshi tana murmushi sosai takejin sonshi a ranta ta sanya hannu ta shafa face dinshi tare da yi mishi peck ta qara shigewa jikinshi tana shaqar qamshin jikinshi har bacci yayi awon gaba da ita
Lokacin sallah ne ya gabato ahankali jalal ya bude idanunshi yana kallonta
Murmushi yayi ya zame jikinshi ya nufi toilet
Ahankali ya shiga tadata "jalilah tashi time yana tafia" hamma tayi tare miqa tana karanto addua
Masjid ya wuce bayan sun gama sallah ya wuce wurin ummi suka shiga fira shida ummi da baffa
"Abdul jalal sai yaushe zaka fara zuwa aiki? Sai Monday baffa" toh Allah ya qara rufa asiri ameen baffa
"Wai jalilah lafia take? "Lafia" ya bashi amsa tare da miqewa tsaye
"Ummi a wuni lafia" ya fice kawai
Murmushi baffa ya bishi dashi tare da tausaya masa "Aisha ina tausayin jalal gashi an sanya qiyayya tsakaninshi da jalilah kuma ya gagara aure" baffan jalal kayi mishi izini yayi auren dan Allah" kar ki damu Aisha zanyi mishi magana akan yayi auren
Tsawon wata biyu da wannan firan na ummi da baffa
Kwance jalilah take a dakin ummi kasan Cewar batajin dadin jikinta ganshi yau fushi take da jalal saboda ya hanata shan madaran kuka
Baffa ne ya shigo shida jalal ta gaida baffa ta aikawa jalal da harara
Zama baffa yayi jalal ya zauna kusa dashi
"Sannu baffan jalal" yauwa ummin jalal
Murmushi tayi ta zauna suka gaisa da jalal
Kallonshi baffa yayi ya sunkuyar da kanshi
"Jalal daman inaso muyi magana dakai,,, jalal banaso rayuwarka ta qare a haka inaso kaje ka nemi wacce kakeso kazo zan nema maka aurenta"
Zumbur jalilah ta miqe "Allah ni kuma bazan zauna dakai ba kuma zanje a ciremin cikin nan,,, kawai sai ka wani nunawa baffa kanaso kayi aure toh meye ne bana maka da zaka wani qara aure? Toh wallahi bari kaji saina zubar da cikin nan saidai wacce zaka aura ta haifa maka yara kawai sai kani cewa zaka qara aure toh kaje kayi auren ni bana sonka"
Ga baki daya kunya ta kama jalal ji yake kamar ya shige cikin qasa
Kallon mamaki su baffa suke musu
"Wane cikin ne zaki zubar? "Allah ummi bazan zauna dashi ba inhar ya qara wani auren"
Wai wane cikin ne kike magana akai? Ummi Allah bana rageshi da komi kawai auren ne yakeso ni kuma bazan zauna dashi kuma saina cire wannan cikin"
Kallonshi ummi tayi "jalal da gaske juna biyu ne da ita? Sunkuyar da kanshi yayi yana shafa face dinshi
Kallon juna sukayi itada baffa jalilah kam tashi tayi ta wuce part dinsu tana kuka
Ahankali ya dago yana kallon ummi ta aiko mishi da harara "ummi dan Allah ki yafeni" tashi ka bani wuri
Da sauri ya miqe ya fice
"Baffan jalal kaji wani labari" dariya yayi "ga baki daya yaran nan sun raina mana da hankali" murmushi yayi "Allah ya qara basu zaman lafia
Sosai ya sameta tana kuka yaje kusa da ita ya janyota jikinshi "jalilah nifa bana ce zan qara aure kawai baffa ne kyma bazan qara Auren ba ai" ba wani nan ai na fahinceka
Me kika fahinta? "Baka sona" "jalilah ya kike magana haka? Bana sonki fa? Eh ta janye jikinta da sauri ya janyota "ni ka kyaleni nima bana sonka" sosai yaji zafin hakan
"Saboda me zakice haka? Kusa dashi ta zauna idanunta sun ciko da kwallah "ya jalal katajin kana sona a zuciyanka bayan kasancewana qanwarka? Idan har ka tabaji toh meyasa baka taba furta hakanna gareni ba?
Murmushi tayi tare da share hawayen da suka zubo mata
"Kaje ka nemi wacce kakeso ya jalal nima zan tayaka sonta" janyota yayi jikinshi yana bubbuga bayanta
"Jalilah banida wani farin ciki face kasan cewa tare dake ke kadaice farin cikina ke kadai nakeso ki daina cewa bana sonki wallahi ke kadai nakeso"
Ajiyan zuciya ta suke ga Baki daya jalilah ji take kamar zaa kwace mata jalal din ta qanqamehi tana mayar da numfashi "pls ya jalal say you love me"
Murmushi yayi yana shafa cikinta "I love you so Much"
Murmushi tayi ta qara shigewa jikinshi
"I love you more" sun Dade a haka daga bisani ya dago da face dinta yana murmushi "ki kulamin da bros mubarak pls" dariya tayi
"Amma fa ya abdul zayi fitina" murmushi yayi ya dagata "muje ki ragemin gajiyana pls" ya jalal aikin me kayi dan Allah? Kin manta zafin da kika hada min a gaban su ummi?
