An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels GODIYA Godiya da yabo sun tabbata ga Allahu { s a w}, wanda yabani baiwa da basiran rubuta wannan littafi, ya kuma bani daman rubuta shi, da haka nake rokon Allah ya bani ikon kammala rubuta wannan labari da rai da lafiya na. SANARWA banyi wannan littafi dan cin zarafin wani ko wani ko wata ba, wannan labarin kirkirarren labari ne, aguji sarrafashi ta ko wani hanya, wannan labarin mallakin marubuciya ce. AUTHORS NOTE Zan fara da mika godiya ta ga Allahu {s a w}, da ya bani baiwa da basiran rubuta wannan littafi, daya kasance shine littafi na farko da na fara wallafawa, wanda ya kasance kageggen labari, ina fata Allah ya bani ikon kammala rubuta wannan littafi cikin koshin lafiya, wannan littafi ya samu kyakyawan rubutuwa da staruwa daga ni Queen Mahira Idriss ina rokan ALLAH daya yafe mun kurakuren dana yi aciki, wanda nayi dai dai Allah bani ladan tare da masoyana. THE TWO LIGHT [RIKICIN GIDAN SARAUTA] The story contains the fact Royalty,Ego ,Separation , disastrous love, Hatred, Hardship, Twin flame journey... Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ FREE BOOK BOOK 1 🧚 1🧚 Wata hadaddiyar mota ce bugun bature mai numfashi da daukan ido da hankalin mai kallon ta, motace wanda sai wane da wane ke hawanta, gudu motar take tamkar zata bar duniyan, daga bayan motan kuwa wata mota ce ke binta cike da zarra da son cin mata, tamkar zasu bi takan wannan bakin mota mai numfashi da daukar hankalin, acikin motan kuwa wata kyakkywar farar mata ne tamkar balarabiya ke zabga gudu cikin tashin hankali, kallo daya zaka mata kasan ba'a cikin hankalinta take ba, gefenta ko wassu kyawawan twins ne wanda ke ta faman zabga kuka da alama yunwa sukeji sai de itakanta mahaifiyar tasu bata da ishesshen nutsuwar da zata iya shayar dasu ayanzu burinta su kubuta daga hannun wayannan azzaluman, cikin muryar kuka da stananin tashin hankali da firkici tace "yah Allah save us from those evil monsters, yah Allah Protect me and my children, ta cigaba da cewa Allah ka stare mu da dukkan starinka ka kare mu....," batare da tagama zancen dake bakinta taba motan monsters din data ambata tabigi motarta da karfin gaske cikin zallan rashin iman hakan yasa tayi loosing control nata suka gangara wani jeji parking nasu motan sukayi, wassu garada guda biyu ne suka fito daga cikin motan kana ganinsu kaga cikakkun yan daba ba ko digon imani a goshinsu, dayan ne ya leka yace "oga sun sheka fa ita da yayan nata," batare da wanda aka kira da ogan yace komai ba phone nashi ta hau ringing ya dauka, yasa a kunnen shi cikin muryanshi na rikakkun yan daba yace "Allah ja zamanin gimbiya komai ya kammala mun sheka su zuwa barza'u, yau zasu yi kwanan lahira" daga cikin wayan akayi maganan da baifi na 30 sec ba, shiko ya amsa da cewa" komi yana kan stari gimbiya," kitttt ya ajiye wayan yace "Labaa??," yes oga "muci star mubar nan kar asamu mastala, wannan yar jagaliyan ba mutunci ne da ita ba, ana samun mastala kadan aradu wannan rocket din baza ta bamu salalan mu ba," wanda aka kira da laba yace" ta isa oga mu sace mata iska kai," "wai awa din," "a ita gimbiyar mana," " laaba baka san waye bakar maciji bane, duk rashin imaninka ta dama ka ta shanye ka, to wannan da kake gani kaho ne kawai bai fito mata akai ba, shima dan taurin da kaan yayi ne, ko balai ya ganta canja hanya yakeyi," "kai ogaa ita wace irin halitta ne aljana ce ita," " Laaba" "naam oga," "to ko a aljanu sai anyi bincike mai zurfi kafin asamu irinta, muci star kar muyi biyu babu" wuffff suka shige motarsu suka bata wuta suka bar gurin, wannan bakar motar kuwa ta cigaba da gangarawa tana kutsawa cikin bishiyoyi bata staya ako ina ba sai wani tafkeken gona mai girma, mai dauke da mutane suna ta faman aiki ko ince kowa da aikinshi, wannan motan gadan gadan tayi kan wani bawan Allah dattijo daa akalla zai kai shekara 50 da yan dauri, yana sanye da fararen kaya kanshi sanye da fula da tasha rawani irin na manyan malamai, fari ne tas kallo daya zaka mishi kasan bafulatani ne gaba da baya goshin shi dauke da tabon sallah wanda ya karawa kyakkyawar face nashi annuri da hasken imani, hannunshi ko sarkafe dana wani yaro da akalla zai kai 9 years yaron yana sanye da farar jallabiyarsa da hirami shima fari hannunsa dauke da wayan wasansa yana nan kamar dan larabawa. ba ji ba gani wannan motar tayo kansu kamar zata take su, cikin ikon Allah ta hadu da wani duste daya sa ta staya chak, ta fara hayaki daya ke nuna motan na iya tarwatsewa in any second cikin tashin hankali mutanen da ke ta faman aikace akikace a gonan sukayo inda wannan dattijon yake shida yaron da hannunsu ke sarkafe dana juna har yanzun kowa da abinda ke fadi, shiko wannan dattijo hankalinsa na kan wannan motan dayake stammanin hadari yayi kuma ran wanda ke cikin motan yana hadari, cikin muryansa mai cike da nutsuwa imani da zallan tausayi da sanin darajan dan Adam, yace wa daya daga cikin samarin dake gurin, "ku fito da wanda ke cikin motan kar ya illata," cikin girmamawa saurayin ya dukar da kanshi yace " tohhh malam," shi da sauran samarin suka karasa jikin motan don bada agajin gaggawa a wanda ke cikinta, ko wani daya dagaa cikinsu bakinsa dauke da addu'an neman stari da kariya, basu sha wiya ba suka bude motan inda suka yi tozali da wannan matar da kanta ke kife jikin sterin motan da alama ta dade da suma, yaran ko har yanzu basu dena wannan kukan nasu ba, cikin sauri daya daga cikin samarin ya kawo mota akasa matar, wannan bawan Allahn da aka kira da malam ya amshi yaran ya shiga front seat na mai zaman banza shida wannan yaron, matar ko tana back seat, nan suka dauki hanya suka fara kusta hanya basu jima ba suka iso wani kayaceccen gari, dan dai dai abinshi mai karancin mutane da yalwar shukoki tako ina, baza ka kira wannan kauyen da ruga ba dan da alama sun fisu wayewa sai de yanayin kan kantar mutanen garin yatabbatar da cewa ruga ce, amma na zamani dauke yake da gine gine na zamani dai dai karfin talaka, hanya suka dauka direct basu tsaya ako ina ba sai wani madaidaicin hospital, abin shaawa dan dai dai kamar mutanen garin, parking sukayi a kofar hospital din ko ince aka bude musu gate din hospital din suka shiga ciki, inda aka tanadar dan parking sukayi parking motar tasu driver ne ya fita ya kira maikatan hospital din suka zo da gado biyu na yara da manya aka sa wayannan bayin Allah aciki, direct emergency room aka wuce da su aka fara basu agajin gaggawa, wani Dr ne yazo cikin girmamawa suka gaisa da wannan dattijon yakuma masu iso zuwa office din babban likitan hospital din ya basu mazauni da abinsha, baa wani dauki lokaci ba saiga babban Dr ya bude office din ya shigo da alama aiki ya kammala, fuska dauke da faraa ya karaso inda dattijon yake yace "Chief Imam yau kaine da kanka," murmushi dattijon yayi yace "likita bokan turai," " malamai kuma magadan annabawa ba," murmushi yayi yace "ya jikin mara lafiyan," "Alhamdulilah zamu ce mun samu nasaran dawo da numfashinta da izinin Allah, yanzu de mun mata alluran bacci dan tana da bukatan hutu, jininta ya hau ta firkita sosai, ni nayi mamaki ma da abin ya staya ahaka ko rauni daya babu ajikinta kuma nayi bincike babu abinda yasameta sai jinin da ya hau kawai," " Alhamdulillah " shine abinda chief Imam yace fuskanshi dauke da murmushin daya bayyana zallar kyanshi sanan yace "yaran fa," zama Dr ya gyara kafin yace "suma suna lafiya, sai de suna bukatar mahaifiyarsu ta shayar dasu suna kuma bukatan wanka" shiruuu Chief Imam yadanyi tukunna kafin ya sa hanunshi a aljuhun riganshi ya ciro wayarshi yayi dialing wani number baa jima ba akayi picking sallama yayi aka amsa mashi kafin yace "Binti ya jikin naki," ta amsa ma shi da "Alhamdulilla Abba da sauki " kafin yace" Allah kara sauki," ta amsa da "amin," yace "kun koma gida ne," tace" aa yanzu muke shiri ," yace "ku jirani ina zuwa yanzu," "tohh Allah kawoka lafiya," kittt ya kashe wayan, Dr ne yace" little Imam yau ba magana ne yana maganan ne cikin zolaya," yaron da aka kira da little imam yace "good morning uncle" morning Faruq, how are you ?," yace "am fine," " and how is your sister," cikin muryansa na yara yacigaba da amsa masa tambayarsa yace "she is pretty fine," "uncle can i ask you something" "why not my dear am listening," "uncle mai yasa babies din nan ke crying sun ji ciwo ne," "aa babban mutum basu ji ciwo ba yunwa sukeji, and they need fresh air," "toh mom nasu tayi feeding nasu mana akaisu gunta haka Khadijtul Islam ma take intana jin yunwa, sai tayi ta kuka ko Jaddi" yayi maganan ne inda oily eyes 👀 nashi acikin na Jaddin nasa, da alama karin bayani yake nema gyada masa kai yayi alaman ehh, "toh uncle kaji Jaddi nama yace ehh hurry up and take them to there mom," murmushi Dr yayi yace "there mom is unconcious she is sick," ido little Imam ya waare,👀 yace "ohh i pitty them, toh yanzu mai zaa musu," "sai de abasu milk," inji Dr hannun Jaddin shi ya kama yace "pls Jaddi help them, they are in need of help," murmushi Chief Imam yayi ganin yadda Faruq ya marairaice face nashi, idonshi harda guntun kwalla ahankali cikin nutsuwar sa da yake halittansa ne ya mike staye ya kama hannun Faruq kafin yacewa "Dr akwai milk din ne," da sauri dr yace "ehh akwai," jijjiga kai Chief Imam yayi yace "akawo yaran dakin da Fadima take zata kula da yaran, ita da ummanta," murmushi dr yayi, aranshi yana jinjina karfin imani da tausayi irin na Chief Imam yana da tabbacin tsintar wayannan bayin Allahn yayi kuma ba sune na fari ba mutum ne shi mai son taaimako, "okayy" shine abinda Dr yace wa Chief Imam jagora Dr yamasa zuwa dakin da yake bukatan zuwa, ya kuma bude masa kofa. bai shiga ba sanda yayi sallama ya tabbatar an amsa masa sallaman da yayi, wata siririyar murya ce ta amsa sallaman tana mai masa maraba da zuwa, little Imam ne yayi saurin riga chief imam shiga fuskarsa dauke da fara'a, ya shiga da sauri yayi gurin matar da ta amsa sallaman, wacce baza tafi shekaraa 25 ba a duniy, fara ce kyakkyawa son kowa kin wanda yarasa, kallo daya zaka mata ka tabbatar da cewa ita din jinin chief imam ne, mahaifiyar little Imam{Faruq}, da gudu ya karasa gurinta ya rungume ta,yace "oyoyo Ummi na" murmushi tayi ta shafa kanshi daya ke dauke da yalwaceccen bakin gashi mai stansti da yawa tamkar na yayan larabawa, breaking hug din nasu yayi yace "Ummi ina innani da khadijatul islama, ina suka je" murmushi tayi ta shafa gefen face nashi cike da kaunar gudan jinin nata kuma mai sunan mahaifinta abin kaunar ta, tace "suna bathroom, innani namawa Islam wanka," "okay," inji little imam kafin ya kara cewa "ahaaa that remind me, Ummi kinsan mai ya faru kuwa yau da muka je farm da Jaddi," muryan chief imam sukaji abayansu yana cewa " tohhh sarkin hira kabar Ummin naka ta huta mana" da sauri little imam ya taso yazo inda Jaddin nasa yake ya kama hannunsa yace "Jaddi ina babies din Ummi tayi feeding,"nasu sai granny tayi musu wanka," Ummin little imam ne ta sauko daga kan gadon marassa lafiyan da take ta stuguna har kasa ta gaisar da chief imam, wanda yake mahaifi awajanta fuskarsa dauke da murmushi ya amsa gaisuwar yar tasa yana mata ya jiki, tace "da sauki Abba jiki Alhamdulillah," "haka ake so Allah kara sauki," karan bude toilet din da suka ji yasa suka mai da hankalinsu, wata kyakkyawar dattijuwa ce ta fito daga bathroom hannunta dauke da baby, wanda ke nade acikin towel na yara pink colour fuskarta dauke da murnushi, ta iso cikin dakin tasamu guri ta zauna tace "sannu da zuwa Sheik kun iso lafiya,?" murmushi chief imam yayi, cike da kaunar matar nashi yace "mun same ku lafiya ya mai jikin," murmushi tayi tace "jiki alhamdulillah," " to ALLAH kara sauki," little faruq dake gefe ne ya turo bakinsa gaba yayi kicin kicin da fuska, kamar zaiyi kuka yace "ni ni ba ruwa na da ke bazan kara kula ki ba, kuma ki bamu Islam din mu, tunda abin naki haka ne, " dattijuwar da Faruq ya kira da innani tace "kaji dan kesan uwa ani zakawa badala da iya shege," fashewa da kuka Faruq yayi ya rike hannun Jaddinsa yace "Jaddi kaganta ko tana zagi na," murmushi Chief Imam yayi yace "mai ya faru ne haka, kai da innanin ka mai ya hada ku haka," Faruq ne yayi magana cikin childish voice nashi yace "ba ita bane bata mun sannu da zuwa ba ko gishe ni bata yiba, ta fara gaisheka bayan kuma nine babba, kuma fa ni da zuwa na ita na fara tambaya," murmushi Chief Imam yayi dajin zallan yarinta agun Faruq yace "kai kai gaskiya innani bata kyauta ba, ya zata ki gaida mai gidanta to yanzu barta kayi hakuri ka yafe mata baza ta kara ba kabarta da halinta," murmushin jin dadi Faru yayi 😁 yace "tohh Jaddi na barta, kuma baza mu bata yan biyun mu bako," gyada masa kai yayi abinka da salihin bawan da bai fiye magana ba, sai ambaton Allah innani ne ta daga kai ta kalla Chief Imam fuska da alaman tambaya da neman karin bayani game da abinda little yace, kallo daya ya mata ya fahimci abinda ke ranta dama ance labarin zuciya atambayi fuska { niko👑 Queen mahirah👸 nace ada kenan yanzu labarin zuciya atambayi whatsapp status din mutum} batare da wani bata lokaci ba Chief Imam ya zayyana masu komai cikin nutsuwa datake halitta ce agareshi, Innani da mahaifiyar Faruq sun girgiza matuka da jin wannan labarin sun kuma tausaya wa wayannan bayin Allah wato matar da yayanta, batare da sun gama jajanta abun ba suka ji sallaman Dr, wanda basu amsa ba sanda suka suturta jikinsu maana suka sa mayafi sannan suka amsa masa sallaman , da yayi garesu, suka kuma bashi izinin shigowa shida wassu nurses guda biyu, hannunsu dauke da babies din shi kuma Dr hannunsa dauke da milk din da zaa basu, wayannan nurses din suka nufi gun Innani wanda ta kwantar da Islam datayi bacci batare da an sa mataa kaya ba, karban dayan tayi itama Ummin Faruq ta karbi daya kusan atare suka furta masha' allah ganin irin kyawun da Allah ya azirta wayannan yaran dashi, tamkar larabawan EGYPHT, Innani tace "ayyah bayin Allah dube su yanda suka yi ja, dagani sun sha wahala da'alama kuma basu saba da ita ba, da gani ma wannan basu yi arba'in ba, kaman sa'anun Islam nema," Ummin Faruq da tayi zurfi cikin kogin tunani ne tayi firgitt ta dawo normal sense dinta, jin abinda Innani tace "bari na hada masu ruwan wanka inna wanke su sai abasu madaran nasu su sha, " cewar Innani Ummin Faruq tace "to umma," mikewa tayi ta kwantar da baby dake hannunta ta shiga toilet ta hado ruwan dumi ta fito dashi, tazo ta dauki wanda ta jiye ta cire mata kayanta tas, ta nufi gurin ruwan da ita ta sata aciki ba shiri ta bude bakinta ta fara kuka enyehh enyehh, abinka da jariri kowa yasan al'adansu ne kukan wanka, haka ta wanketa tass, tasa ta cikin wani towel ta nade ta, mika wa Ummin Faruq ita, ta karbi na hannun nata itama tamata wankan, ita ko Ummin Faruq ta fara bata milk 🍼din ba musu ta karba ta fara sha, har abin tausayi, kamar wanda akamawa horon yunwa, ita kanta sanda idon ta ya cika da kwalla dan tausayin babyn, Faruq dake gefen Ummin nashi yace " kai Ummi ganta kaman zata cinye feeder, 🍼ga yanda take sha gaskiya she is so starving," daga bangaren Innani kuwa ta gama mata wankan tass itama ta fara bata milk din, hka itama ma kamar zatayi swallowing feeder,🍼 kana gani kasan ba karamin yunwa suke ji ba, na hannun mahaifiyar Faruq ne ta fara koshii, inda ta daura ta a shoulder dinta tayi ga'sta sannan ta saukar da ita, daga cikin kayan Islam aka duba musu kayan sawa over roll tasa mata wanda ya amshe ta, bayan lotion data shafa mata tasa mata diaper da perfume, ta taje mata yalwaceccen gashin kanta mai dan karen yawa da stansi hadi da laushe baki wuluk dashi, fula tasa mata gudun kar mura ya kamata dan sai hattishawa take ta yi, ba karamin kyau tayi ba haka itama na hannun Innani ta shiryata, sun yi kyau ba kadan ba, dukansu uku aka kwantar dasu aguri daya, sai suka zama abin shaawa tamkar yan uku, Faruq yace "woww ummi look at them kamar wassu triplet," Innani ta amshi zancen da cewa "mashaallah gansu kamar