Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

DUHU Complete Hausa Novel Document by DUHU


DUHU

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 6355



DUHU

Reading Time: 0 Hours

Added On: 10, Jun 2025

Author: Slimzy Writer ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 07042277401

Book License : Paid

Category: Love Novels

File Size: 36 kb

File Type: txt

Views: 91+

Download: 31+

Last download: 2 days ago

Description/Story: πŸŒ‘ *DUHU....*πŸŒ‘
( *sark'akiya*)

©️HWA

*SLIMZY*✍🏻
Wattpad slimzy33

Daga Marubuciyar:-
🦎 *K'ADANGARUWA*🦎

*WANAN LITTAFIN NA KUDI NE AKAN NAIRA 300 KACAL VIP MASU BUKATAR A TURA MUSU TA PRIVATE 1000 DOMIN MALLAKAR WANAN LITTAFI TURA KUDINKI TA WANAN ACCOUNT DIN*

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
*3126584401*
*FIDDAUSI MUSA*
*FIRST BANK*

*SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KI TURA KATIN MTN TA NUMBER*

*GA MASU BUKATAR TALLA SU TUNTUBI WANAN NUMBER 07042277401*


*7*

cikin tsananin tsoro da furgici narjisu ke kallon yadda Abraham yake rikida amma be hanata dakewa ba saidai daka kalli kwayar idanuwanta zaka hango tsananin tsoro,ya sake daka mata tsawa yace "ina kikaje da husnah yau?kim fita da ita ko baki fita da itaba"Yana maganar hayaki na fita a bakinsa ta murguda baki yana nunata da yatsa yacev"zaki fadamun ko saina gana miki azaba'ya matso kuda da ita ta hade da jikin nango fuskarsa tamkar dodo idanuwansa sun firfito manya manya,narjisu ta numfasa tace"au ta nan zaka bullo?saboda kaga ance saika aureni shine zakayimun sharrin ina fita da husnah?bayan ni banfita ko ina da itaba inacan gefen kogin maliya tare da kawata ka tambayi ubaida kaji"ya tsareta da ido sai kawai ta fashe da kuka tana fadin "bawani abu bane yasa kake hakan saboda kada ka aureni ne kakeson kirkiro laifi ka doramun"ta gifta ta gefensa ta wucesa baki bude cike da bacin rai tana wucesa ta share hawayenta tayi murmushin mugunta tace "haka kawai ka dauko yarinya cikin jinsin mutane ka kawota cikin mu kadau soyayyar duniya ka dora Mata ko tausayin yadda nake tsananin kaunarka bakayi,da sannu zan rabata da wanan duniyar in maidata rayuwa cikin yan uwanta mutane "tafe take tana magana ita daya a bayanta taji ance "ke kuma lafiyanki kike tafiya kina magana ke kadai narjisu kamar zautacciya kardai soyayyar Abraham ta zautar dake"ta juya goggo kande ce yar tsohuwa yayar iyayenta tana rike da sanda da kayan saki farare a jikinta a yadda narjisu ke ganinta tace "ban zauceba shine nake gab da zautar dashi dan kiris ya rage in rabashi da abinda yakeso "goggo kande ta kada kai tace "lallai yaro baisan wuta ba sai ya taka ina mai shawartarki kibi Abraham a sannu kafin ya kasheki kinsan karamin aikinsa ne"suna cikin magana yazo cikin iska ya wucesu tsabar yadda yakeda karfin iska daga narjisu har goggo kande saida suka kusa kaiwa kasa narjisu darajar kurucciya yasa da karfin tata iskar narjisu na ganin haka tayi sama ta bace goggo kande ta girgiza kai,.....

bankada kofar Abraham yayi husnah ta zabura ganinsa yasa ta dafe kirjinta dake bugawa tace "lafiya?meyafaru kaji yadda ka bani tsoro"kallonta kawai yakeyi yanaso ya gani gaskiyar lamarin amma ya kasa dabara ce ta fado masa sai kawai yayi murmushi ya bude hannuwansa ta taho ta fada jikinsa ya rungumeta sosai ya fara shafata ta ko ina tana zullewa ya rukota "husnah ya kike zillewa ko bakiso ne"shaawarsa ta gama mamaye sassan jikinta dakyar ta motsa bakinta a wahale tace "kaine.....har yajzun ka kasa kashemun kishin ruwan dake damuna saidai ka kunna ni kabarni haka"cikin shagwaba tayi maganar ya lumshe ido yana kasar wuyanta ya zuge zip dim rigar jikinta yayi kasa da ita sakamakon husnah batasa brezia nan breast dinta suka bayyana a tsaitsaye runtse idanuwansa yayi ya dora bakinsa akan breast dinta ya fara tsotsa cikin wani irin salo yana shafa cibiyarta a hankali take taji wani abu ha zubowa a gabanta ta kwantar da ita a gado yana shafata har baya ji yayi ta jike ya dago fuskarsa data sharbe da gumi yana kallon yadda ta rufe ido alamu sun nuna tana jin dadi yace...."kinsan me?"a wahalce ta amsa da murya a dakushe "saima fada"...ya furzar da iska yana shafa mararta yace "ji nakeyi a jikina kamar kinci amanata kamar kin fita baki tambayeni ba"shiru tayi saboda tsananin shaawarsa da take diki dikda haka baisa tayi barin bakiba taki magana yace "bakijina ne?"can kasan makoshi tace "ina jinka"ta dago kansa ta dora aman nipples dinta ya cigaba da tsotsa tana shafa kansa da gashinsa a Ransa yasan tanaso ya kusanceta saidai bayaso ya kusanceta yanzun bayaso yasanta ya mace sai ranan datasan shi aljani ne haka yake tsotsom nononta Yana wasa da nipple dinta wani dadi na ratsata a haka taji wani ruwa na zuba mata haka jikinta ya saki alamar tayi releasing gami yayi ta baje tana bacci ya girgiza kai kawai ya fita sashen iyayensa ya nufa.....