Murmushi tayi suka nufi dakinshi...............
[25/12, 15:52] Hassan Atk: 🤴🤴JININ SARAUTA 🤴🤴
*Written by Hafsat MN*
IN DEDICATION TO
_AUNTY AMINA ALHASSAN_
186-190
Ya jajal dan Allah kada ka dade idan ba so kake ya mubarak din yasha gajiya ba shima,,, murmushi yayi "idan jarabarki ta barki bazan dade ba amma idan naga biki rabu da ita ba bazan barki ba gaskiya dan banaso na tauye haqqinki"
Dariya tayi "nice ma jarababbiya? Eh "toh naji na haqura a barni da jarabana"
Ni kuma nayi ya da nawa? Naka me? Jaraban da kuka koyamin mana" dariya sukayi ga baki dayansu suka shiga raba juna da kaya suka tare kan gado
Tsawon kwana uku jalal ya shiga wasan boyo da baffa sam baya bari su haddu ummi ma sai ya shigo yana sauri yaje zai tafi wurin aiki ne har dariya yake bata
Zaune take a part din ummi tanasha madaran kuka jalal ya shigo da sauri ta boye tana mishi wani kallo
Dariya yayi "ai ba hanaki zanyi ba" kama isa ka hanani? Toh meyasa kika boye da kika ganni? Saboda kada ka aranka zan iya baka
"Ni da nake da pure madara me zanyi da madaran kuka" duka ta kai mishi suka shiga dariya
"Ummi fa? Tana kitchen" ya tashi ya nufi kitchen din
"Sannu da aiki ummi" yauwa ya aiki? Lafia qalau
"Ummi baffa ya fita ne? Baffa ya kirani dazun yana shaidamin ya tafi kafancen kuma sai gobe zai dawo"
Ummi lafia? Aikinshi yajeyi mana" wuri ya nema ya zauna
"Lafia kayi zaune anan? Ummi firan zan tayaki fa" ka gama guduna kenan? Sosa kanshi yayi yana murmushi
"Jalal wai wane irin mutum ne kai? Kai kenan komi naka yana acikinka? Ummi dan Allah me nayi?
Bakayi komi ba,,,, ummi dan Allah kawai sai nayita fada jalilah nada juna biyu?
Kallon mamaki tayi mishi "au idan ka fadamin ne wani abu? Aa ummu ba haka nake nufi ni Allah bazan iya fadawa kowa ba" toh ai ita ta fada kuma aure ba fashi sai kayi
Leqawa yayi yaga ko jalilah na kusa "ummi dan Allah ki ajiye wannan zancen Allah ni jalilah kawai ta isheni
Dariya ya bawa ummi "toh naji tashi kaje ni zaka hanani aikina" murmushi yayi yaci gaba da kallonta
Wayanshi ce tayi ringing yaga sunan mai martaba ya daga cike da girmamawa ya gaidashi
"Zanzo yanzu abba" ya ajiye wayan "ummi abba yana nemana" toh kaje mana
Zaune yake gaban mai martaba "abdul jalal aiki nakeso kaje kayimin acikin yankina akwai qauyen da nakeso ka bincikamin damuwarsu meye suke buqata"
Shuru yayi yana tunanin yanda zeyi da wannan aikin
"Jalal akwai matsala ne? Kai ya girgiza ya tashi ya fice
Shiryawa yayi cikin rantsatstsiyar shadda ya nufi part din ummi kusa da jalilah ya zauna "jalilah zan tafi wani qauye abba ya sanyani aiki" aiki fa? Kai ya gyada mata "amma yau zaka dawo ko?
Murmushi acen zan kwana,,, ido ta zare "kuma kai kadai zaka tafi? Kai ya gyda mata yana murmushi
Kukan shagwaba ta fara mishi "Allah da wasa nake yau kuma bazan dade ba" turo baki tayi tadan kwanta jikinshi
"Kinaso na dade ne? Aa banaso "toh ki barni naje yanda zan dawo da wuri"
Peck yayi mata ya fice yana sauri
Sosai jalal yasha wahala wurin zaga garin kafin ya dawo duk wani kudi da ya fita dasu saida ya kyautar dasu ga mabuqata sosai yaji tausayinsu
Masjid din qauyen ya nufa yayi sallah magrib ya fito
Wayanshi ya dauko yaga missed calls na jalilah ba iyaka Dana ummi
Kiran ummi yayi "jalal lafianka? Ummi wayan yana silent wallahi " yaushe zaka dawo? Ummi yanzu zan taso
Allah ya kawoka lafia
Kiran jalilah yayi kamar Kira take "ya jalal dan Allah meya sameka?
Murmushi yayi "wayan yana silent sai faman aiki nake" shine ka manta dani ka manta baby'n ka? Dariya yayi "na manta dake amma baby na yana raina"
Ido ta zare kamar yana kusa "ya jalal ni ko? A da wasa nake kasa ki batamin hawayenki pls" toh yaushe zaka dawo?