yayan larabawa, sai Islam din ma ta saje dasu kamar wata balarabiya ta zama itama, har wanin kama suke kamar uba daya ya haifesu," wanii dummmmm kirjin ummi ya bayar dajin maganan Innani daya zo mata tamkar saukar aradu ta ka, tabbas shine abinda take hange tun kallon farko data mawa babies din, yanayin kaman jinin da suke da mahaifin su Islam ya fito karara, dan baza kace suna kama na fuska b saide na jini da yana yin halitta irin su haskensu da gashi sai kuma wani tabo data gani wanda mahaifin su Islam na da shi haka Islam da Faruq din ma nada shi, ta taba tambayarsa tabon ta mai ne ne ya amsa mata da cewa gadon gidansu ne to mai hakan yake nufii shin wayannan yaran suwa ye ne???, daga ina suke??? mai ne ne hadinsu da mijinta???, karde abinda take gudu ne zai faru, dako haka ne tana gabb da rasa ranta Chief Imam dake gefe ne wanda yake kula d yananyinta tun dazu da irin kallon da takewa yaran, ya fahimci irin halin da ta shiga wanda shima anasa bangaren haka ne yace Bintiii.............!!!!!!!!!! END OF PAGE 1 MU HADU A PAGE 2 Queen 👑 Mahirah 👸 ADAPTED EXPERT WRITER📖🖊️ THE TWO LIGHT ( RIKICIN GIDAN SARAUTA) ️ Story & written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 🧚 2🧚 Chief Imam daya gama fahimtarta ne ya kira ta cikin muryanshi ta nutsuwa kamar haka "Binti," firgitt ta dawo normal sense dinta tace "naam Abba," da wuri ta saukar da kanta kasa, ganin irin kallon daya ke binta dashi yace " "mai ya sameki,ko jikin naki ne," kai ta jijjiga mishi tace " aa Abba lafiya na kalau" "kin tabbata, " tace" ehh Abba," kai ya gyada yace " yayi kyau, munyi waya da mahaifin su Faruq yace gobe zai zo ya duba ku," kara saukar da kanta kasa tayi cike da kunya tace "to Abba," sai wani bangare na zuciyarta na cigaba da stinkewa akai akai, Innani tace "to yanzu Sheik ya za'ayi da yaran kaga mu yau zamu koma gida, kuma bai dace a rabasu da mahaifiyarsu ba, duk da ba shayar dasu zatayi ba, amma de suna bukatan dumin jikinta," gyada kai yayi yace "to ya kike ganin zaayi yanzu", "tohh nace ko zamu bari sai gobe sai kawai mu tafi gaba daya, tunda likitan yace zuwa gobe zata farfado," murmushi yayi yace "duk yanda kika ce haka za'ayi uwargidan sheik," murmushin itama ta masa, shiko yana daya daga cikin abinda yasa yake kara sonta, sabida yanda take darajashi wanda yakai duk abinda ya fito daga hannunshi shi, shima nashi darajan na daban ne, ga tausayi shi kam yasan yayi saan mata, Faruq ne ya kaste musu hanzari da cewa nikam "yau anan zan kwana nida triplet dinaaa," ya fada in his childish voice Innani tace "cununu da baki, ba inda zaka kwana gida zaka koma, gun Umaima ku kwana tare," {wato mama karama} make kafada yayi, yace " nikam aa anan zan kwana ba gurin Umaima ba, ni agurin Ummi na zan kwana," " eyyehh,!!" abinda Innani tace "sai mu gani, tunda kaine dani bani ne da kai ba," "nikam aaa anan zan kwana, ai ni mijinki ne dole kiyi abinda nace" Ummin shi ne ta fisgo shi, cikin jin haushin yanda yake musayar zance da mahaifiyarta tace "baka da hankali ne, saar ka ce ita dazatayi magana kaki ji wakafi eyyeh," Innani ne ta mike da sauri ta karbi Faruq daga hannun Umminsa, tace " Fatima kashe shi zakiyi ne, ina ruwankin dashi," cikin kuluwa tace "haba umma kiji yanda yaron nan yake miki rashin kuny," dakuwa ta mata tace "hungo naki Fatima nace hungo naki, ina ruwanki ake yayi wa rashin kunyan, kuma mai abun rashin kunya ni ba kakarsa bace, " shiru tayi bata ce komai ba sai tafasa da zuciyanta keyi tana jin haushin yanda Faruq ke wasta magana a Innani duk yanda yaso, bata son hakan amma innani ta gagara gane wa, ba dama ta kwabe sa sai ta nuna bacin ranta, ba abinda yakara bata haushi sai ganin yadda innani keta faman rarrashin sa da take yi, itako har wani hawayen bakin ciki take yi, Abban tane ya kira ta ya nuna mata gefensa, wato tazo ta zauna ba musu taje ta zauna, murmushi yayi yace "sabr ya Binti, dena zubar da kwalla akan danki, hakan ba kyau, ko bakya so yayi albarka ne," da wuri da jijjiga kanta ta goge hawayenta, murmushi ya kara yi yace "Imam yaro ne,amma yana da fahimta, innani mahaifiyar ki ne kuma tana da fada, sannan tana kaunar Imam kuma bata son laifinsa ko kadan, ke kuma bakyason yanda yake yi mata wani abun ko," gyada mishi kai tayi yayi murmushi yace, "tohh yanzu kinsan Imam nada fahimta, cikin nutsuwa zaki na daura shi akan hanya, ki nuna masa abinda yake ba dai bane, ba dole sai agaban innani zaki stawatar mishi ba aa daga baya sai ki kirashi ki mishi fada, akan abinda yake mata, sannan ki dena yin fushi dashi haka, dan zai iya jawo masa mastala arayuwar sa, in ya bata miki rai ki daure ki samasa albarka, ki kuma masa fatan shiriya, sannan kiyi kokarin daura sa akan hanya, ki kuma dena bata ran mahifiyarki akan Imam, in suna abu karki kula su ko ma kibar inda suke, inta bukaci kimasa fada to sai kiyi," "tohhh Abba inshallahu zan kiyaye", " Allah miki Albarka, " "amiiin Abba" sallaman da akayi ne yasa hankalinsu ya koma kan wanda yayi sallaman tare da amsa masa, wata yar matashiyar yarinya ne tashigo, hannunta dauke da basket wanda da alama na abinci ne sai wani jaka, kallo daya zaka mata ka hango stananin kaman da suke da innani, Faruq ne yaje da gudu ya mata oyoyo itama oyoyon tamishi kafin ya karbi jakan hannunta suka karaso har kasa ta stuguna, cikin yaren fulatanci ta gaisar da Chief Imam ya amsa fuska dauke da faraa, ta juya bangaren innani ma ta gaishe ta, itama ta amsa sannan ta gyada ummin Imam, ta mata ya jiki, ta amasa mata gaisuwar duk cikin yaren fullanci, Faruq yace" Umaima zo kiga triplet din mu" murmushi tayi tace "kaide little baa rabaka da shirme, triplet kuma a ina, ina muka samu yan uku," hannunta yaja yace " zo kigani," haka yakaita har gaban gadon yaran dake kwance abin shaawa, ware ido 👀tayi ta dafe kirji tace " kai mai zan gani," ta juyo ta fuskanci su ummi tana neman karin bayani little yayi wufff yace "mata stintar su muka yi nida jaddi na harda mamansu," waro ido tayi tace " mun shiga uku stintarsu kuma, umma wai haka," tabe baki tayi tace "bakiji abinda ya fada bane ko karya zai miki," "shine kuma aka wani hada su da islam kalen su shafa mata wani cutan waya sani ma ko aljanu, ne gaskiya bai dace ahadasu da islam ba," hannu tasa da niyan dauke islam innani ta daka mata wani stawa "keeee karki kuskura baki da hankali ne waye sa'an ki anan, ke zaki nuna mana abinda ya dace muyi, wa kika fi," zumburo baki tayi gaba tace "haba umma ni mai kuma nayi ai gaskiya na fada, kawai daga stinto yara sai ahada su da namu dube su fa kamar wassu yayan aljanu", innani ne ta hau banbami da sababi shiko, Chief Imam bai ce kala ba sai hasaso abubuwa da dama da yakeyi game da yartashi Zainab, wanda halinta ya ban ban ta dana yar uwarta, kai kaf gidan ma ita halinta daban ne ita tana da bakin hali, bata son mutane bawai hayaniya ne bata so ba bare ace miskila ce aa ita nata bakin hali ne ayanda ya auna, tana kuma da hassada wanda har yar uwarta ma takanyiwa, tana kuma da girman kai da son ace tafi kowa, yana da labarin irin tabaran datakeyi arugarsu ko abota bada kowa takeyi ba sai mai kudi, kuma yanzu ma yasan kyan yaran data gani ne yasa ta ce wa kamar aljanu, haka koda aka haifi islam sanda tayi furucin daya girgiza shi, wai ita ma sai ta auri balarabe wanda yafi mijiin yayarta kyau ta haifi yayan da suka fi na yayarta kyau, firgitt ya dawo normal sense nashi jin kukan jariran da alama sun tashi daga bacci, kuka suke ba kakkautawa wanda suka ki yin shiru innani tace "wannan bazaa akai su gun mahaifiyarsu ba kuwa, ko in sukaji dumin jikinta zasuyi shiru," ballawa Zainab harara tayi tace "muna fuka mai bakin halin stiya sai ki dauki dayan muje ai," ,Chief bai ce kala ba ya mike ya musu jagora har dakin da mtar ke kwance abun tausayi suka shiga, wani dummm zuciyan Zainab yabayar ganin irin kyan matar wanda yasa ta mugun rena kanta, tabbas duk inda zaa kwatanta kyau matar nan takai har tafi dan ko kyau da kanshi ya ganta sai ya bata guri, stawan da innani ta mata ne ya dawo da ita hankalinta "zaki bani yarinyar ne ko saina gaggaura miki mari," sum sum tamika mata dan duk rashin kunyar ta tana storon innani ta dake ta, dan sai tayi kwanaki bata ware ba karban yar tayi ta kwantar da ita akirjin mahaifiyarta yanda tayi wa dayan, kamar kibtawa da bismillah kuwa sukayi shiru basu kara cewa komai ba, suka yi shiru sai sauke ajiyan zuciya da sukeyi akai akai, cikin mintina kadan suka koma bacci balla mata harara innani tayi tace "kije ki dauko mun jakan kayana da kayan sawan yaran, ki kuma kawo mun abinci," zumbura baki tayi tace nifa ban san inda kayansu yake ba, tana magan tana aunawa matar dake kwance harara wanda bata ma san tanayi ba, innani ne tayi kanta tamkar zata gaggaura mata mari ko ince da niyan gaggaura mata mari ganin hakan yasa ta fita da gudu tana fita ta hadu da Abban su wato Chief kallon daya bita dashi ne yasa ta hadiyan yawu tasan tabbas ransa ya baci matuka akan abinda tayi, ita ta manta cewa yana dakin ma tayi wannan diban albarkan wani miyau mai zafi ta hadiya, dan tasan zataci stelen uwata dan Abba yamafi umman zafi sosai, ai da sauri ta wuce kanta har wani hardewa yakeyi ta isa bakin kofan dakin saide abinda taji yar uwarta ta na fada ne yasa ta ja burki, ,wani murmushi tayi na nasara dan tabbas ta samu makamin da zata fatattki matarnan da yayanta daga gidansu, dan tasan muddin matar nan zata cigaba da zama agidansu tofa kashinta ya bushe, yanzu ma tasan sai Abba yaci ubanta dole tasan yadda zatayi ta ingizasu wani murmushin ta karayi ta murda kofan dakin QUEEN 👑 MAHIRAH 👸IDRISS 🧚THE TWO LIGHT ✨[RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰]🧚 Story & written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group shower 🚿 with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚3🧚 Murda handle din kofan tayi ta shiga cikin dakin inda ta hango ta tana zaune bisa sofa dake dakin da alama tayi zurfi cikin tunanin da take yi, cike da kissa tayi wani murmushin munafurci 😏sannan ta karasa inda take tasa hannunta a shoulder dinta wanda yasa ta dawo daga duniyar tunanin data lula, kara marairaice face nata tayi tace "Adda Fati kema kina tunanin abinda nakeyi ko ?," cikin rashin fahimtan abinda take nufi tace "mai kenan", dan cuno😗 baki tayi gaba "come on Adda don't pretend kidena acting as if like bakisan abinda nake nufi ba, after all kin san komai", dan hade fuska tayi "nifa bana son shirme kiyi magana yadda zan gane kidena mun shiga da futa", marairaice face nata tayi sai tazama abin tausayi, "game da twins din nan nake magana nasan kema bawai kin yadda dasu bane musamman yadda inkika kula suke kama da little da ita kanta Islam din ma kamar yayi yawa ni dana gansu har na fara jin shakku," cike da zakuwa da son kin gasgata abinda yar uwar nata ke kokarin fada " shakku akan mai," itako ganin yadda Addan nata ta dan rude ne ta kuma kafeta da ido, yasa tayi saurin sadda kanta kasa tana wani culprit din smile😏 a heart nata, "yi hakuri Adda (yaya or anty) naga kaman ranki ya baci ni bari ma naje nayi abinda aka aiko ni, dama Innani ne tace nazo na diba mata kayanta ita da sabin jikokin nata data samu daga gurin sirkinta, ban san ma mai tagani ajikinsu ba wanda yasa sukafi Islam mutunci agunta ko dan ma ba abin mamaki bane yadda naga wannan mahaifiiyar tasu ba abin mamaki bane in hakan ta faru," tana maganan ne cike dason tunzura yar uwar tata bata yi kuskuren data bari suka hada ido ba, sai de tana satan kallonta da kuma fahimtar irin yanayin data shiga wanda da alama hakan ta ya cinma ruwa, ta cigaba dayin aikin daya kawo ta yayin da take cusa mata zancen da tasan tabbas zasuyi tasiri a zuciyar duk macen data cika mace mai kishin mijinta da aurenta, wanda sai ka kai zuciyar ka nesa kafin ka kubutar da kanka daga halaka cikin stawa tace "ya isa wai mai kike nufi ne", murmushin nasara tayi a heart nata kafin ta karaso inda take hannunta dauke da basket da jakan kaya ta dire su agaban yar uwarta tace "abu biyu nake nufi anan, na farko mahaifiyarki ta fifita wassu bare akanki wanda bata san asalinsu ba, ta tafi ta barki alokacin da kike bukatanta, haka danki ya kaurace miki ya tafi gun 'ya'yan da baa san daga ina suke ba, abin dubawa anan shine mai zaisa little yin hakan?? aganina ba komai bane ke jansa sai jini, ina nufin jinin dasuka hada da yaran," ba shiri ta dago manyan idonta ta zubasu akan Zainab, da ta cigaba da zuba zance "ehh abinda nake nufi kenan yaran jinin Faruq ne shiyasa jikinsa ke rawa akansu, sanin kanki ne Faruq baya shiga harkan yayan mutane amma yaran nan ko ina aka kaisu yana bayansu sabida mahaifi daya garesu kuma shine mahifin Faruq k.......," hannu ta daga mata " ya isa Zainab bana son maganan banza, ni ba sa'ar ki bane da zakina fada mun duk zancen da kika ga dama hak mijina ba abokin wasan ki bane, da umma ta tafi gunsu ai ba kina tayi ba su sun fini bukatar taimakon ayanzu shiyasa, in Faruq yaso yaran to wannan ra'ayinsa ne", . murmushi Zainab tayi tace" Adda kenan shiyasa kullum ake cutarki sabida kin fiye tausayi da yawa, asibitin nan acike yake da masu aiki mai yasa ba'a umarcesu dasu kula dasu ba, ita umman Dr ne,?? kuma shi mijin naki mai ya hanashi zuwa ya duba ki in yana da gaskiya, ina tun kafin ayi suna dayazo bai kara zuwa ba, kuma ai yasan baki da lafiya naga tun cikin ki yana wata 5 ya dawo dake nan rugar, to shi waliyyi ne da zai zauna ba mace har na stawon wata hudu, shi yasan abinda yakeyi kuma ba komai bane sai barikanci anan yasa mu yaran nan," tasssssssss kakeji Fatima ta wanke Zainab da marin da sanda taga taurari, sannan ta nuna ta da manuniyar ta "this should be the last time da zaki kara fadin maganan banza akan mijina, if not i will make sure i break every single bone from your body", Zainab dataji marin tamkar saukar aradu ta ka ta gagara ko mastawa daga inda take, .she is suprise cos Addan ta bata taba ko da zungurin taba arayuwarta duk dako irin azaban rashin kunyan datake mata, ko wani bata so taga yana tabata amma yau ita ta mareta da hannunta, "Adda ni kika mara akan wassu kazaman bare da bakisan asalinsu ba, stintattun mage ni Zainab Adda akan na fada miki gaskiya shine kika mun haka akan mutumin da bakisan asalinsa ba shida kwasassun mutanan can," tana magana tana pointing door da index finger dinta stawa ta daka mata tace "get out Zainab ki bace mun daga gani na", stugunawa Zainab tayi ta dauki basket da jakan ta kama hanyan fita sanda ta isa bakin door din ta juyo, tace "wallahi zakiyi dana sanin hakan zakiyi mamakin abinda stintattun magen naki zasuyi," gafff tabude kofa ta fita zaman da ba shiri Fatima tayi dan tabbas zancen Zainab ya soki zuciyanta matuka, taji zafin zancen nata sosai ta kuma kara dagula mata brain, tabbas dabata kai heart nata nesa ba da tayi abinda tasan zatayi dana sani daga baya, tasan bazai taba cutar da ita ba amma ai abinda Zainab ta fada yana kan gaskiya, da wuri tayi kokarin kauda tunanin da ambaton sunan Allah wanda da haka ne ta yaki heart nata afari har ya hanata aikata abinda zatayi dana sani. bata staya ko ina ba sai dakin patient din inda tabar Innani da ta cika tayi famm dan haushi, tun dazun sai jiranta takeyi ga Faruq sun futa da chief bare ta aika shi ya kira ta, tana bude kofa ta fara zazzaga mata bala'i kamar an kunna fanfo " uban mai kika tsaya yi acan din 'kika barnin ina ta jira", shiru tamata kamar bata jita ba hasala Innani ta karayi tace "dan uban ki ba magana nake miki ba kinmun shiru", zumburo baki 😙 gaba tayi tace "to ni mai kike so ince miki" "eyyehhh lallale Zainab wuyanki yayi kauri ani kike zumbura baki, ki jira intashi sai naci ubanki dai dai gwargwado, kuma ki wuce ki koma gida ki hada abincin Abbanku da furansa, ki kuma hadawa Faruq kayansa ki bawa bashir driver ya kawo, ki kuma tabbatar kinyi abincin dare da wuri wallahi kika barmu da yunwa irin na jiya zanci ubanki cikin buta," bata ce komai ba tayi ficewarta tabar dakin takama hanyan barin hospital din daniyan