******
muneeba cikin tsananin farin ciki take labartawa ummahnta da anty sadiya wadanda suka zauna suka mummike kafafu tana labarta musu "ummah lallai boka nakan tudu ya iya aiki ko kinsam cewa ya yaseer ya mance da wata husnah?sanan karkuso kuga soyayya da tarairayar da ya rinka Nuna mun hatta wanka tare mukayi"ta karasa maganar tana rufe fuska ummahnta tace "ja'ira ki bude mana ki cigaba da labarta mana kawai dai kice kin mallake yaseer aiki yaci "muneeba ta gyara zama tace "aiki kam yaci ko yanzun husnah ta dawo na tabbatar ya mance da ita dan ko sunanta baya son ji bema Santa ba"ummahnta ta hura hanci ta numfasa tace "dakyau.....kinji kamshi cikin kitchen dina ko?"muneeba ta waiga ta Shaki wani kamshi tayi murmushi tace "kai ummah yanxun Pepe soup dim kaza kikeyi a daki saboda karkisa masu aiki gaskiya a zubomin nawa"ummahn ta kyalkyale da dariya tace "na alhaji badamasi ne mahaifin husnah yau zanbashi yaci yanaci aikin gama ya gama zai aureni sai yadda nayi dashi kuma waccen bakar dagar uwar husnah korata zamuyi daga gidan nan ta koma ruga"suka kwashe da dariya sadiyya kanwar ummah tace "ai saidai ta bazama cikin gari aikatau wa gareta kin mance yan gudun hijira ne batasan inda iyayenta sukeba alhaji badamasi shine uwarta da ubanta"suka kwashe da dariya kwankwasa kofar dakin akayi ummah ta daure fuska tace "shigo"mairo ce daya daga cikin masu aikin gidan kuma mai hidimar momy ta shigo ta tsugunna ummah tace "lafiya?"mairo ta sadda kanta kasa tace "dama abincin dare ne aka dora ko kina bukatar wani abu ne?"ummah a fusace tace "mai gidan ta Baku umarni meye na wani zuwa ku tambayeni kin kwaso kafa dik kauje kinzo bacemun daga gani nakusa zuwa inda zanyi maganinku da zarar na auri mai gidan"bakin ummah ya subuce mairo ta zaro ido tana kallon ummah ta mike jiki babu kwari ta fice mairo makalewa tayi a jikin kofa,

ummah tace"ai inada maganinta bari kiga maganin boka zan sa Mata kanta ya kwarkwance yadda dole alhaji zai aureni"mairo ta girgiza kai taji abinda ummah tace ta kudura a ranta bazata bari ba......dakin momy ta nufa ta hadu da hafeez da yaseer nan hafeez yayiwa momy sallama suka juya yaseer ya tafi rakashi mairo tsaye jikin kofa tana kallon momy zaune da yar takardar adduoi tanayi tausayin momy ya kamata ji takeyi kamar ta shiga ta sanar da ita abinda ake shirya Mata.....


a jikin mota yaseer yace "dan fitomin da hoton budurwar taka da tunda kazo kakemun zancenta yaki karewa"hafeez yayi murmushi yaseer ya Sosa masa inda yake masa kaikayi yaseer ya karba ya tsare hoton husnah da ido ko kiftawa bayayi hafeez ya warce wayarsa yace "karka kallemun mata"murmushi yaseer yayi saidai gababsa daya tsananta faduwa ganin wanan hoto ya girgiza Shi amma ya rasa dalili yacewa hafeez "a ina to take kuma ya sunabta?"hafeez ya dafe kai yave "kaga bantambayi sunanta ba Amma da alama fulanine gobe zani inda nagansu ko zan ganta"yaseer yayi murmushi ya jinjina kai yace "ashe bararo ce"hafeez ya hade rai Yana kokarin shiga mota yace "bansom iskanci mtsww"ya tada motaraa yayi horn mai gadi ya wangale gate dim gidan yaseer yana daga masa hannu,juyawa yayi sukai karo da muneeba cikij kissa ta kashe masa ido shima ya Rama ya rukota ta narke masa a jiki kamshin turarenta ya bugu hancinsa ciccibarta yayi cakk ya dauketa ya nufi sashensu tana zuba masa shagwaba yana kara macewa akanta bai direta ko inaba sai kam doguwar kujera tanata kyalkyala dariya ganin yadda yake numfarfashi tace "inada nauyi ko?"ya kada kai yace "ko kinada nauyim ma banjisa ba"ya zare jallabiyarsa yana kokarin hayewa kanta a kujera ta goce ya fadi ta soma dariya "sweett kasan mai kake shirin yi kuwa?"yace "kamshin jikinki nakeso in shaka a fada mum sirrin kuma inaso in tsotsi madara"ta lumshe ido ya haye kanta ta wani bankare masa kirjinta Yana sunsunawa.....

*****
bayan salkar isha'i daddy zaune yana kallon labarai a babban parlor gefe mahaifiyar husnah ce zaune da abaya a
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download DUHU

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album