Shuru yayi kamar mai nazari "ya jalal fa? "Jalilah ban kammala aikin saidai zuwa gobe" aiko tasa kuka "Allah da wasa nake yanzu zan taso pls kukan ya isa haka kinji" "pls ya jalal kada ka dade"
"Bazan dade ba jarababbiya"
Dariya sukayi ga baki dayansu ya ajiye wayan
*9:45pm* jalal yayi sallama a parlour'n mai martaba ya gaidashi "abba suna buqatar taimako sosai gaskiya" murmushi yayi
Kaje gobe kazo muyi magana godiya yayi ya tashi ya nufi wurin ummi
Baffa ya fara haduwa dashi suka gaisa ya nufi dakai wurin ummi
"Jalal ka dawo? Eh ummi "toh sannu da hanya" murmushi yayi "yanzu jalilah tabar nan tana kuka wai ta kiraka bata sameka ba" kanshi ya sosa ya tashi kawai ya fice
"Kwance ya sameta kan 3 sitter yayi sauri ya qarasa wurinta ya Dora hannunshi saman cikinta ta bude idanunta dariya yayi "kinje wurin ummi kina kuka saboda jaraba har wurin sirika ake zuwa ana kuka miji be dawo ba"
"Ya jalal Allah ka daina" dariya yayi ya janyota jikinshi "na daina kada a hanani wannan precious company" dariya tayi suka fara kissing din juna har jalilah ta gaji ta tureshi
"Allah kai ba'a maka bismillah" dariya yayi ya jata suka nufi dakinshi
Wanka yayi suka fito suka nufi dinning
Cin abinci suke yana tsokanarta sai zuba mishi shagwaba take yana dariya "dama ummi ta fada ni zanfi kowa shan wahala tunda na shagwabaki"
Dariya tayi "ya jalal dan Allah yaushe zamuje kafancen? Murmushi yayi "sai weekend"
Sosai jalilah taji dadi ta shiga murna "ai za muje gonar baffa ko?
"Kije ki debo rake kiyita faman zubamin surutu ko? Hhhhhhh "ya jalal ai shuru zanyi sai dadin ya kasheni kawai"
"Me kikace? Dariya tayi "bazan qara fada yi haquri"
Murmushi yayi suka kammala suka nufi daki
Washe gari bayan jalal ya dawo daga aiki cool AJ ya tareshi "pls zakamin rakiya anjima? Kai ya gyada yana murmushi kowa yayi gabanshi
*8:30pm* zaune suke shida jalilaha part din mami sam mami bata fahinci akwai jituwa tsakanin jalal da jalilah ba saboda sam ba wanda yake kula wani daga cikinsu
Mubarak ne ya shigo "cool jalal kamin rakiya dan Allah" ba musu ya tashi saiga cool AJ ya shigo "cool jalal muje ko"
Kallonsu yayi kawai ya fara dariya "lafia? "Kaga abdul yace na rakashi fa"
Kana nufin ka manta? "Kaga nifa sai ka rakani"
Allah ni zai yima rakiya
Tsam jalilah ta miqe taja hannun jalal " Muje ya jalal kowa yaje shi kadai dan bazasu sanyaka tsaka suna maka fitina" bayanta yabi yana dariya suka fice
Kallon juna sukayi sai kuma sukasa dariya mami ma murmushi tayi dan sun bata mamaki
Kallonta jalal yayi cike da dariya "Allah ba ruwana idan kuka hadu da mubarak" dariya tayi "ai naga karasa abin yi ne shiyasa nayi hakan nasan bazasu ga laifinka ba" dariya yayi
Ba waninan kinsman zamu Dade ne kuma bazaki iya jurewa ba "eh naji ai kaine kake sanyani jaraban"
Dariya suka shigayi suka nemi wuri suka zauna suka shiga firansu................
[25/12, 15:52] Hassan Atk: 🤴🤴 JININ SARAUTA 🤴🤴
*Written by Hafsat MN*
IN DEDICATION TO
_AUNTY AMINA ALHASSAN_
191-195
Ya jalal bacci nakeji,,,,, cak ya dagata suka nufi dakinshi ya sauketa kan gadonshi ya nufi dakinta
Wani rigane wanda da sashi da rashin sashi duk dayane jalal ya daukowa jalilah
Kallonshi tayi tana murmushi ya taimaka mata ta sanja
Murmushi yayi "precious sai qara cikowa kike fa" duk aikin baby'n ka ne ai
Gaskiya ya kyautamin
Dariya tayi "ya jalal baka rabo da abin dariya"
Hannunta yaja suka koma kan gadon
"Ya jalal kaga tsaya kaji ranar naji mami tana yiwa ya abdul fada akan ya daina takura sis juwairiya saboda tanada juna biyu hakan zai iya taba baby'n" ido ya zare "da gaske? Kai ta gyada mishi
"Kinga banda irin wannan baby'n manta da wannan zancen" Allah da gaske nake" shafa cikin yayi