komawa gida don yin abinda Innani tasata tana tafiya tana kissima irin abinda zatayiwa wayannan stintattun magen da tun safe ake cimata mutunci akansu tun da safe yau take ta faman shan wiya akansu yau hartana murna Innani zata dawo ta karbi aikinta sai kawai akace sai gobe, ashe duk mastiyatan nan ne suka hana su dawo wa kwafa tayi ta cigaba da tafiyanta har ta isa gida. lokaci yacigaba da tafiya yabar zuciyoyi cike da waswasi Innani bata nuna gajiya warta wajen kula da wayannan yaran ba, wanda ita tausayi ma suke bata haka har dare yayi kamar yadda Faruq ya nace haka ko akayi anan asibitin ya kwana. washe gari Innani da kanta tayi wa jariren wanka suda islam, akasa masu kaya sunyi matukarr kyau da daukan hankali, ta kuma basu madaransu Dr ne ya shigo dakin da marar lafiyan take inda yasamu Innani, chief da fatima harda Faruq adakin, bayan sallaman da yayi aka masa, iso akayi masa ya shigo suka gaisawa yamawa fatima ya jiki' tace " Alhamdulillah yayi sauki gashi har na fito ma", "little imam how are you?, yace" am pretty fine, Dr how about you ?," "am also fine ina Dad dinka, kunyi waya ne," "ehh munyi yace ma yana hanya ya kusa isowa rugar nan, zai zo yaga twins din mu ai nabashi labarin su," murmushi dr yayi ya shafa kan shi sannan ya karasa gaban gadon patient din ya dubata sannan ya juyo ya fuskan cesu with full of hope, Innani tace " ya jikin nata", yace "Alahamdulillah da sauki zata ma iya tashi nan da good 3 hours nan da wa uku kenan, sai de zata iya tashi a firgice duba da irin yanayin data shiga a fari," "tohhh yayi kyau Allah tashi kafadunta," ameen kowa ya amsa dashi inji chief karasawa yayi gurin babies din yace " mashaallah look at them they are so pretty just like egyptians, kamar larabawa Allah de ya saka da alkairi gaskiya ba karamin kokari kuka yi ba chief da kuka cece su Allah saka muku da jannatul firdausi," murmushi chief yayi yace "kuma ai kuna kokari sosai Dr, " "ai bamu kai kuba kudin na daban ne, Allah de ya saka muku da alkairi," ameen suka amsa kafin ya fita ya je don duba sauran patient, yabar kowa da abinda ke saka wa a heart nashi baya Fatima da abin duniya ya isheta, . ba abinda ya kara daga mata hankali sai ganin matar datayi ganin irin zillan kyan da Allah ya mata, ga wani kwarjini na musamman da daukan ido da takeyi, in tace bata storata ba tayi karya maganan zainab ne ya fara dawo mata karde ita ne dako ita ne data shiga uku, tasan karshen zamanta da mijinta ne yazo muddin ya kasan ce abinda take storo ne, tohh tagama aiki ajiyan zuciya tasauke, numfashinta har wani hardewa yakeyi, jin an dafa kafadarta tane yasa tayi saurin daga idonta taga Abbanta dake gefenta fuskarshi dauke da smile, yace "babu abinda zai faru sai alkairi," itama murmushin ta kakalo ta mishi bata ce komai ba. . wata hadadiyar car ce mai numfashi da keta hazo, ta keto cikin wannan rugar, a back seat wani kyakkyawan halitta ne ke zaune yana sanye da Ralph Lauren brown suit da yayi masifar amsar jikinsa akalla zai kai 35years, sai de sam shekarun basu nuna ajikinshi ba fari ne tas Mai daukan ido da hankali, kyakyawa ne Son kowa kin Wanda ya rasa, Fuskansa zagaye yake da hadaddiyar man's pride dinshi Wanda da gani taji naira sai sheki take Tasha gyara haka sumar kanshi acike yake tamm dayawa baki wuluk dashi mai stansti, Pointed nose nashi ya Kara kayatar halittansa Yana Nan zattt dashi ga small redish lips nashi masu ban shaawa, Eyes nashi are sexy kamar Mai Jin bacci haka suke ga zararan eyelashes nashi Daya Kara narkar da idon, eyebrows nashi tamkar shi yayi shaping kayanshi. Yanayin kyansa da hasken sa yasani tan taman Anya bahaushe be kuwa ganin yanayin hasken fatar shi wanda azahiri yafi kama Dana larabawa. Kai staye baza ka kira shi da balarabe ba sannan baza ka kirashi da bafulatani ba kai staye, sai de kace dashi HALF CASS wato ruwa biyu, kallo daya zaka masa ka hango zallan damuwan dake shinfide a kyakyawan face nashi ga wani stinkewa da heart nashi keyi, duk da yasaba da hakan aduk lokcin da ya sako kafanshi a Nigeria hakan kuma nada nasaba da rayuwarsa na baya, sai de yau stinkewan heart din na daban ne yarasa mai yakeji farin ciki ko aka sinsa, sai de yana jin wani anna shuwa na daban yana jin tamkar zai hadu da wani abu mai mahimman ci to amma mai ye shi,??? shine amsan daya gagara bawa kanshi abu 3 ne masu muhimmanci a arayuwarsa, daga inlaw dinsa sai wife nashi da children nasa Faruq da Islam, sai kuma mai kankat wato FAMILY nashi, tabbas yana farin ciki zai ga 'ya'yan sa da matarsa da inlaw dinsa, saide akwai wani abu na musamman ayau to mai ne ne wannan???, family dinsa yasan yayi ban kwana dasu badan baisan inda suke ba ko basa raye ba aa sai dan wani dalili mai karfin gaske, dogon numfashi ya fesar 😤kafin cikin husky voice nashi yace "bashir," da sauri ya amsa yace "su ummin little sun koma gida ne ," "aa" shine abinda bashir yace" okayy to kaini hosptal din ", "tohh" ya amsa masa dashi direct asibitn suka wuce basu wani dade suna tafiya ba suka iso, parking yayi a harabar hospital din ya fito da wuri ya bude mishi cab din car din ya kai akalla 5 minute kafun ya zaro kafarsa ta dama bakinsa dauke da bismilla ya kara daukan lokaci kafin ya fito gaba daya, wani irin bugu heart nashi yayi daya sa shi rinste idon shi da sauri, ahankali ya fara taku cike da takama da mazantaka da izza, yana tafiya tamkar yana tausayin kasan kallo Daya zaka masa kanhango jinin SARAUTA dake yawo ajikinsa ga yanayin halittansa surarsa ya tabbatar mun da cewa ya hada da larabawa, Yanayin halitta da girman gabansa ne yasa shi cikin jerin giant don a murde yake sanadin mosta jiki da yakeyi da Kuma yanayin halittansa, bashir ya mishi jagora har dakin da su innani suke, daga cikin dakin kuwa wannan baiwar Allah ta farka da salati abakinta kafin ta wani razana ta fara dube dube, ganin mutane a zagaye da ita yasa ta kara rikicewa sosai ,ta fara ambaton sunan Allah, Innani tayi kanta daniyan mata bayani amma ina ta dira daga kan gado tana yiin baya baya tana tambayansun abu daya cikin yare hudu, na fari FULLANCI na biyu TURANCI na uku LARABCI sai na hudu HAUSA tambaya take ina ya'yanta?, suwaye su?, kara yowa kanta Innani tayi kawai ta fasa ihuu tace "don't touch me," ana cikin wannan hali sai wannan mutumin ya shigo dakin da sallama aba kinshi kanshi akasa, jin wannan voice da ko daga bacci ta tashi baza ta taba mantawa bane yasa ta juya arazane sukayi 4 eyes 👀 dashi daga shi har ita suka staya cak kowa na nuna dan uwanshi baki dauke da zance da kyar yace "ke! ya akayi kika san inda nake," itako da gudu taje ta yi hugging nashi so tight aka bar su Innani da sake baki😲🤤 END OF PAGE 3 MU HADU A PAGE 4 Queen Mahira Idriss Follow this lin to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 Comment and share 😁 🧚THE TWO LIGHT✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰) Monday, 01 january, 2024 04:48:07 PM. Story and written by Queen Mahirah The adapted Expert Writer 🖊️📖 BOOK 1 🧚4🧚 Da gudu taje tayi hugging nashi so tight as if like her life defend on him ta fashe da wani mastiyacin kuka mai cike da maanoni da yawa, kan kameshi takarayi sosai tana cewa "am i dreaming pls in mafarki nake kar atashe ni, i cant blieve this akace wai you were dead ina kashiga for all this long? kabarmu cikin tashin hankali tunda ka tafi komai ya lalace komai ya baci ," dago da kanta tayi daga broad chest nashi tana kallon fuskanshi kallo daya zaka mishi ka tabbatar da ya shiga wani yanayi, his eyes turn red as if like an wasta masa pepper gaba daya mood nashi ya canja kana kallonsa kasan an taba masa inda yake masa kaikayi hannu tasa ta tallafo face nashi tace "kayi shiru say something," daga can baya ne suka ji anyi gyaran murya Innani ne data gagara hakuri tayi gyaran murya dan gaba daya ta rasa mai zata fassara abinda ido da zuciyanta ke gani, ba ita kadai ba kowa dake wannan room din hakan yake agunshi kai hatta little ma kanshi ya daure, bare Fatima da gaba daya komai na dakin ke juya mata maganan zainab ne yake dawo mata cikin kwanyarta a halin data ke ciki kadan yarage heart nata baiyi blowing ba, numfashinta har harde wa yakeyi Innani ne ta kara breaking silence din da cewa "ko zaku samu ku mana bayanin abinda ke faruwa anan Hamma," [ haka innani ke kiransa dashikasancear sunan su Daya da yayanta ] kokarin raba ta da jikinsa yayi dan sai yanzu ma ya tuna a ina suke, wani ihu ta kara yi ta kan kameshi tana "wayyo Allah na zasu kasheni kasheni zasuyi AKHIE, kataimake ni," ganin yadda ta riki ce ne yasa Innani dafe kirji tace " mun shiga uku daga taimako sai abu ya zama bala'i, mai zan gani haka baiwar Allah, wai mai ma yake shirin faruwa ne??, mai ne ne hakan wacece ke kin wani tukuikuye shi," itako kara kan kameshi tayi dan gani take kamar zaa raba su tamkar zata shige cikinshi, Innani ta rafka uban salati tace "mun shiga uku mai zan gani ni khadijatu matar sheiky keta hakki haka agaban magabata da ranar🌞 Allah, kai Hamma kayi mana bayani mana ka cire mu aduhu🌚, wannan wani irin abune agaban sirkanunka da danka uwa uba harda matarka," tana maganan ne cikin kukan neman magana irin nasu na stofi da gefen mayafinta take goge fuskanta ko ince ta rufe fuskanta ta fashe da kukan neman sababi, "haba kaikuwa kar kaban kunya mana agaban matarka," Chief imam bawan Allah wanda tun dazu baice komai bane yayi gyaran murya yace "Nana ya isa yi shiru," batare da ta kara cewa komai ba tayi shiru sai sheshsheka take Fatima ko bushewa wa ma tayi ta nemi hawayen ma tarasa Allah kadai yasan irin azaban da takeji a zuciyarta, Chief yace "bismillah Hamma ga guri zauna," yayi magana ne cikin nustuwarsa da kamala, ba musu yasamu guri ya zauna itako tamkar jela haka ta ringa binshi a baya tare suka zauna ta rungume hannunsa sai zazzaro manyan eye balls👀 dinta takeyi kamar wanda tayi araba da malaikan daukan rai wani dogon numfashi😤 yaja yana kokarin rabata da jikinshi ta kara fashe mishi da kuka😭 "Akhie were are we,?? su din suwaye su Akhie?? batare da tabari ya amsa mata tambayan ta ba ta wani zabura cikin kaduwa bakinta har rawan yakeyi wajen cewa, "😱my twins ina suke?? ina twins dina?? my babies," tana magana tears 😭na wanke beatiful and shiny ✨face nata mai daukan hankali tana jijjiga shi "na shiga uku sun 🤯 kashemun babies dina," cikin muryanshi mai cike da zallan nutsuwa izza bugu da kari mulki da takama yace "ZULAIHAT ya isa ki nustu, lets talk ki kwantar da hankalinki kinji they wont hurt you impact they were your savior, they saved you and your babies calm down," ahankali ta stayar da kukan nata cikin larabci tace " Akhie a ina muke?? suwaye su ?? katabbar baza su cutar damu ba?? kuma ina twins dina??," " ehh Zulaihat ba abunda zasu mana ki nutsu muji komai daga garesu i will introduce them to you ido tadan ware😲 tace so you knows them," kai ya gyada mata yace " ehh nasan su they are my family," ahankali ta maimaita kalman "family dama bayan mu kana da wassu family ne," " yess they are my family bayan anyi exiling nawa s, suka jawoni jiki they show me love they even gived me there daughter," dan daga giranta😕 daya tayi tace " you means sun aura maka yarsu for what reason, zasu aura maka yarsu," ganin yadda yanayinta ya canja ne yasa yayi kokarin calming nata down dan tabar larabcin ma, shiko ayanda yasan halinta ba karamin aikinta bane taci mutuncin ko wani daya daga cikinsu, " ki kwantar da hankalinki i will explain to you later," " ohh haka zaka ce okay ask them where the hell did they kept my babies??," "you keep on saying your babies a ina kika samesu," wani kallon tara saura kwata ta bishi dashi tace "kai daka cemun kayi aure mai nace maka sai nine zaka hau mun wani tambaayan renin wayo, for good 9 years baka gida kana nufin zama zanyi tayi inyi ta jiranka kenan har sai ka dawo kazo ka aureni, ko da ka tafi ka barni ai tohh ban mutu ba na yi aure na haihu, bari ma kaji first born nawa ma is 9 years old ga kuma twins din dana haifa in kuma bukulu zaka mun tohh ," tunda ta fara zancenta a yaren hausa baice mata kala ba sanin halin abarsa murmushi☺️ kawai yayi dan ta tuno mishi da abubuwa da dama wato har yanzu bata canja ba tana nan da stiwanta " i wonder who marry this naughty girl??," duk azuciyarsa yake zancen kama kugunta tayi tace " heyy Mr ba cewa nayi ka zuba mun na mujiya kana kallo naba ask them ina yarana," tana maganan cike da stiwa "ZULAIHAT!!!!!!," dan kaurara voice nashi yayi ya ambaci sunanta "show some respect they are my in-laws," " and so what concern me ina ruwana dasu har wani zaka ce sune yan uwanka," yanzu dajin wannan zancen yasan haushin furucin nashi taji smirk😏 yayi kafin ya juya ya fuskanci su Innani ya sadda kanshi kasa yace "dan Allah Abba kuyi hakuri da halinta rashi fahimta ne kar abinda ta fada ya dameku," innani ne tayi saurin cewa "mu ba wannan muke son jiba fada mana wacece ita," dogon numfashi yaja yace "kanwata ce," " kan warka," shine abinda Fatima tace tana saukar da dara daran eye balls 👀nata a cikin nashi wani dan rass yaji ganin yadda idonta ya sauya kala ga kuma kallon data ke binshi dashi na tukuma "ehh kanwata ce nasan ba lalle ku fahimce ni ba ko ku yadda dani ba amma wannan shine truth din ita yar uwata ce ta jini duk da ba uwa daya uba daya ne suka haife mu ba saide iyayen mu sun kasance yaya da kani ne," murmushi chief yayi yace "mashaallah tabbas magananka na akan gaskiya ga kaman jini daya bayyana karara duk wanda yaki yadda da hakan to tabbas akwai wani boyayyen manufa daya ke dashi," innani tace "kuma fa haka ne haba shiyasa yaran suke kama da islam ashe jininta ne su ai da tun fari hakan ka fada mana da bamu muku mummunan fassara ba amma itan ya halin ku ba daya ba itan naga kamar rikicecciya ce," murmushi yayi yace "haka take innani yar rikici ce kawai gata ne yamata yawa duk laifin fulani ne ita ta sangartata ai itace ma wanda na taba baki labarinta," "ohh ikon Allah itace yan biyun nan wadda dayan saliha," " ikon Allah ashe da rabon zamu gamu wallahi tunda hamma yaban labarinku Allah ya jarrabeni da sonki ashe kina nan tafe ma," itako ware idoo 😲tayi tana ganin ikon rabbi stohuwar har da guntun kwallanta ga yanda take maganan kallo daya zaka mata ka gane bilhakki da gaskiya take zancen har zuciyanta nan da nan taji jikinta yayi sanyi lakwas tana jin wani iri sai wani kunyan muta nen ya dira mata lokaci daya ta sadda kanta kasa ta takure agu daya innani tace "ya kaman naga ta takure hamma tambaya mun ita mai ke damunta," murmushi yayi yace "tun dzu take tambaya na ina yayanta," " ohhh ikon Allah ayyah baiwar Allah yi hkuri dole ki rikece bari akawo miki su inda gadon yaran yake ta karasa ta turo su har ga banta, "da ikon Allah duk hayaniyan basu tashi ba kodan sunsha maganin muran ne dama likitan yace zai sasu bacci ,dama suna bukatar hakan," inji innani har gabanta ta kai mata yaran tozali tayi da yaran nata dake bacci hankali kwance da gani sun samu kyakkawar kulawa wani kwalla ne ya cika mata idonta, hannu tasa ta dauko dayan ta kwantar a cinyanta ta dauki dayan ma ta fashe da wani kuka mai cin rai kukan mai ban tausayi wanda duk mai karatu da mai sauraronta sai ya tausaya mata ta rikesu gam gam tamkar za'a kwace mata su, sanda tayi mai isanta ta dago kai ta kalli su chief tace "Shukran lakum shukran jazilan bansan da wani kalma zan gode muku ba dan Allah kuyi hakuri da abinda nayi agareku dan Allah ," kokarin durkusawa takeyi innani ta tare ta tace "ya isa ba sai kinyi hakan ba mun fahimce ki mun gode Allah ma da abin ya staya ahaka mun fahimci juna da wurri muma kanmu mun miki mummunan fahimta sai mu yafewa juna," murmushi tayi tace "Akhie sirkanunka suna da kirki ba kaman nawa ba da suka koreni lokacin dana ke bukatarsu sun juya mun baya tamkar basu suka haifeni ba kamar basu suka rene niba suka mai dani shalele ba, they aboundon me and my babies they kicked us out of there family, they tried to kill us, bansan mai na musu ba Akhie," fashewa tayi da mastyiyacin kuka mai cin rai shi kanshi da da hali da kukan zai mata dan ya tausaya mata matuka it was thesame thing daya sameshi they exile him and tried to kill him da badan chief da,da ya rasa ransa, yarasa mai yake damun parent nasu "Yaahh Allah ," shine abinda ya fada a zahiri innani da takejin kukan har ranta ne yasa ta cewa "ya isa," tashiga lallabata kamar uwa da yatta duk da bata gama gane abinda suke fada ba dan turancin data cigaba dayi Fatima ko zuciyanta yayi sanyi ga tausayin ta daya dirar mata sabida staff taji abinda take cewa dan tana jin turanci haka chief ma yaji kai hatta little dake dakin y tausaya wa matar tun dazu ya makale wa umminsa dan yaga abin yafi karfin brain dinshi shiyasa ya kame agu daya, innani bata barta ba sanda ta tabbatar tayi shiru kafin tace " sheik yanzu kam ai yakamata mu koma gida ko tunda ta tashi tana da bukatar hutu," gyada mata kai yayi yace bari ya kira likitan yazo ya kara dubata hakan kuwa akayi ba bata lokaci yazo ya dubata ya rubuta musu takaddan sallama da cewa karshen sati zaa kawo ta kara mata gwaje gwaje dan tabbatar da lafiyanta, chief da kanshi ya kira zainab a waya yace ta daura ruwan wanka ta kuma shirya abinci ba musu ta amsa masa da to, amma Allah kadai yasan mai take shirywa a zuciyarta staf Innani ta gama shirya musu kayansu bashir driver ya kaisu mota suka kama hanyan gida END OF PAGE 4 Queen Mahira Idriss 🧚THE TWO LIGHT✨ [RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰]😍 ?Tuesday, ?January ?02, ?2024 03:51:56 PM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 🧚5🧚 Da taimakon bashir driver akasa kaya a mota, sannan Innani ta taimakawa Zulaihat ta kaita mota itama bayan yafa mata hijab da tayi, ita da innani suka shiga motan a seat din baya suka zauna hannunsu dauke da babies din chief ko seat din gaba suka zauna Fatima ko wani mota suka shiga ita da mijinta da islam dake hannunta sai little daya makale mata, tun da suka shiga motan yake satann kallonta ya gagara ce mata komai ganin yadda face nata yake impact ba ma inda yake take kallo ba waje ma take kallo, gaba daya ya rasa mai zai ce mata little ne yayi breaking silence din da cewa "Abie," a hankali yace "naamm," "Abie wacece wancan matar?? mai yasa take kuka?? did you know her?? shiruu ya danyi kadan ya juyo ya fuskan ceshi yace "mai yasa ka tambaya ban hana ka yawan tambayan abinda bai shafe kaba," batare da little ya kara cewa komai ba fatima tace "laifi ne dan ya tambayi abinda yafi karfin brain nashi in mutum baya son atambayeshi to mai yasa yayi abinda yayi agaban yaro," a hankali ya dago narkakkun eyes👀 nashi ya zuba mata su sun kai akalla 1 min suna kallon juna kafin ita tayi saurin dauke nata idon daga nashi dan dama ba gwanar hakan bane yau din ma dan ya bata mata rai yayi dan zuciyanta ya sosu sosai, murmushi yayi dan dama da gan gan yayi hakan so yake yaji ya bata mata rai ne kokuwa yanzu yasan ta inda zai bullowa lamarin ahankali ya shafa kan little yace "katuna tambayan da kataba mun," dan fiki fiki little yayi da ido🙄 dan ya manta abinda Abie din nashi ke cewa ya manta wani tambaya kara shafa kanshi yayi yace " you once ask me about my family katuna," gyada kai little yayi fuskanshi dauke da murmushi yace "ehh Abie na tuna tohh ina suke," murmushi yayi yace sarkin surutu "itace wadda kake tambayan wacece ita she is your aunty my sister," ware ido😲 little yayi yace "yehhhh yau naga yar uwar Abie zanyi rawa naji dadi," "subahanallahi malam kuma da rawa," "ehhh Abie zanyi rawa ina jin dadi juyawa inda umminsa yayi yace ummi kinji abinda Abie ya fada," wurga mishi wani harara👀 tayi wanda ya sashi gaggawan saita hankalin shi "zaka sake nine ko sai na gaura maka mari tana maga tana zazzare idonta 👀," wanda yasa little saurin juyawa gun mahaifinshi ya rungumeshi yana buya a jikinshi murmushi yayi yace " hmm yayi tambaya an bashi amsa kuma sai abun yazama fada mai yayi zafi uba da laifi da kuma da amsar hukunci," cuno bakinta 😙gaba tayi ta kauda kanta kafin tace "ai da kai da kaya duk mallakin wuya ne in ya amsa hukuncin laifin da mahaifinshi yayi ai ba mastala bane tun da jini daya ke yawo ajikin ku, kuma duk halinku daya daga ganin jinin ku sai kowa ya zama banza, shi din wani irin tabara nee baiyi wa mutane ba akan yan uwansa da basu san dashi ba," wani killer smile 😏ya sake yace "wannan ada ne yanzu sun san dashi kuma ina da tabbacin zasu am sheshi hanu bibbiyu," bata kara ce mishi komai ba ta kauda kanta, shiko suka cigaba da hiransu da little har suka iso wani madaidaicin gida mai shegen kyau, gate man ya riga ya wangale gate din dan motan su Innani ma ya riga su shiga, suma kusta kansu sukayi wowwww shine abinda ni Queen Mahirah na furta a zahiri gidan ya mugun haduwa starin ginin kamar gidajen turai, inter locks ne shinfide a gidan ga flowers da yayi kawanya a gidan gidan de son barka parking sukayi a parking space sannan suka fiffito, Innani ta bada babyn hannunta a chief dayan Abie ya karba sai ta tallafi zulaihat ta tai maka mata, dan bata da wani karfi sosai ga ciwon da kanta keyi mata, haka suka karasa cikin gidan wani gate suka wuce kafun su karasa asalin cikin gidan wanda yake dauke dada plat har uku daga waje kuwa kafin ka wuce gate din stakiya shima akwai wani part da alama guest room ne, ba su staya ako ina ba sai wani tamkamemen part suna shiga suka ci karo da wani tamfaststen farlo na gani na fada mai numfashi wanda yake dauke da kayan alatu iri iri stayawa fada muku abubuwan dake cikin wannan farlon bata lokaci ne, a farlon suka mawa kansu masauki inda masu aikin gidan suka shigo da kayan, " ina zainab ta shiga ne nikam in ba iskanci ba shine zata bar mutane tayi tafiyanta da makullin dakin dan rashin mutunci, ke harira ina taje", cike da ladabi tacee "taje gidan kawarta ne Bodado," "lallai ma zainab wato mu zata mayar yan iska ta tafi da key ta barmu wato ga yayanta ko," chief ne yace "je ki kiramun ita ," amsawa tayi da tohh tatafi dan kiranta, innani ko ta cigaba da zazzaga balai, chief ne yace "ya isa nana kiyi hakuri kar kanki yayi ciwo ga yara ma na bacci karsu tashi," bata kara cewa komi ba tayi shiruu kamar ruwa ya cinyeta wani dogon ajiyan zuciya zulaihat taja wanda yaja hankalinsu gaba daya kana gninta kasan ba karamin azaba take shaba ahankali take sulalowa daga kan kujeran data ke zaune tana fidda wassu numfashi mai ban storo, da sauri Innani ta karasa inda take ta tallafeta tana tambayanta mai ya sameta amma ina ba amsa tayi nisa cikin kogin azaba, ganin tana neman shikewa ne yasa Innani kwalla kara tana jijjigta "sheik kazo ka dubata kagani dan Allah wayyo Allah zulaihatu ki tashi mun shiga uku ina zaki tafi ki bar yayan naki," cikin sauri chief ya karaso inda suke shida Abie wanda yama fisu rudewa, " Fatima yi sauri ki dauko mun ruwan zamzam da kofi," kamar yadda ya fada cikin kankanin lokaci ta dauko masa ta kawo masa ya tofa mata wassu addua ya wasta mata ya cigaba da tofa mata wassu addua can ta lafa ta kara jan wani dogon numfashi kafiin ta yi attishawa mai karfi sai takoma ta kwanta luff, cikin rudu ya kalli chief yace "Abba tatttta naa laafiya kuwaa," murmushi yayi ya dafa kafadanshi yace " karka damu tana lafiya amma anjima inaso muyi magana da kai har da itan ma in taware," kara buga kafadan nashi yayi ya jijjiga kanshi kawai ya mike ba tare da yace komai ba amma kallo daya zaka mishi kasan akwai magana a bakinshi, suna cikin wannnan yanayin sai ga zainab ta shigo da sallam turus ta staya tana musu kallon mai zan gani haka, Innani data ankara da ita tace ""ubanki kike gani anan din shegiya munafukan mai bakin halin stiya marar mutunci, tohh shanya da kika shaanya ya bushe," turo baki 😙gaba tayi "tohh nikuma mai nayi," " ubanki kika yi zaki bude mun kofan kosaina auna ubanki a kwanon shaaa," bata kara cewa komai ba ta yi gaba dan bude kofan sai kunkuni take azahiri inka ganta zaka ranste hankalinta agabanta yake sai de idonta yana kan matar data ke kwance tana son fahimtar mai yake faruwa dan kanta yana kwance akan kafan Innani sai Abie dake gefenta da Fatima little ko bayanan tun zuwansu yake gun bashir, dama Abie yace ya zauna agunsa, bude kofan tayi Innani tace "hamma taimaka ka dauko ta mu kaita daki ta huta ko," gyada mata kai kawai yayi ya dauketa yayi hanyan daki da ita zainab ko sake baki 🤤tayi tana kallon ikoon Allah Queen Mahira Idriss Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 COMMENT AND SHARE 😁 🧚THE TWO LIGHT ✨[RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰]🧚 ?03 ?January, ?2024 10:50:29 PM. Story and written by Queen mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Free book 👇 Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚6🧚 kamar kullum ni Queen Mahirah ina zaune bisa wani farfajiyar bishiyar mai girman gaske, ina bawa cikina hakkinsa dan nasamu karfin samawa readers rahoto mai dumi , ina cikin wannan yanayin na bawa cikina hakkin sa ne wata hadaddiyar mota ko ince car 🚗ta wuce da mugun gudu tamkar zata bar duniyan gaba daya, motace wanda sai wane da wane ke hawanta da convoy 🚗🚗🚗na wassu cars din , sai de da mamakina wannan car 🚗din ita daya ce moreover car din ta gidan sarauta ne, nayi comfirming haka ne daga jikin car plate din wanda yake dauke da tambarin wani mashahurin gawurceccen masarauta 🏰Wanda ake zuba MULKI da SARAUTA Hadi da zallan IZZA, hakan yasa nayi tunanin cewa there most be something that is going on there wanda nasan readers zasuji dadin labarin, gudu wannan motar ta cigaba da yi har ta kure wannan kwaltan kafin ta karya kwana ta gangara wani jeji, ta cigaba da kutsawa kamar kiftawa da bismillah wannan jejin ya canja fasali ya rikide ya koma jeji mai ban storo, guri ne mai dan karen duhu tamkar dare ga wani bakin wata 🌚 dake karawa gurin duhu, ga bishiyoyi da suka yi kawanya agun suma kansu bishiyoyin abun storo ne yadda suke kadawa sai ka ranste mutum ne yake mosti, Bugu da wani guguwa dake tashi akai akai da wassu munanan halittu🧟🧞, amma da ikon rabbi wannan car🚗 din ta cigaba da kutsawa bata staya ba sanda ta isa wani guri tamkar kauye sai de gida daya ne awannan guri wanda da alama ya diba dumbun shekaru agun, da ganin ginin kasan bana yau neba gidan, parking wannan car din yayi kafin aka bude cab din car din an kai akalla 5 min kafin na ciki ya fit, MAI ZAN GANI 😲👀🤤?????? abinda na gani ne ya mugun girgizani, domin macene🧕 ta fito daga wannan car din, sai de baka ganin komai na jikinta sai bakar abayan data sanya ga nikab daya rufe mata face nata, Batare da ya rufe dara daran eye balls👀 nata ba masu daukan hankali da firkitarwa, hatta kafanta yana sanye da wani hottt designer snikers na manyan masu ji da zallan dukiya, tafiya ta farayi cikin isa da gadara hakan ya tabbatar mun da tabbas ta hada da jinin sarauta, kallo daya zaka mawa yanayin tafiyanta katabbatar tana da IZZA da GADARA hadi da karfin IKO, ta cigaba da tafiyanta na nuna isa wanda ta shiga cikin wannan gidan da yake baki wuluk ba hasken nepa sai wuta dake masifan tashi kamar zaici babu, batayi kasa a guiwa ba ta karasa gurin wannan wutan wanda wani mummuna halitta ke zaune gabanta yana ta zuba wa wutan wassu kayan surkulle wanda hakan yake kara ingiza wutan kamar yaci babu, gaban wannan wutan ta zauna tana fuskanta wannan halittan da bazamu kirashi da mutum ba kai staye sabida wassu dalilai, kanshi cike yake da gashi har gadon bayanshi giranshi ko har gemunshi gashin bakin shi kuwa har gemu stabar stayi ga uban gemu mai yawa da stayi jikin shi ba riga sai wando da kamar zani aka daura orange colour, ya cigaba da iza wannan wutan da kayan stafinsa kafun can ya sarara, ya daga cat eyes nashi ya zubasu akanta ya fara mata magana cikin wani yare da sanda na kasa kunne na da kyar na fahimci yaren india yake mata wato indiyanci , cikin yaren yace "kin makara kinyi kuskure tun fariiii da baki bata wannan maganin ba na hana haihuwan gashi ya lalata komai," dan sadda kanta kasa tayi tace "afuwarka nake nema ya shugabana," kara murtuke face nashi yayi da take dama a murtuke yace "mai kuma kike bukata namiki yanzu bayan kin lalata komai duk da irin gargadin dana miki amma baki jiba mai kuma kike bukata yanzu kara," sadda kanta tayi kasa tamkar zata masa ruku'u tace "ya shugbana ataimaka mun nasan nayi kuskuren afuwar ka nake nema ashirye nake dana dauka ko wani irin hukunci da taraa," kyalkyalewa yayi da dariyan bosawa HHhh!!! mai ban storo da firkitarwa kafin ya stagaita yace "shikenna yanzu mai kike so ," dan muskutawa tayi ganin cewa anzo gandun data keso kafin tace "so nake asata tabi duniya ya shugaba na, Ta ware ta zamanto mahaukaciya tama bar kasan mu gaba daya tatafi can wani waje mai nisa, yayan ta ko inaso a maidasu cikakkun yan duniya sannan zaman kasarmu ya gagaresu, sai kuma inaso araba wannan alkawarin auren da akayi in bazai yuwu ba asasu su stana junansu," "wanna shine kadai abinda kike so," ya fada cikin razananniyar voice nashi mai sani rawar kerawa ni Queen Mahirah, kai ta jijjiga mishi tace ehh ya shugaba na wani irin mugun dariya ya fashe dashi ya hau yin surkullenshi yana kiran wassu kalmomi mai wuyan fassarawa, Bai Kaiga cimma burinshi ba take jikinshi ya fara amsa mishi, da alama kidan ta sauya idon shi ya zama jaaaa kamar jan gauta shi kadai yasan mai yakeji, shi kadai yasan azabar kidan dayake amsa wani irin azaba ne yakeji wanda shi kanshi ya kasa misalta irinshi, ba kowa ke mishi wannan azabar ba sai aljanun daya tura wanda daga zuwansu suka hadu da Ayarr Allah hakan yasa suka ji raunuka sosai, ganin irin azaban da suka sha ne yasaka su gudowa shine shima suka bashi nashi kason, da kyar suka stagaita da azaban da suke mishi sai de ita sammm babu abinda take fahimta shiko bayan ya gama amsa ne ya yi saurin saita nustuwashi ya fara fesheta da cewa "aiki ya kammala," murmushin jin dadi itako tayi ta fito da wassu yan rafan kudade masu dumbun yawa ta ajiye, " yace hukuncin shine zaki bada jinin bayin masarautar ku sabon aure wa sarkin aljanu," dan sadda kanta kasa tayi ta ce a an gama ya shugana," " zaki iya tafiya," kamar yadda ta shigo haka ta futa tana futa wani mummunan halitta ya bayyana agabansa da konan jiki ranshi abace yace "ga abinda waccan biladaman ya mana ya kona mu ya kuma hanamu aiwatar da aikin mun ajikin matar, yaran ne kawai muka samu daman shafansu shima dakyar, tsanan ne mukayi nasaran sama dayar maganan aure ko ba fashi kamar yadda muka gaza hanasu zuwa duniya bamu isa mu hana wannan auren dauruwa ba don ba mutane ne kadai suka shaida wannan alkawari ba harda Ruhanai, [ wato manyan musulman aljanu masu karfin iko] , dayan kuma mun samata abinda zai hanata zama a kasar shima hakan ya faru ne dan kaddaransu daya kasance haka dayan, kaddaranta na nesa awajen kasar, dayan kuma yana cikin kasan wannan yana nufin zasuyi rayuwa a kasashe maban ban ta," dan jijjiga kai yayi alaman gamsuwa "itakuma fahhh wannan ai ya kamata ace itama ta amshi kidan da muka amsa," dan jijjiga kai yayi yace "barta ba yanzu ba lokaci yana nan zuwa ayanzu tana mana amfani dagazaran lokaci yayi itama ma zata amsa nata kidan," yana gama fadan haka ya fashe da wani mugun dariya Hahhhh!!! RUGAR HARDO BELLO (KANO STATE) da mamaki zainab take kallon wannan lamari, ganin Innani da kanta tace Hamma ya dauki wannan matar, shiko bai direta ako ina ba sai kan gadon dakin, Innani ta gyara mata kwanciyar ta suka shigo da babies din harda islam aka kwantar dasu a gadonsu na yara, Innani ta kara gyara mata kwanciyarta, ya kai akalla minti ashirin yana zaune yana kallon face nata rayuwarshi na baya ke dawo mishi lokacin yana tare da farin cikinshi yana tare da iyayen shi da yan uwanshi, gaba daya yanayin shi ya sauya Fatima dake kallonshi sai taji yayi mugun bata tausayi har tayi dana sanin shareshi data yi, muryan Innani ne yayi breaking silence da cewa "Hamma tashi kaje ka huta ka debo gajiya kayi kwanka kadan kwanta, ga abinci ma nasan angama ka kuma kwantar da hankalinka ba abinda zai sameta sai alkairi zata ji sauki kaji," gyada mata kai kawai yayi ya mike badan ya so ba kallon Fatima tayi tace "Adda Manga tashi kije ki hada masa ruwan wanka ko," dan sadda kanta kasa tayi tace "tohh," ahankali yace "aa tabarshi ma zan iya ba saita wahalar da kanta ba," "mai ne ne kuma abin wahala a aikin lada Hamma, taje ta maka man ai taji sauki," " aaa tabari kawai dan jimm tayi kafun tace Adda ta maka laifi ko," jijjiga kai yayi alaman aa ba abinda tamun "bari naje," bai jira yaji amsar da zata maido mishi dashi ba yayi ficewarsa Innani tace "Adda Manga kin mishi wani abun ko, yadda nasan Hamma baya musu," dago dara daran idonta 👀tayi da sukayi narai narai dasu kamar mai son kuka tace "Umma da gaske ban mishi rashin kunya ba kawai de na dann......," " kindan mai Adda," "kawai de.......," " hmmm haba Adda kiji tausayin bawan Allahn nan man yana cikin damuwa fa, in baki kwantar masa da hankali ba wa zai kwantar masa, yau fa akalla shekara 9 tara rabonsa da ahalinsa yau kwatsam ya hadu da daya daga cikin su ai dole yayi murna, yana da kyau muna kyautta zaton mu akullum ban sanki da sauran fushi ba nasanki da hakuri da juriya Adda na," fashewa tayi da kuka 😭 tace "Allah Umma na gagara jurewa ne, naji storo ne kar in rasa shi ina storon faruwar hakan," janyota jikinta Innani tayi dan tabbas ta fahimci kishi ke dawainiya da ita, lallashinta ta shiga yi har tasamu ta yi shiru aka kuma yi saa ta fahimce ta, saboda Fatima mutum ne mai hakurin gaske da juriya ga zurfin ciki da kauda kai, "ki tabbatar anjima kinje kin bashi hakuri karki bari ya kwana dake aranshi," " tohhh," shine kawai abinda tace kallon zainab data zauna adakin tana sauraron duk abinda akeyi Innani tayi tace "ki hada mata ruwan wanka," dan turo baki😙 gaba tayi ta tashi ta shiga toilet din sai kumbure kumbure takeyi tana saka da warwara a heart nata gameda abinda ta gani azahiri da wanda ta saurara, tasan tabbas ayanzu batada wani madogara tunda har an gane cewa yar uwarsane ita tasan shirinta ya lalace ayanzu komai zatayi abanza ne don yadda Innani ke kaunar Hamma tasan bazata taba barin wani abu marar kyau yayi tasiri azuciyanta ba akansu, tohh ita ya zatayi yanzu haka ta gama hada ruwan wankan tana karantawasilar jaki, Innani ta taimakawa Fatima ta shiga wankan tayi ta futo ta shirya cikin kaya marar nauyi, aka kawo mata abinci taci , sai bayan azahar Zulaihat ta farka bakinta dauke da salati da Fatima da ke zaune akan gadon ta fara cin karo murmushi fatima ta sakar mata tace " sannu kin tashi ya jikin??," " da sauki," kawai ta iya cewa ta zauna tana bin ko ina da kallo tana kokarin tuna binda ya faru "akwai inda ke miki ciwo ne," murmushi tayi tace "aa na gode da kulawarki," tace " ba komai is my duty ai ke yar uwace agareni ba godiya stakaninmu," murmushi kawai ta mata suna cikin haka sai ga Innani ta shigo dakin ta karasa inda take tace "aa yan biyu maman yan biyu kin tashi ne ya jikin??," ahankali tace "da sauki," " tohh Allah kara sauki bari a hada miki ruwan wanka ko ," gyada mata kai kawai tayi dan ita mamaki ma suke bata, she wonder were Akhie yasamu wayannan mutane masu kirki haka tana cikin tunanin saiga Innani ta fito daga bathroom ta iso inda take ta taimaka mata ta mike ta cire kayanta ta kaita bathroom din, atakaice de ita tamata wanka ranan ta shiryata ta kuma bata abinci da shayi mai kauri aiko nan taji ta koshi, sai wani son matar ya kara shiganta wani girma da daraja ta kara a idonta ata kaice sai bayan ishaa suka samu hallaruwa kamar yadda chief ya bukata, kowa ya hallara sai de banda zainab da faruq wato little wanda bai wuni acikin gidan ba yaso yin hakan dan ya kasance da aunty shi da twins sai de an hanshi don kar ya dameta. An bude taro da addua inda chief ya fara da cewa "tohh de zamu so muji labarin yadda akayi kika shiga wannan hali amma kafun nan bari mu fara da gabatar miki da kanmu da asalinmu dan mu cire ki daga duhu, nasan kina mamakin abubuwa da yawa game da mu kina kuma da tambayoyi da yawa, tohh yanzu zan amsa miki su inshaallah. tohh fahh readers nasan kuma kuna da naku tambayoyin kamar haka waye Zulaihat da yayanta🙄 ? suwa suka so kasheta 🧐?? wa ya sasu wannan aikin? Mai ne ne dalilin mahaifin little na bari familyn su??? dan wani family ne shi🤔? wacece wannan matar wa kuma take so cutar wa🙄🙄? wani alkawarin aure suke magana akai👀🧐 ? mai ne ne kuma kaddaran wannan yarinya🙄🧐🤔 ? MU HADU A NEXT PAGE DON AMSA MUKU TAMBAYOYIN KU QUEEN MAHIRAH IDRISS Follow this link tojoin my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 👇 Comment and share 😁 🧚THE TWO LIGHT ✨{RIKICIN GIDAN🏰 SARAUTA} ?Thursday, ?February ?29, ?2024 09:09:22 PM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 👇 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 🧚7🧚 ASALINSU Malam Umar Bello wanda aka fi sani da Chief Imam, 'da ga Hardo Bello.Hardo. Bello ya kasance bafulatani gaba da baya wanda ke rayuwa a wata Ruga wanda ke karkashin Wudil local govement a Kano State. Rugar Hardo Bello ta kasance ruga ce mai dauke da tarin abubuwa na al-ajabi da ban mamaki. Ta kasance boyayyar ruga wanda ke da karancin alumma da karancin ilimin addini da ilimin zamani, kasancewarsu boyayyiyar ruga masu koyi da magabatansu, Hardo Bello ya kasance mutum na farko daya fara ketare iyakan Rugar ya fita cikin gari, domin samun illimi na addini, yayi yawan garuruwa karshe ya sauka a garin Kano a iskalin Malam Labaran. Malam Labaran ya kasance mashahurin Malami wanda ya sanu a garin Kano har ma da wassu garuruwa ya karantar da Malamai da dama a wannan lokacin. Hardo Bello ya sauka agurin Malam Labaran daniyan samun ilimin addini, yasamu tarba mai kyau inda ya fara daukan darasi agun Mal.Labaran, cikin shekarun da basu wuce uku ba Hardo Bello ya zama cikakken Malami kasancewaarsa mutum mai gwazo da himma, gashi yana da kaifin basira wanda shi kanshi Mal. Labaran na mamakin irin kaifin basiran da Allah yayi wa Hardo Bello, cikin shekara 3 ya haddace Al-Quar'ani mai girma da sauran litattafan musulunci. kasancewarsa mtum mai biyayya da sanin ya kamata hakan yasa Mal. Labaran basa waassu sirri na Malunta wanda acikin daalibansa dasu ka gabata da dana lokacin ba wanda yasan dasu. Bayan ya kammala koyon karatun ne ya fara haraman komawa Rugarsu, Bayan komawarsa ne ya tadda mahaifinsa ya rasu yaji mutuwan mahaifin nasa sosai, basu wani bata lokaaci ba aka nada shi mastayin Hardo na rugar kuma babban malami Rugar. Cikin kan kanin lokaci ya fara karanatar da yan Rugar nasa ilimin addini dai dai iyawarsa anko yi sa'a sun dau abin da muhimman ci, sunyi karatu ba kama hannun yaro da Allah ya dafa musu cikin kan kanin lokaci ilimin ya bazu a Rugar kasncewar basu da yawa a Rugar. Cikin shekaru kadan Ilimin addaini ya bazu sosai ba ilimin addini kadai ba hadda yanayin rayuwar zamani don sukan yi saye da sayarwa stakaninsu da mutanen kewayensu harma da na garin Kano, Allah ya azirtasu da kasa na noma wanda ke daukan abubuwa da ba'a samu nan kusa, sukan yi noma sai sukai cikin gari a musu canji da wanda zaasuyi amfani dashi, ana haka har Hardo Bello ya fara tunanin mai yasa su baza suyi ilimin boko ba sai su fara sarrafa nasu kayayyakin da kansu, bai bata lokaci ba wajen sanar da mutanen fada sai de dayawansu basu aminta ba da hakan ba, hakan yasa guiwansa yin sanyi har ya kai ga Uwargidanshi ta fahinci yanayin shi ta tambayi ba'asi, ba tare da shakka ba ya sanar daa ita komai, nan ta bashi shawaran ya tura yaransa maza mana su fara yin karatun zamanin muddin yayi haka suma mutanen Rugar zasu yi, bai rena shawaranta ba inda ya hada kan iyalinshi wato Amaryarsa Nanne sai uwargida Shatu da yayansa guda 7 wanda Allah ya azirtasa dasu, na farko shine Modibbo sai mai bimishi Umar sun kasnce 'ya'yan Shatu wanda Allah ya bata sauran mata ne kuma yayan Nanne ne, sai de Hadin kansu yasa baka fahintar hakan don zaka ransate Modibbo dan Nanne ne kasancewar Shatu na masa kunyan 'ya'yan fari, haka sauaran matan ma duk suna gurin Shatu Allah ya jarrabeta da son 'ya'ya mata sai de bai bata ba shiyasa ta rike 'ya'yan kishiyarta kamar ita ta haifesu, Hardo Bello ya sanar dasu game da karatun sai de Modibbo ya nuna rashinn amincewarsa inda Umar ya nuna amincewarsa da farin cikin jin hakan yama gagara boye farin cikin shi, Hardo Bello bai ji komai ba karshe ma godewa Allah yayi daya sa ba da daya ya basa ba, cikin kankanin lokaci ya kammala shiri ya kai Umar Kano Gidan Mal. Labaran don dama sanda ya shaawar cesa ya kuma nuna ya aminta kafun ya kawo Umar din, am sama masa lesson teacher waanda ya fara masa tundaga Abc, cikin kan kanin lokaci ya kware kasan cewar ya gaji mahaifinsa wajen kaifin basira, anyi sa'a yaci interview aka bashi aji 6, ya ko mai da hanakali kuma an cigaba da masa lesson ga ilimin addini ma ba'a barshi abaya ba Malam Labaran Allah ya jarrabesa da son Umar yakan kiransa da Chubado wato zababbe {choosen one} ayaren fullanci, ya fahinci Umar har yafi mahai finsa kaifin basira ya jashi ajiki sosai inda suka tasao tare da dan Mal. Labaran kansu daya. Wai rana bata karya sai de uwar diya taji kunya Umar ya kammala degree a BUK dake garin kano ya karanci Islamic Studies ya kuma fito da sakamako mai kyau sannan yayi suna sasai amakaranatar har ma da harin Kano baki daya kasancewar tun yana yaro yasaha jagorantar garinn Kano agasa dayawa kuma yayi nasara sosai ake ji dashi, ko a makaranata shike jan su sallah a babban masallaci anan yasamu lakabin CHIEF IMAM, saun nemi dasu rike shi amma yaki ya nuna garin su na bukatar shi, ba yadda suka iya haka yasa suka hakura suka barshi ya koma. komawarsa Rugar ta samar da cigaba mai tarin yawa wanda yasa mutane cizon yastan su dayin dana sani ciki harda Modibbo don har kuka sanda yayi, cikin kan kanin lokaci Rugar ta bunkasa sosai ta shahara inda gwamnati ke neman yin kaka nika a garin suna neman kwace ta, hakan yasa mutanen garin dagewa da add'ua sosai ba dare ba ranaa har da azumi ga sadaka da sukeyi akai akai, dayake Allah ba azzalimin bawansa bane sai ya amshi addua'arsu, gwamnati suka manta da kashin su gaba daya, duk da haka basu dena rokon Allah ba daya karesu daga sharrin makiya da magauta, ya zame musu alada ako wani karshen wata sukan yi azumi guda biyu sannan suyi addu'a don neman stari daga Allah, ga kuma saukan Al-Quar'ani mai girma da sukeyi da sadaka, aduk lokacin da sukayi noma ko sukan cire zakka sukai a makwabtan garuruwan dake kusa dasu, sannan sukan hada kudi don taimakawa marayu da nakasassu da kuma gajiyayyu. Ta bangare daban ko sun dage da neman ilimin boko ba kama hannun yaro sai de maza kadai keyin karatun ba mata, cikin shakara 10 kauyen ta zama wata karamar city na Fulani ga manyan masu mukami da suke dashi don ba'a barsu abaya ba, ayanzu suna da manyan gaggaruman mashahuran yan boko wanda suka jika da ilimin boko dana addini, basu rasa komai ba suna Doctors, Engineers, police... dade sauransu, hatta makaranata sun bude mai girman gaske duk da taimakon Chief Imam, a wannan lokacin ne aka fara bawa mata daman yin karatu wanda basuyi ba kuwa ana wayar musu da kai sosai ta hanyar bude wani class na musamman na yaki da jahilci, akarshe de Rugar aka mata lakabi da RUGAR HARDO BELLO, kasncewar dalilinsa ne duk wannan cigaban ya samu family dinsa kuwa ana ganin girmansau sosai. Bayan rasauwar Hardo Bello aka nada Modibbo mastayin HARDO shiko Umar ya gaji mahaifinshi ta hanyar malunta yazama CHIEF IMAM ba wai limanci kadai yakeyi ba yazama masahahurin Malami mai war ware stubbu da korar mugayen isakanu da karya sihiri Wanda yakeyin Hakan ta hanyar amfani da ayoyin Allah, ya kuma yi suna so sosai mutane na zuwa daga wurare da dama hakan yasa gidansa ya zama babba sosai don yakan saukar baki da zai yiwa magani wassu sukan kaiwa har wata agunsa yana musu magani kuma da ikon Rabbi sukan mikewa su warke dama ance ba abinda yafi karfin Allah, Chief Imam ya auri yar kanwar mahaifiyarsa Khadija inda Allah ya azirtaasu da kyawawan yara mata guda biyu Fatima da Zainab wanda ke da hali mabanban ta, azhirin gaskiya Fatima tafi zainab nustuwa da hankili d kuma sanin ya kamata kasancewarta mutum mai nustuwa da manyanta bugu da kari ita ba mutum bace mai son hayaniya shiyasa kullum take gida bata fiye son hayaniya ba don ita ko kawaye bata dashi, sabanin Zainab dake yar gari kowaa ya shaideta da rashin kunya da kuma neman magana ga dan banzan son yawo da son nuna ita watace Allah ya mata kishi da mugun hassada ita so take ace komai ita tafi kowa, Khadija na mugun kokari akan Zainab sai de sam abi yaci tura kasncewar ance hali zanen duste, anan kauyen sukeyin makaranatan su watarana sun tashi daga makaranta inda driver nasu yazo daukan su anan Fatima ta roki driver daya kai su gonan baban su dake bayan gari tana so taciri masara kasancewar lokacinshi ne ba musu ya kaita Zainab nata mita ita gida take son zuwa har suka isa Fatima ta sauka tashiga inda gonan da taimakon driver suna cikin ciran masaran ne suka hango wani mota nayin hayaki da alama ma hastari tayi ba bata lokaci driver ya karasa don bada agajin gaggawa, suna zuwa ya bude motan ya ciro wani daga ciki wanda su kansu sanda suka razana ganinshi kamar balarabe amma sun danne hakan suka sashi a mota suka kaishi hospital na cikin rugar, aka shiga bashi agajin gaggawa , cikin kan kanin lokaci suka dukufa akansahi don ceto rayuwarsa Allah ya yadda ya kuma basau daman hakan kasancewars mutummai sauran numfasahi adoron duniya, dakyar Fatima ta koma gida gani take kamar wani abu zai sameshi, sanda ya dauki kwana 5 kafun ya farfado bude idonsa na fari da Fatima yayi tozali kasncewar tazo duba shi nan ta sanar wa Dr cewa ya farfado aka kuma yi masa chakeup da ikon Allah ya ware sumul sai de yaki cewa komai sai ido shima bai fiye stay wa kallon mutane da ita ba lumshe ta yakeyi yi kamar dan cordaine, akalla ya kai 2 weeks ahalin Malam Umar na dawainiya dashi a hospital inka caire Zainab da bata kallonsahi da idon rahama karsahe saallamrsa akayi suka waucae gida dashi daki na musamman aka bashi suka cigaba da kula dashi shi mamaki suke bashi ganin basu san komi akan shi ba amma suna ta faman hidima dashi, ya kai wata kafun akarshe a ya sanar da Malanm Umar wane ne shi da abinda yasa ya baro gida har yayi accident, Malam yayi mamaki sosai sai dea ba abun mamaki bane hasalima kadan ne daga cikin RIKICIN GIDAN SARAUTA sunnrike shi hanu bibbiyu ya zame a musu kamar na miji da Allah abi basu ba bayan wani lokaci aka hadasahi da Fatima aure dauk da irin kananun magana da aka ringa yi agarin hatta familyn sanda aka samu mastala dasu amma Chief yayi burus da lamarin su, nan ya nemi daya koma kasar Iraq basu hanashi ba dama acan yayi karatu kuma yake cigaban karatunshi na matakin Hand, ya koma can da zama da Fatima har yasa ta a makaranta dama shine burinta AAllah ya azirtasu da 'da namiji suka mawa malam takwara suna kiransa da Imam ko little Imam ko kuma Faruq. WANNAN SAHINE TAKAICECEAN TARIHIN ASALIN CHIEF IMAM DA RUGAR HARDO BELLO Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 END OF PAGE 7 BY ; QUEEN MAHIRAH comment and share 🧚THE TWO LIGHT✨ [RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰) ?Tuesday, ?09 ?January, ?2024 11:07:10 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ Book one Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚8🧚 BACK TO LABARI "Wannan shine takaiceccen tarihin asalinmu," inji Chief Imam yana magana ne yayin da yake fuskantar Zulaihat "ina fata ayanzu kinsan suwaye mu da kuma yanda akayi muka hadu da dan uwanki," kai ta gyada alaman ehh to "Alhamdulilah haka ake so yanzu ina bukatar sanin mai ya faru dake don tabbatar da abinda nake zargi," dogon numfashi taja ta sadda kanta kasa wassu hawaye masu zafi na bin kuncinta tace "sunana ZULAIHAT BINT SULTAN IBN MUHD HABIBULLAH IBN ABDULMALIK IBN ABDULFATAH IBN ABDULJALAL," ahankali ta sauke wani ajiyan zuciya [ hmm ba dole ba irin wannan suna haka kamar ana kiran register akiyama] "sunan mahaifina SULTAN IBN MUHD HABIBULLAH IBN ABDULMALIK IBN ABDULFATAH IBN ABDULJALAL IBN ABDULJALIL wanda ya kasance sarkin kasar EGYPT, na kasan ce 'yaaa kuma sirka ga Masarautar SUHATAJ ABDALLAH IBN MUHD KAHTER IBN ABDULMALIK IBN ABDULFATAH IBN ABDULJALAL IBN ABDULJALIL, kuma halitta mafi soyuwa agaresu kafun faruwar wannan lamarin dayasa har iyayen dasuka haifi kyamatata suka kuma yankemun hukunci mafi muni ba tare da yin kwakkwaran bincike ba akan lamarin, wanda azahiri kana gani kasan zancen ba haka bane ko makaho ya laluma yasan wannan abun babu kanshin gaskiya aciki, fashewa tayi da kukan 😭daya ci karfinta rintse idonshi Othman yayi don yana shakkan jin abinda zai fito daga bakinta, hankali ta stagaita da yin kukan da ba wanda ya hanata dan kallo daya zaka mata ka hango irin zallan kunan da take ji azuciyarta, wanda bazai misaltuba "sun yanke mun hukuncin kisa ta hanyan jifa sun kuma yanke hukuncin kai 'yaa'yaana gidan marayu daya fi kowanne rashin galihu," ware manyan lulu eyes 😲nashi yayi in disbelive yana jijjiga kai dan hankalin shi ya gaza daukan abinda take fadi "tayaya Zulaihat?? mai ma ya faru daya janyo hakan?? mai kikayi??," "sunyi mun auren dole auren ko kin ki ko kin so sai kin zauna dashi, sun auradda ni a mutumin da ko a mafarki akace na aureshi sai nayi sati ban koma bacci ba," dan jimm tayi ta goge hawayen fuskanta ta lallausan tafin hannunta kafin ta cigaba da cewa "bayan lokaci dana dauka atare dashi wanda ba komai acikin zaman sai bacin rai da tashin hankali, mun dau lokaci muna wannan zaman kafun na Allah ya faru akanmu, muka fara son junan mu Allah ya azirtamu da samun karuwa na haifi dana na farko MUBARAQ, bayan wassu shekaru Allah yakara azirtamu da wayannan yaran dan,". murmushi tayi ta cigaba da cewa "alokacin da na haife su an nuna musu soyayya kamar zaa maidamu ciki, hatta daki da gurin zama sanda aka canja mana an yi sadaka da kyaututtukan da baa taba yiba a wannan ranan idan kashigo cikin masarautarmu zaka ranste nadi akeyi dan yadda masarautar ta cika da shige da fice na jamaa, zan iya cewa baa taba irin wannan cikan ba don wassu na cewa har da aljanun masarautar, sun samu kyaututtuka marassa adadi da addua, duk wannan ya faru ne aranar da suka shigo duniya ranar suna kuwa munga abin alajabi wanda ya storatar damu, jamaa ne suka ringa tururuwan zuwa ina da tabbacin ba mutane ne kadai ba suka halarci wannan biki, a wannan ranan aka dau ALKAWARIN AURE stakanin yar dana haifa da dan yayata, yara sunci suna MAHNOOR DA MEHNOOR bayan suna da kwana 10 wani kishin kishin ya fara tashi wai yayan dana haifa baa gidan aurena na haifa ba, wai su din shegu ne," fashewa tayi da wani mastiyacin kukan da tunda abin ya faru bata yi irinshi ba Othman kam daskare wa ma yayi azaune don he is totally speechless shi sam baya ma fahimtar abinda take fada kokadan, " waye babansu?? waye kuma mijin da kika aura?? ya san abinda ya faru ne," da saninsa aka yanke wannan hukuncin????," Inji chief a ahankali ta stagaita da kukan nata tace " mijina shine baban su bai san abinda ya faru ba baya ma kasar gaba daya," dogon numfashi chief yaja Innani tace "to yar nan waye mijin naki a ina yake rayuwa," " yana rayuwa a Masarautar Suhataj Muhd Habibullah hasalima shi dan masarautar ne cikakken jinin sarauta ne, mai ji da karfin iko ya kasance makami mai stole idon makiyansa mutum ne shi mai kwarjini baya storon kowa, yakan taka kowa kuma ya kwana lfy dan lelen Fulani da Baba sarki fari kuma mai farin aniya ga wanda yaso mai kuma bakin aniya ga wanda ya bukaci hakan, kallo daya zaka mata ka fahimci irin zallan kaunan data ke mishi don tini duk wni damuwa dake fuskanta ya kau sai sakin murmushi☺️☺️ takeyi akai akai "ya kasance mutum mai zafin kishi wanda ko fita baya son nayi shi hatta mata ma kishi yake dasu muddin suka kusanci inda nake, kaf masarautar babu wanda ya isa ya kalli koda yastan kafa na ne duk girmanka kuma duk stufanka muddin ka kasance namiji to ya haramta maka kallona, ciki da waje ba wanda baya storonshi baa hada hanya dashi inyace zaiyi to zai yi shi soja ne mai babban makami MAJOR GENERAL MUHD KAHTER IBN ABDALLAH IBN MUHD KAHTER IBN ABDULMALIK IBN ABDULFATAH IBN ABDULJALAL," da sauri Othman ya dago rinannun idonshi ya zuba mata su akaci saa suka hada ido da ita murmushin karfin hali ta sakar mishi tace "kana mamaki ko," gyada mata kai yayi kamar sabon wawa murmushin ta kara sakewa tace "nima haka nayi lokaacin da akace zan aureshi i was totally speechless wanda ko hawaye na gagara yi awannan lokacin, hadiya raina ne kawai banyi ba awannan lokacin, amma sunce nayi musu biyayya zanga da kyau rayuwar mu zatayi albarka sun hango hakan sunce tarayyar mu zata kawo karshen abubuwa dayawa dake faruwa a wannan masarauta da yardar Allah, sun zuri'ar mu zata kasance hasken da zai haskaka duhun daya mamaye wannan masarautar ko Mai daren dade wa sai komai ya canja, babu wani sauyi acikin wannan tarayya ba sauyin data kawo illa tashin hankali data jefani aciki da tarin danasani na bin umarninsu danayi, wanda shi ya janyo faruwar haka, kuka ne yaci karfinta Innani ta koma gefenta ta rungumo ta jikinta ta hau lallashinta shiko Othman yama rasa inda zai stoma ransa yaji dadi guda daya "yahh Allah wannan wane irin iyaye ka hada mu dasu wanda basu damu da farin cikin 'yaa'yaan su ba akullum damuwarsu shine masarautar su da yadda zasu fada data, kullum suna mana huknci batare da bin sassala ba sun manta cewa mu 'yaa'yaa ne agaresu, sun manta cewa muna da hakki akansu amastayin su na iyayen mu suna mana hukunci kamar yadda suke wa alumman dasuke shugabanta, suna manta cewa mastayi biyu suke dashi agaremu iyaye da shuwa gabanni, wannan wani irin kaddara ce mai zafi haka," dafa kafadanshi chief Imam yayi yace "karka ga laifin su basu manta daku ba wannan kadan ne daga cikin kalubale da RIKICIN GIDAN SARAUTA fatan shine Allah ya raya haske biyu [ TWO LIGHT] ina da tabbacin su zasu yaye wannan duhun da hasken su da baya gushewa, ku kwantar da hankalinku kuyi rayuwarku Allah yana sane daku lokaci nanan zuwa lokacin da saa zata bar hannun makiyanku ya dawo hannun ku fatan shine Allah bawa haske biyu [ TWO LIGHT] ikon cinye jarabawansu," Amin shine abinda kowa yace "zan baki wassu addua ki tabbatar kina musu shi kullum da dare da safe da kema kanki akwai kuma rubutun da zansa amiki na kariya daga miyagun jinnu dan su ke bibiynki ayanzu ina da tabbacin turo su akayi su haukata ki saide Allah yafi karfinsu zamu yake su da Ayaarr Allah, Nana kaita ciki ta huta ko sai akawo mun mahnoor da mehnoor din namusu addu," " Tohh" shine abinda ta amsa dashi ita da Fatima suka taimaka mata suka kai daki aka hada mata ruwa mai dumi ta wasta tasa kayan bacci tasha magani mintina kadan ya dauketa bacci yayi awaun gaba da ita don akwai maganin bacci aciki, suka kai yaran falon daya othman ya karba daya chief ya karba da kallo othman yake bin babyn ko baa fada ba yasan wannan jinin Kahter ne don yanayin kama na jini da sukeyi bugu da kari wannan tabo da yar keda shi a dansten hannunta wanda yake kamar gadon masarutar su ne wannan tabon don dukkansu nada shi, to abin mamakin 🤔mai ya shiga kan Baba Sarki na yanke wannan danyen hukuncin bayan ga shaida na zahiri wanda ke nuna su cikakku yayan Kahter ne, chief ya musu adduan neman stari ya kuma sa aka maida su suka kwanta don tunda suka tashi suka sha nono shikenan suka koma bacci abinsu, Fatima de atakure take koda so daya tana son su hada ido ko su kebe don ta gyara kuskurenta sai de ba dama dan ta fahimci sam hankalinsa baya jikinsa ana shi bangaren kuwa bawai fushi yake da ita ba aa kawai de yana bukatan keban cewa shi kadai ne, tabbas yana tausayin dan uwanshin shin wani hali zai shiga idan ya dawo ya tarar da danyan aikin da iyayensu suka mishi🧐🤔?? chief ne ya kaste mishi tunaninshi da cewa "Hamma idan sunyi arbain inaso ku koma can IRAQ da zama gaba daya dasu ko zata ji saukin abinda ke damunta muddin tana nan kuma baza su taba barinta ba tayi nisa da kasar na tabba insunga bata nan zasu sarara da abinda suke Yi , shine kadai hanyar samun lfy su ita da 'yayanta," kai kawai ya gyada mishi a wannan ranan kowa da abinda yake sakawa aranshi game da abinda ya faru kowa da abinda yake hasasowa musamman chief da ya hango abubuwa dayawa game da yaran wanda shi kanshi sanda ya girgiza da ganin hakan tabbas ya tausaya musu tun suna yan kanana sun fara fuskantar jarabawan rayuwa, dole su dage akan yaran nan wajen musu tarbiya mai kyau da daura su akan tafarki na islama da steratar da kansu daga faduwa halaka. wannan daren kowa ya kwana da abubuwa aranshi musamman chief da yaga abubuwa dayawa game da wayannan yaran yasan zasu tara makiya na gida da waje sai de Allah kare ya basu ikon cinye jarabawan su. Ameen inji ni Queen 👑 Mahirah Ku cugaba da biyoni don warware wannan kulkin Mai wiyan kulli😁 20 YEARS LATER Assalamu alaikum sallama sallama wai ba kowa ne agidan nikam ehyehhh, wata hadaddiyar budurwa ne ke magana cikin siririyar voice nata mai daukan sense, tana sanye da atamfa fitted gown wanda ya amshi jikinta ya zauna a kyakkyawar surarta mai daukan hankali da nutuwar Mai kallonta da Mai karatu, ya kuma fitar da zallan kyau da haduwa da hasken fatarta mai daukan eyes👀 da imanin Mai kallonta kasancewar sa creamy colour, kare mata kallo nayi don ganin ta inda zan fara zayyano kyawu da Kuma zallan stari da kyan halittan da Allah ya mata, doguwace tana da stayi saide ba zololo ba baza kuma mu kira ta siririya ba, ba kuma katuwa ko narkekiya ba zamu ce da ita yar das das mai daukan ido da sense, fara ce sai de farinta ba irin namu na husawa ba tafi kama da na larabawa musamman na kasar Egypt ba ko digon baki ajikinta kala ce Wanda take daukan hankali ba Mai haska ido ba ko konasu, kala ne kamar Madara Wanda baka gajiya da kallonta sa kasancewarsa Mai sanyin tashi da haskaka idon Mai kallonta da Mai karatu ya Kuma Kara masa karfi don samun daman karatu ba kakkautawa👀😁, fuskarta dauke yake da kyawawan eye balls nata masu daukan hankali wanda suke kalan toka wato grey colour suna Kuma dauke da zararan eyelashes nata Wanda which is moist as always Wanda ke lumsar da idon making them to look so damm hot and sexy, ga pointed nose nata Wanda yake sai dai face nata👃, da cute small pink lips 👄, that are so fetching musamman I tana magana da husky voice nata ko tana shagwaba, wuyanta sanye yake da kyakkyawan sarka mara nauyi wanda ya kwanta a fatar wutanta ya haska sosai, starin surar ta ko baa magana sai de muce mashaa Allah starki da yabo sun tabbata ga Allah ubangijin talikai da yayi wannan halittan, ta kasance irin matan da ake kira masu coca-cola shape kasancewarta Mai cika daga sama ga hips nata da kamar zan su akayi suna tamkar suyi magana, halittan ne da ita Wanda ke rikitar da mata ya sasu kishi😡, kara rankada sallama tayi ta fashe da kuka kamar wata yar shekara uku taba buga kafa akasa yayi da ko komai na jikinta ke jijjiga Yana mosti da fusga, wata stohuwa ne ta fito daga daki har zanin ta na neman faduwa tana waya taba uwarsa Sheikh Fetel kaine ko nasan kai zaka iya turus tayi ganin ba kowa a stakar gidan da sauri ta karasa gunta tace tana zaro ido MAHNOOR 😲😲 END OF PAGE 8 QUEEN MAHIRAH IDRISS Follow this link tojoin my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 👇 Comment and share 😁 🧚THE TWO LIGHT✨ [RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰]🧚 ?11 ?January, ?2024 12:46:55 PM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link tojoin my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 👇 Comment and share 😁 🧚9🧚 Zaro ido waje tayi ta karasa cikin sassarfa inda take tace " waya taba mun ke shalelena" kara karfin ihunta tayi ta hau bubbuga kafa akasa tana "ba ke bane ina ta sallama kinki ki amsa ni bayan kuma kinsan a gajiye zan dawo babu wani sannu da zuwa barai karban jaka kawai kika barni ina ta rangada sallama har makokorona ciwo yafarayi mun," kwantar da murya tayi ta sigar rarrashi tafara cewa " yi hakuri shalelen Innani sallah nakeyi shi yasa ina gyada ubangiji ne in ba haka ba ai ban isa na barki kin wahala ba," " tohh naji to ni yunwa ma nakeji ta fada tana yastina face nata at thesame time tana shafa flat tommyn ta," "aiko yanzu Barira tagama dafa abinci shinkafa ma kuwa da wake," turbune fuska tayi ta cuno baki gaba "ni wallahi bazan ci shinkafa da wake ba haka kawai inci ckina ya kumbura wallahi ni bazan ci ba," sake baki Innani tayi tana kallonta " kefa kika ce adafa kafin ki fita kika ce kina so," cuno baki gaba tayi " tohh kuma ni nace bazan ciba ko ana dole ne," " aa baa dole," " ni kaza ma nakeso naci wallahi ," "hmmm" shine abinda Innani tace dama tasan zaa rina kadan daga cikin halin Noor kenan "tohh kije cikin falona yana cikin kulanki," murmushi nayi nace" shiyasa nake kaunar ki," gaba nayi da gudu nayi falo " yi ahankali mana Noor ki dena yawan gudun nan kin girma fa shekara 20 ba kwana ishirin ba," nayi shigewata ciki ban ma saurari maganan Innani ba, anan na bar shoes nawa da handbag dina harda veil nawa sai innnani ne ta dauke mun shi takai mun dakinmu ta ajiye kowanne agun ajiyarsa niko ina shiga inda nasan zana samu food flask din nayi na dauka nayi zaman dirshan akasa na bude flask din kamshin pepper soup din ne bugi hancina wanda yasa nayi saurin rinste idona har wani hadiyan saliva nakeyi na fara kai wannan hadadden dafin kazan ina ci ina lumshe ido ina jijjig kai hanu baka hanu kwarya nake ci, har na cinye rabin kazan na rufe flask din dining area na nufa na bude fridge na dauko damun fura mai sanyi shima na zauna anan nasha iya cikina kafin na wanke hannuna a wash basin dake dining arean, anan na bar food flask din hanyan wani kofa nayi wanda da alama daki ne na shiga woww shine abinda na fada ni Mahirah dakin ya hadu furnitures din dakin ba karamin haduwa suka yiba, ga colour combination din da akayi amfani dashi kusan uku ko hudu amma yayi kyau gado uku ne adakin ko wanne da colour combination dinshi, na fari pink ne and golden na biyun kuma puple colour shima da pink na uku kuma sky blue and blue, duk da wannan yawan kalolin bai hana dakin yin kyau ba haka fannin wadrobe ma kowa dana shi da colour dinsa sai shoe rack nasu dake gefe, wani kofa wanda da alama bathroom ne daga gefenshi kuwa dressing room ne agun maana dakin shiryawa tana shigowa akan gadon farin na yada zango wanda hakan ke nuna alaman shine nata, bata fi minti uku da zama ba ta mike ta cire kayanta ta shiga hadadden bathroom nasu tayi wanka ta fito gaban dressing mirror taje ta zauna ta goge jikinta ta shafe ko ina dinta da hadaddan kuleccham dinta da humra, bayan body spray data fesa ajikinta wadrobe dinta ta nufa ta dauki kayanta na shan iska da inner wears ta wuce dressing room, dryer ta jona ta busar da lallausan gashinta mai stayin gaske gashi baki mai stansti kamar de na larabawa, ta busar dashi gaban wani dressing mirror ta staya ta shafa mayuka masu kamshi akanta ta kame gashin agu daya kafin ta fara shiryawa cikin yan sakanni ta gama shiri cikin wani kaya marar nauyi dogon riga wanda da kadan ya wuce guiwanta fari mai black touches da hannun vest, ta kara feshe jikinta da turare ta fito daga direct kan gadonta ta wuce ta kwanta ta ja barko ta lullube jikinta dashi hannunta tasa akan bedside drawer ta dauka wani karamin remote tana dannawa switched din dakin ya dauke sai bed side lamp data bari ta kuma kara danna wani abu kaifin Ac ya ragu ta kuma kara dannawa ta kashe fanka ta ajiye taja bedsheet ta rufe har kanta. [ ni Queen sake baki nayi da ganin ikon God duk wannan feshe feshen wai bacci zaayi shima na rana bugu da kari wani sabon salo wai komai da remote wani abu sai masu kudi] a waje kuwa Innani da kanta ta hada abincin chief ta kai mishi part nashi ta fito dan har yanzu baidawo daga masjid ba tana fitowa tayi kicibus da wata beatiful arab lady dake kokarin shigowa dayake part din chief shine na farko, amsa mata sallman ta tayi tace "aa Khadijatu Islama har kin dawo" kai ta gyada mata tace "ehh Innani na wallahi na gaji gaba daya," " sannu ai dole koyarwa ai ba sauki shiga ciki ki huta itama yar uwartaki tana ciki inaga ma tayi bacci dan banji duriyanta ba tun dazu," gyada kai tayi tace "nikam bari na karasa ciki tayi ciki ," batare da ta saurari abinda Innani zata ce ba niko Queen kare mata kallo na staya yi kansu daya da Mahnoor hatta stayinsu daya yanayin dirinsu ma daya kamansu ne kawai ya banban ta da haskensu dan nata hasken yafi na Noor tana kuma da dan stayin face da fadi kadan, face nata yana dauke da kyakyawan dara daran ido da bakin eye balls masu daukan hankali da zararan eye lashes, ga cute lips dinta wanda yake dai den face nata eye brow dinta kamar ita tayi abinta, ciki ta shiga directy dakinsu ta wuce ta tayi wanka itama ta shirya cikin kayan shan iska 3quatre tasa da light t-shirt pink shiko wandon purple falon ta dawo ta wuce dining already anjera abinci agun taci abinda zata ci itama ta wuce daki tana shiga kan gado na 2 ta kwanta, itama cikin yan sakanni bacci ya dauketa niko queen mahirah fitowa nayi don karayin kallon kurilla agidan Chief imam wanda gaba daya ya chanja mun gaba daya ya kara girma da kyau sosai, anyi wassu gurare wanda suka kara kayata gurin kana shigowa zaka hango guest room daga hannun hagu dakuna ne madaidaita wanda yake dauke da bandaki falo da daki ajere har guda hudu, daga bangaren dama ko wani dan kofa ne mai raga kana iya hango abinda ke gun play ground ne gurin kayan wasan yara ne agun kala kala, daga ciki kuwa akwai wani dan kofa da zai sada ka da wani hadadden garden mai ban shaawa in ka fito kayi gaba kadan library ne agun maana gun karatu yana dauke da takaddu masu yawa na addini dana boko da deskstop dan kara fadada karatu, in ka shiga cikin gida kuwa plat 5 ne masu kyawun gaske na farko shine plat din Chief Imam wanda yake a farko, inka shiga zaka samu wani plat din shine na Little Imam, sai nasu Mahnoor sai na 4 nasu Abie da Ummie wato Fatima da Othman sai na 5 plat ne mai dauke da 2 bedroom da farlo ko wani daki dauke da bathroom wannan shine dakin da Zulaihat da Zainab ke sauka idan sun zo gari. basu tashi ba sai da aka kira sallan laasar shima Alarm din dakin sune ya buga shiyasa suka tashi a gurguje sukayi sallah kafin suka fito stakar gida inda suka samu Innani nata faman kwararawa Barira masifa itako sai bata hakuri takeyi, kallon sune yasa ta dakatawa da masifan nata ta saki wani kyakkyawan murmushi tace " aa yan lele na kun tashi ne" gyada mata kai kawai Islam tayi ni Mahnoor ko ta tabe baki nayi nace ni wai Innani bakin ki in baiyi kwararaba bayajin dadi ne kullum sai kinyi masifa kinsa yar mutane agaba sai kwashe mata albarka kikeyi, wallahi kika koreta ta daina aikin kya nemi wacce zata na miki nikam wallahi bazan miki aikin wannan jibgegen gidan ba, " kajimun yar stelen uwa ani zakiwa rashin mutunci da diban albarka nace masifan ma dan ke nake" dan ni kuma na fada ina nuna kaina " ehh mana dan ke" tohhh akan mai "akan shinkafan data dafa da waken da bakyaso mana taya zata dafa abinda bakyaso" murmushi nayi na jijjiga kai nace kai stohuwar nan halin ki sai ke ina ake nace adafa shinkafan ba ita ba kuma nace bazan ciba shine zakisa yar mutane agaba da masifa ki cigaba wallahi ina gama service dina zan tar kata in koma can IRAQ da zama, na barki da masifarki " kaji yar buhun uba inkin fasa tafiya yanzu ma ki tafi," ohh haka kika ce aikuwa zan tafi Islam data samawa kanta gurin zama a daya daga cikin protocol stakar gidan ne ta jijjiga kanta inda sabo tasaba da halin Noor da Innani na rigima kullum sai sunyi kuma baa shiga stakaninsu, danne dannenta ta hau yi a phone nata kirara Iphone 15pro max tayi lamo kamar bata nan, sallaman Chief ne ya dakatar da rigiman da sukeyi suka amsa masa suka mishi sannu da zuwa fuska dauke da faraa ya amsa masu, Islam ne ta bude mishi kofan plat nashi ya shiga suka bi bayanshi cikin hadaddiyar farlonshi mai tashin kamshi mai masifan dadi da daukan hankali, adaya daga cikin royal chair yayi wa kansa masauki Innani ma haka Islam da ko dani kaina Mahnoor muka shigo hannun mu dauke da tray mai dauke da natural drink wanda shine abin shan sa da ruwa sai dibino da fruit, akan centre table din faron muka ajiye komai sannan muka mawa kan mu mazauni akasa muka gaishe shi ya amsa cikin kulawa, Innani da kanta ta zuba mishi drink din ta bashi ya karba ya mata godiya sanda yasha yadan yi ajiyan zuciya kallo daya zaka masa katabbatar da yana cikin damuwa, ahankali nace Jaddi ya labarin Myreen [ MEHNOOR] an sameta na fada rauni na yana fitowa karara idona har ya cika da hawaye dogon numfashi yaja yace hmmmm ya gyada kai cike da rashin kwarin guiwa yace "aa Noor bamu sameta ba har yanzu mun gaza Allah bai nufe mu da samun taba hannunushi yasa akaina dayake ina kusa dashi yace karki damu Allah yafimu sonta inshaallahu zai kareta ki cigaba da mata addua, Allah zai bayyanar mana da ita" sadda kaina kasa nayi wassu hawaye masu zafi na bin kuncina "kai ya Allah wannan wani irin jarabawa ce ace aranan daurin auranka arasa ka Allah kadai yasan wani hali take ciki ayyah Zulaihatu tana ganin jarrabawa yanzu ko a wani hali take ohoo, gaskiya nasan tana cikin tasahin hankali bare yanda yar nan kullum take kunkuminta bata taba yadda tabar kusan maman ta fa itakam kullum kamar yar shaye ga fa kiri da muzu taki zama a nijeriya sai chan kasar Iraq bata ma son zuwa, ashe kaddaranta nanan damun sani ma da an daura auren acan kasar iraq din wallahi da duk haka bai faru ba," " tohh ya zamuyi Nana haka Allah ya kaddara sai de kawai mu ce Alhamdulillah da fatan Allah kareta daga faduwa hannun miyagu, khadijatul islam naam Jaddi yaushe zaku samu hutu ne a makaranta," " nan da sati 2 inshallahu zaa samu kuma zamu kammala service din," gyada kai yayi yace "mashaallah shike nan Allah sa albarka in kun gama zaku tafi can iraq din ku zauna da su umminku dan suna bukatan ku acan Ilham da Ajla ma na can CYPRUS ta sun makaranta yanzu su kadai ne sai Sawban, inkun gama yayan ku zai zo ya tafi daku can," " tohh Jaddi Allah kaimu," Follow this link tojoin my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 👇 Comment and share 😁 END OF PAGE 9 MU HADU A PAGE 10 QUEEN MAHIRAH IDRISS 🧚THE TWO LIGHT✨ [ RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰]🧚 ?16 ?January, ?2024 08:43:54 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link tojoin my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 👇 Comment and share 😁 🧚 10🧚 Har muka gama cin abincin Innani bata kara cewa komai ba muka tattare gurin yau ko hira ma bamu yi ba muka musu sai da safe muka tafi dakin mu muka hau shirin bacci dan gobe asuban ci zamuyi . EGYPT [ CAIRO] wowww wata mashahuriyar kingdom na hango mai dauke da kayan alatu kayan more rayuwa, jibgegiya ce zan iya cewa tayi rabin wani gari yana yin starin kingdom din ne ya tabbatar mun da baa 9ja nake ba starinta da yanayin gininta ya ban banta dana 9ja babu alamun ko digon datti acikin ta haka kuma ba kowa sai servant dake ta kai kawo kowa da aikinsa, komai nasu yana tafiya ne bisa stari kana kallonsu kasan larabawa ne tun daga yanayin hasken fatansu da gashin kansu zaka fahinci hakan, wata mashahuriyar car na hango da convoy nata sun nufi wani hanya banyi kasa a guiwa ba na bisu shinfidaddiyar kwaltan suka cigaba da bi wanda gefen hagu da damanta flowers 🌹 🌼💐ne masu daukan hankali da sanyin kamshi, suna tafiya ne ahnkali tamkar suna tausayin kwaltan basu staya a ko ina ba sai gaban wani building wanda yake hospital 🏥 ne na kingdom din anan suka yi parking nan servant suka fiffito kamar sojojin da Allah ya aiko su suka statsaya agaban farin galleliyar car din dake stakiya, daga ban garen hagu da dama suka staya aka shin fida wata arniyar centre carpet red colour wani balain kamshi ke tashi daga jikin carpet din , wani umbrella suka bude dan kare rana ita kanta umbrella din abun kallo ne wani kamshi da sanyin dadi ke tashi daga jikinsa, cap din motan aka bude sunkai good 5 min kafin aka zaro wani hadadden leg santalele mai dauke da wani arnen designer hill mai stadan gaske still tadauki atleast 2 min kafin ta fito gaba daya wowwwwwwww😲😍🤩, wata fine lady maamaa ne ta sauko cos bazance da ita lady ba dan tafi karfin hakan akalla takai 50 years sai de in baka sani ba baza ka taba yadda ba sabida yanda take sparkling ✨tana glowing as if like wata star ⭐ ne ta sauko daga sararin samaniya tana sanye da black Royal abaya wanda yasha adon stones masu daukan eyes, 👀 tayi rolling da veil din abayan wanda ya futo da ainihin cute face nata mai daukan hankali, kyakkayawa ce ta ajin farko inna staya suffan tamuku yadda take tabbas zamu kwana mu hanste anan, tafiya ta fara majestically NAJDA BINT NASHIR BINT OSAMA BINT YAZEED BINT MAJID the current Queen of egyphtians and also the beloved wife of His Majesty KING SALAHUDDEEN IBN SULTAN IBN MUHD HABIBULLAH IBN ABDULMALIK IBN ABDULFATAH IBN ABDULJALAL the current King of Egyptians. ta cigaba da tafiya cikin kasaita har suka isa cikin wannan building din wanda kafun su isa sanda aka sanar da kowa dake ciki, ko ta ina ana mika mata gaisuwa escort nata ne kawai ke amsawa wani Dr ne ya zo inda take baa barshi ya karasa ba sanda aka caje shi tas sannan yasamu daman mata magana kanshi akasa yace you are highly welcome your Majesty, kai kawai ta gyada mishi ya masu iso office nashi kafin su karasa sanda aka shiga aka caje ko ina kafun suka shiga aka bata gurin zama ta zauna kwata kwata ya gagara zama sanda ta bashi umarni sannan ya zaunacikin zallan IZZA d isa da Kuma takama Hadi da SARAUTA dayabi jikinta tace "ina sauraronk," cikin yaren larabci wanda shine ayarensu ko turanci cike da girmamawa yace "majinya ciyar ta farka sai de bisa ga alamu tayi loosing memory nata so bamu samu wani abu daga gunta ba storon muta nema take ji sanda aka mata alluran bacci " ajiyan zuciya ta sauke tace "can i see her ," da sauri yace " sure why not your Majesty," shi ya musu ja gora zuwa special room da majin yaciyar take inda ba kowa ke zuwa ba sai Royal Blood wannan sashin su ko Dr dinma ba kowa bane yake da yancin shiga sai zabebbe, shi kanshi yayi mamakin yadda aka kai wannan yarinyan wajen don babu wanda yasan daga ina take ande kawo tane a wani hali na neman taimako tayi hastari tayi kokarin guduwa daga gurin human traffickers wanda hakan yasa aka kamasu su da sauran wanda sukayi trafficking daga nan aka kawota nan hospital din kingdom din, Queen kuma tana ganinta tace akawota special room wanda akewa lakabi da R.B.A wato Royal Blood Apartment komai na gun na yan sarauta ne hatta Dr da masu shara ma daga din ma daga gidan sarautan ne, directly nan suka wuce kafun kashiga sai ka sa id card wanda wani machine daga gefe zaiyi scanning in ya nuna green zai bude inko ya nuna red to akwai problem dan caraff zaa kamaka ama daukan maman jummai, as always sanda aka caje gun staff duk irin staron dake gun wani daki suka shiga inda na hango wata kwance akan gado tana bacci tana sanye da kayan marasssa lfy farare tas tayi wani fari da ita, akan kujeran dake fuskantan gadon ta zauna ta kurawa yarinyar ido kamar maison ganin wani abu tun ranan data ganta take jin kamar akwai wani relationship mai karfi stakaninsu da ita musamman yadda kana kallonta kasan bata yi kalan wahala ba ahankali Dr yace "your Majesty an kara bincikawa an tabbatar da she is suffering from AGORAPHOBIA m," bai karasa maganan ba yarinyar ta tashi ganin su yasa hankalinta kara birkicewa ta fara neman gurin buya ganinsu take kamar zasu doketa ta fashe da kuka "shhhhh" shine sautin data ji ya doki kunnenta👂 rinannun idonta ta dago tana son tuna inda ta taba jin wannan muryan sai de ta kasa jin wani muryan ne ya kara rikitar da ita har bata san sanda ta rungume her Majesty ba wanda nan take taji wani nustuwa yazo mata tayi shiruu tayi lamo ajikinta ita kanta taji ajikinta ta tuna mata da wani abu da ta taba rasawa wato yar ta data rasu,.. tun lokacin data fara ganinta take gani kamar yar ta ce ta dawo kara rungumeta tayi itama tana petting back nata ahankali take furta kalman Momy Momy sukai akalla 5 min kafin ta nutsu her Majesty tayi breaking hug din nasu tayi cupping face nata tace " mai ne ne sunanki ta fada a yaren larabci" shiruu tayi ta zuba mata lulu eyes 👀 nata dan bata gane abinda take fada ba can kamar zararriya ta kara rungumeta tace "Momy" face nata dauke da murmushi ahankali tace "Dr Sajid kayi discharging namu zamu tafi gida nida 'yata" jin zancenta ya dagula masa lissafi sai de yayi koakarin maida hankalinshi amma ya cigaba da bitar zancenta a zuciyarshi a iya sanin sa yarta ta rasu da dadewa to mai yasa tace wannan yatta ohhh ko dan tana kama da ita ne shiyasa tabbas haka ne suna mastanan cin kama da ita sosai haka ya cigaba da sun batu shi kadai aranshi yayi, discharging nasu kamar yadda ta bukata cikin sakanni kadan aka gama komai ita da kanta ta shiryata don ta gagara yadda da kowa sai ita suka nufi cikin tamfastesten kingdom din nasu kamar dazu haka servant din nan sukayi suka mata rumfa har cikin part nata dayake tamkar castle bata staya ako ina da ita ba sai room nata bayan sun wuce falo har uku maka maka masu kayan more rayuwa guri ne Wanda yasha kwalliya .da royal furniture da royal paint da sauran royal stuffs Wanda yakarawa gurin kyau da daukan eyes 👀 zaka ranste da gold akayi komai Wanda Hakan ne wassu abubuwan dashi akayi kamar su chandelier da de sauransu, ita da kanta ta mata komai ta shiryata cikin kaya na alfarma abinci aka kawo Wanda iyakacin servant din falon farko Dana biyu, ta bata da kanta bayan ta gama ci tasha magani ne ta kwanta baa dade ba tayi bacci tasata agaba tana ta kallonta abubuwa dayawa yana dawo mata wani irin farin ciki ne ke dawainiya da ita ayanzu ji take kamar an sata a aljanna ba Hisabi,.. ba wanda ya fado mata sai His Majesty shi takeso ya ga wannan abin mamakin da ita kanta har yanzu ta gagara gasgata wa wanda ayanzu yana palace amma tasan nan da yan mintina zai dawo ta rasa awa zata fada MAHBEER shine abinda ta fada har ta yunkura don dauko phone nata kuma ta tuna cewa baza ta sameshi ba yanzu yana wajen aiki dan cuno😙 baki, tayi ABIE da ummi ne suka fado mata hmm saide tasan baza su yadda da zancen taba don wanda ya mutu ya riga da ya mutu, haka ta cigaba da gadinta har lokacin da aka fara sanar da cewa His Majesty yana hanyan shugowa wani kyakkyawan murmushi tayi tana jin dadin albishir din da zata mishi ayau da sauri ta karasa gaban dressing mirror shafa different perfumes masu kamshi tadan gyara face nata gashinta ta kara bazawa a bayanta wanda yake tashin kamshi, farlo ta fito don jiran isowansa ahankali ya bude kofan ya shigo yana sanye da jallabiya fara tas kanshi ba hirami hakan ya bayyanar da lallausan bakin hair nashi mai cika da stayi baki wuluk dashi yana da stayi da mastakaicin jiki inka ganshi baxaa kace ya kai 60 years ba aduniya murmushi dauke akan kyakkyawan face nashi daya kara bayyana zallan kyansa, turus ya staya yana karewa surarta kallo ganin dressing nata da irin faraar dake kwance a face nata wanda ya fitar da zallan kayanta zai iya cewa rabon daya ganta tana irin wannan faraar tun kafin rasuwar yarsu mace tilo, ganin ya staya ne yasa ta karasa inda yake tayi hugging nashi cike da farin ciki "marhaba bika ya AMIRUL DAULATIiii" breaking hug din yayi still yana nan kamar statue hannu yasa yayi cupping face nata yace "am i dreaming" wani lallausan murmushin ta kara sakewa tace "noppp you are not your Majesty" ta fada tana kokarin zamewa daga rikonsa riko hannunta yayi yana karewa face nata kallo na yan mintina hannunsa ya dago yana irgawa tace . "mai ya faru" " am just counting yau wani rana tuesday but ai ba yau BEER zai dawo ba" wani murmushin ta kara sakewa ta sadda kanta kasa soft hand nasa yasa a cheeks nata ya dago da face nata ya zuba mata anime eyes nasa yace "mai ne ne sirrin fada mun naji what is the secret lemme hear it " ya fada yana kawo kunnenshi saitin mouth nata kauda kanta tayi tace "ba ji👂 zakayi ba gani zakayi👀" hannunshi ta kama ta masa jagora har daki shide yana binta ba musu gaban gadon ta kai sa yaye labulen gadon ta kunna bed side lamp na dakin ware ido👀 yayi da ganin ta bakinshi na rawa yace ma.......... END OF PAGE 11 BY QUEEN MAHIRAH Follow this link tojoin my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 👇 Comment and share 😁 🧚THE TWO LIGHT✨ [RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰]🧚 ?16 ?January, ?2024 11:30:17 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚11🧚 NIGERIA [ RUGAR HARDO BELLO] Tun ana assalatu muka tashi bamu koma bacci ba har muka yi subh prayer, muna idarwa muka hau tilawan quaran bamu bari ba sanda gari ya waye tas muka fara shirin makaranta. around 7 muka gama shiri muka fito donyin breakfast, a farlon mu mukayi muna gamawa muka kira Abie muka gaishe shi shida Ummie dake gefenshi suna breakfast bayan mun gama gaiswa dasu muka kira Momy itama muka gaisheta tasa mana albarka har hamma sanda muka gaishe shi, wannan itace kaidan mu kamar yadda zamu gaida su Innani ako wace safiya haka zamu gyada su Ummi ma, muna gama wa side din Jaddi muka wuce a farlo muka taradda shi muka gaisa ya samana albarka muka gyada Innani ma muka musu sai anjima, Innani ta hau suburbudo mana addua yanda ta saba a kullum har haraban gidan ta rako mu tun ina amsa mata da ameen har na gaji na bari, Auwal driver ne yaxo ya duka ya gyada Innani ko amsawa bata yiba ta fara "Auwalu ka dubi girman Allah kayi tuki ahankali kabi mun dasu a hankali banda gudu dan Allah," "tohh inshaalahu," " tammm nide na fada maka tohh Allah karemun ku ya kade hau ya rabaku da masu bakin ido," hmmm to Innani munji tafi ciki turata na fara yi don nasan inna biyeta stafff zamuyi latti, har bakin kofa na kaita na juyo muka shiga mota muka tafi, itade Islam as always bata ce komai ba murmushi kawai nayi na jijjiga kai ako da yaushe haka take, she is always calm and gentle moreover bata tolerating nonsense ba ruwanta da kowa intaga dama zata wuni bata kula kowaa ba, bata son reni sannan kullum fuskanta ahade bata dariya sai mai saa ne ke kallon teeth nata dariya sai taga dama inko bata ga dama ko zaka mutu baza ka gani ba, mutane dayawa sukan cewa halin Jaddi ta dauko sai de ni naga akasin hakan sabida shi yana da faraa ita kuma bata da shi kuma shi yana magana sai de takaicecce ne amma ita miskila ce ta bugawa ajarida dalilin halinta ne yasaa aka sa mata suna da muke school lecturers namu na kiranta da BOSS LADY maza ko nace mata BOSS BABY. mun cigabaa da tafiya bamu staya ako ina ba sai a bakin wani 🏢 wanda yake wani hadadden secondry and primaary school ne na Rugar Hardo Bello, wanda yasamu kafuwa lokacin Hardo Bello da taimakon Jaddi, fitowa muka yi muka karasa cikin school din tun daga bakin gate student ke gaisar damu har muka isa staff room anan muka samu sauran teachers din aciki cike da kulawa da girmamawa muka gaisa kowa ya zauna a maazuninsa sai 8 kowa ya fara kama hanyan zuwa class din da zai koyar EGYPT [ CAIRO] ware ido 👀 yayi lips nashi narawa da alaman akwai abinda yakeso ya fada da kyar ya furta "Sa.. sss..SAFEERA," yana pointing nata da index finger dinsa ganin yadda ya rikice ne yasa ta kama hannunshi tace "come down your majesty," a razane ya juyo ya ganta yace "how would i come down," hannunshi ta ja tace "lets go kar mu tada ita," "lets go where," dan turbune face tayi tace " farlo," " to do what??," hmmm tace dama tasan zaa rina "come on your highness lets go i will explain trust me," baice komai ba ya kama binta abaya zungui zungui yana waiwayo wa don kara gasgata abinda yake kallo, suna shiga ta zaunar dashi ta dauko mishi favorite drink nashi ta stiyyya mishi a cup ta mika mishi da kallon ban gane mai kike nufi ba ya bita, da ido ta mishi alama da ya sha ta dan marairaice face naata hakan yasa ya karba ba musu ya sha sanda ta tabbatar ya nustu ta fara masa bayani kamar haka "wannan daka gani itace yarinyar dana ke baka labari wanda tayi accident motar kingdom namu ne ta bige ta shine aka kawota don bata agajin gaggawa, bayan ta tashi an yi kokarin sanin ko wacece ita sai de ba hali sabida tayi loosing memory dinta so bamu da wani choice daya wuce yin investigation don gano yar wani family ne [ karku manta tana maganan ne cikin yaren larabci da ingausan turanci ] but to our own suprise she dont belong here, what i mean is that ba yar kasar nan bane mun nemi sanin ta inda ta fito sai de shima shirme ne cos babu wani bayani akanta mai kyau a Airpot wanda zai taimake mu da aka cigaba da investigation at the end we find out that she was been kidnapped in short she was been traffick by human traffickers, tayi kokarin escaping nema shine kawai accidently driver na ya bigeta," dogonnn numfaashi yaja yace "you mean she is not Safeera but how?? ya akayi suke kama haka?? how could this be possible??," murmushi tayi tace "da ikon Allah everything is possible," hannunshi ta kamo duka biyu da nata tayi shiruu na wani lokaci mood nata gaba daya ya chanja tazama kamar marayan sauro tace "ina neman wani alfarma agurinka plsss," "wani irin alfarma Ummu Mahbeer ," hawayen daya makale a idonta ne ya zubo "i want us to adopt that girl and make her to be our lovely daugther and named her SAFEERA you know what tunda na ganta naji ina kaunarta na ga tamkar Allah ne ya aikota don cireni daga damuwan dana ke ciki, plss dont say noo, nasani Allah ne ya bamu Safeera kuma ya dauke abunsa amma kuma gashi ya kawo mana wata baka tunanin wannan wani alkairi ne agaremu plsss," hannunta ta hada aguri daya in a polite manner tace "your highness karka ce aa dan Allah," ahanakali ya fidda wani numfashi mai dumi kafin yace "ina storon abinda zai biyo baya ina storon ranan da yarinyar nan zata dawo hankalinta in ta bukaci komawa wajen iyayenta kinsan bamuda da ikon hanata ko, bamu isa mun rabata da su bako kuma kina tunanin ABIE da su SULTAN da UMMI zasu amince kuwa," gyada masa kai tayi da sauri tace "why not zasu yadda kasan fa yadda suke kaunar Safeera don yadda take kama da PRINCES ZULAIHAT, am very sure zasu yadda tunda kaga suna kaunar safeera don kamanta da AMEERA ZULAIHAT, kaga ita wannan na kama dasu duka nasan zasu sota, sai de baza su yadda ba sai sun ganta," gyada kai yayi tabbas zancenta haka yake "shi kenan zamu je can Egypt din gobe da ita yarinyan muji abinda zasu yanke," cike da jin dadi tayi hugging nashi petting bayanta yayi yana sakin wani kyakkywan murmushi shi kanshi zaiso suyi adopting yarainyan kodan farin cikin Ummu Mahbeer dashi kansa END OF PAGE 12 BY QUEEN MAHIRAH FOLLOW this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 COMMENT AND SHARE 😁 🧚THE TWO LIGHT ✨[RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰] ?Friday, ?19 ?January, ?2024 09:16:21 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚12🧚 NIGERIA [ RUGAR HARDO BELLO] Around 2 muka tashi daga school din Auwal yazo ya dauke mu ya mai da mu gida. kamar kullum Innani muka samu a gidaan Jaddi ya tafi masjid ciki muka shiga muka yi wanka muka shirya cikin kaya mara nauyi, as always farlo muka dawo kowa da abinda yakeyi kamar kullum Islam na danne danne abinta a phone nata niko ina amfani da laptop dina sai ya zama kowa da abinda yakeyi, muna cikin wannan zaman kuramen sai ga Innani sun shigo da Barira hannunta dauke da wani hadadden basket na abinci ta dire shi a stakar farlon. Innani ne ta rafka uban salati "ohh ni Nana Khadijaatu ina ganin ikon Allah anan yara sun dauki halin yahudu da nasara akansu kamar wassu makiya kuna zaune sai kace maasu jin haushin juna, kai ni kam da sake da ranan Allah ake kokarin raba zumunci," sake baki 🤤 nayi galala ina kallonta, Islam ko kallo daya ta mata ta dauke kanta ta cigaba da binda takeyi "iko sai lillahi rabbani wai ba dama mutane su kebe sai ahau zazzaga da ko zazzafi ni naga ikon God, shikenan sai muyi ta zuba kamar kurna "tohh iyan zaran zance in baku zuba kamar kurna ba ai kwadan tattauna shaanin rayuwa," hmmm wai shaanin rayuwa name kenan akwai shaanin da ya wuce kowa yayi harkan gabansa ne, "dama ai haka zaki ce nikam shikenan tawa ta kare wayannan yahudawan sun lalatamun zuria wai yaro ba dama kamasa magana sai ya mayar maka," tana magana ne cikin kuka irinna stoffi na neman magana ohhh God of mercy ni Mahnoor ina kallon ikon Allah anan kai wannan stohuwar kina da problem wallahi ni " humm zaki fada haka mana tunda yahudu sun shanyeki har wai ina da piribilem," kasakai nayi ina kare mata kallo kai kawai na jijjiga nace Allah de yayi albarka a Jaddi ba karamin kokari yayi ba na hakurin zama dake wallahi Allah saka masa da Aljanna "eyyehh ni baa ce nayi kokarin zama da shi ba sai shinae zaa wani saaka mishi albarka," hmmm inna biyeki bakina zai yi ciwo wallahi, na yi magana yayin da nake sauka kasa na zauna gaban abincin daa Barira ta ajiye na bude food flaask din wanda yake dauke da hadadden dafin kaza ina da tabbacin innani ne tayi da hannunta yanda kamshi ke tashi har wani haadiyan saliva nake, ba bata lokaci na dauaki plate da serving spoon na zuba deden wanda zai isheni da kunun kaya wanda yaci kwakwa da dabino, batare dana bi takan Innani da zancenta baya karewa ba na hau bawa cikina hakkinsa, Islam ma saukowa tayi ta jona ni "tohhh iyan miskilanci abinda aka iya kenan aci akoshi ba abinda akecewa sai danne dannen munafurci," ba wanda ya kula ta har ta karaashi mitarta ta gama ta fice mun ci abinci ko takan shinkafa da miyan ma bamu bi ba munkoshi da nama munyi hani'an Innani ta dawo flaask din shinkafan ta bude ta ce "dama nasan zaa rinaa ai yara kamar yayan mayu sai cin nama baza kuci abinda zai sa kuyi jiki ba sai cin nama gakunan zagalau zagalau kamar bishiyan dibino, sai stayi ba jiki da uban kirji kamar jaka ga uban kunkumi kamar kujeran stakar gida," for the first time Islam ta daga kai taga Innani ta tabe baki tace cikakkun mata kenan wanda ke sa maza sakin layi," sake baki Innani tayi tace " ahakan," ehh fahh hakan ko kina tan tama ne zumburo baki Innani tayi tace "kyaji dashi yar costi da shegen zaran zance," hmm hajiya innancy kenan in batayi magana ba kice miskila tayi kince zarar zance baa iya miki kamar stohuwar babur "ku kuka sani yan stelen uwa kunga tafiya ta kuma ku tabbata yau ku zaku dafa aabinci agidan nan dan bazai yiwu ace yan mata kamar ku basa aikin komai ba wanda ko yau ko gobe in miji ya fito zaa iya musu aure, ku zauna kasakai bakwa komai bazai yiwu ba baku iya komai ba sai danne dannen munfurci , kajimin stohuwar nan mune bamu iya komai din ba loakcin da kika kori Barira ai naga ke kike komai agidan ko, " wai fada baizo ba gori yazo gorin aiki zakimin yar costi," anyi din ai tuna tar dake nake don naga stufar nan ta fara dagula miki lissafi "tohh ko made mai ne ne sai kunyi abinci yau a gidan nan," tohhh munji zamuyi Allah raka taki gona stohuwa kawaai "wato wannan yahh da rashin mutunci kike shegen stiwan stiya mutum ba dama amasa zance sai ya mayar," hmm murmushi nayi nace Innani kenan ai in kura ya manta barewa bai manta ba, anan dake kika ce dani baki yadda wani ya fadamun zance batare da mayar masa ba, baki yadda ba galala 🤤Innani ta sake baki tana kallonta tace "lalle kam kuma shine nace kici mutun cin har da ni yar costi ai nace in mutum ya fada miki bakin zance ban yadda kiyi shiruu ba," tohhh ke farar zance kike fada mun da zanyi shiruu in ganki ai kema kin san barewa bazai yi gudu danshi yayi rarrafe ba gado kuma ba karam bani ni bane, bata ce komai ba ta kama hanyan futa sanda ta futa ta leko tace "kuma wallahi ku fito kuyi abincin dare," murmushin Daya kusan daskarar dani Islam ta sake tace "kuna dasawa keda mutuniyarki ," hajia Innancy kike ji muyi fada muyi dadi Allah kaunarta nake yi ina jinta a qalbi na ita din ne sai a sulo in baka bata wuta ba zata karka da bakin ciki, amma irin kaunar data ke nuna mun ko Momy data haifeni bata nuna munshi, har yau in bani da lafiya ta ringa kuka kenan kuma haka zata kwana idonta biyu tana gadina, .adalilina fa suka raba gari da dan uwanta suka dena zumunci ta raba gari dasu dame zan saka mata a duniya, bani dashi wallahi murmushi kawai Islam tayi ita kanta ta shaida kaunar dake stakanin Innani da Mahnoor baa shiga stakaninsu ko kadan in ma kashiga kai zakaji kunya. ba tare da sun bi kan zancenta ba na girki ba suka cigaba da harkan gabansu bawai dan baza suyi ba aa lokacin ne da saura dan ko laasar ma baayi ba infact kaarfe 2 nema kaawai rikicin ta ne ya mosta. CAIRO [ EGYPT] Kamar yadda ya fada hakan kuwa akaayi sun yi shiri zasu je Egypt wato Capital na Cairo anan Sultan Muhd Habibullah ke rayuwa shida matarsa da kuma babban dansa Malik Sultan. wannan itace daya daga cikin rules na Kingdom din sarki ne kadai ke rayuwa a Kingdom shida iyalinsa wanda ke Cairo wato City na Kasar Egypt, .alokacin da yayi murabus kuwa zai koma Egypt da zama inda acan ma wata mashahuriyar Kingdom din ne sai de na Cairo ita keda ikon zartar da hukunci, ta kasance daya daga cikin shahararrun Masarauta a duniya wanda ke dauke da tarihi tun kaka da kakan ni ta kuma kasance Masarauta na fari ko ince larabawa na farko wanda tarihi ta shaida su ta hanyar hada jini suka fara da FULANIN NIGERIA, maana su ruwa biyu ne wato HALFCASS hakan ya farune da dadewa tun lokacin SULTAN ABDULMALIK DA MATARSA MALIKAT ZULAIHAT wanda ta kasance cikakiyar bafulatana na kasar Nigeria ya ga sarkin Kano. Sultan Salahuddeen ya sanar wa iyayen sa cewa suna hanya zasu zo dan tattauna wani magana mai mahimmance, ta bangarensu sun gama shiri ayanzu jira kawai suke ta tashi daga bacci, suna zaune adakin sun sata gaba sai kallonta suke tayi, dan mosti taa fara wato alaman zata tashi daga bacci ahankali ta bude lulu eyes dinta ta zuba su a fuskar Malikat Najda, [ Queen Najda] murmushi mai kayatarwa ta sake tace "Momy," tana kokarin tashi da sauri ta tallafeta itama murmushin takeyi tace "kintashi Binti ya kike ya jiki," murmushi kawai take sakewa kamar zaucecciya gyaran muryan dayayi ne yasa ta juyawa aiko tana kallonsa ta kan kame Malikat Najda tana boyewa ajikinta "shhh dont be arfraid sweery he wont hurt you he is your Father," ahankali kamar Mai koyon magana tace " Father" gyada mata kai tayi tace "your Dady," " my Dady ," ta fada tana murmushi tana mika masa hannunta alaman ya kama batare da tabar jikin Malikat ba sai ta zamto tamkar baby mai dafa, .mastowa yayi kusa da ita ya kama hannunta da kyau yace "how are you little one," .murmushi kawai take sakewa tace "I love you Dady and Momy," murmushin da basu shirya yiba suka sake lokaci daya a kusan tare suka ce "we love you too sweery ," murmushi take ta sakewa kamar mai tallen maclean "okay now lets dress you up RINAA," [ Queen] mikewa tayi da ita ta wuce dressing aroom don shiryata Sultan Salahuddeen sai binsu yakeyi da kallo tamkar zai maidasu cikinsa haka yakeji wani farin ciki ya keji marar misaltuwa [ sai yanzu ni mahirah nake kallon kurilla a dakin ] wani irin jibgegen daaki ne mai dauke da Royal faint da Royal furnitures wato golden colour ne da dark blue, gadon jibgege ne inka ganshi kamar da gold aka yi wani hadadden labule ne yake kewaye da gadon, acikin dakin harda farlo madaidai ci da jibgegen plasma tv, akwai dressing room wanda anan closet yake sai tafkeken toilet wanda da zaran ka shiga zaka manta a wani duniya kake don sam baiyi kama da bathroom ba, staya zayyano muku kyan wannan room din bata lokaci ne cikin kankanin lokaci ta shiryata cikin abaya Maroon colour wanda yabi laafiyar jikinta da surarta ya kwanta kyakkyawan gashinta yasha gyara sai tashin kamshi yakeyi "Mashaallah," shine abinda Sultan Salahuddeen yac " kunyi kyau you look so amazing ," cikin murmushin da baya daukewa a face nata tace "thank you Dady," " okayy lets go nasan right know guard are waiting for us," veil dinta ta yafa mata suka sata a stakiya suka fito daga dakin acikin tan kamemen farlon suka bayyana kafun shima suka fito saukowa sukayi daga stairs cikin wani katon farlo wanda sai ka kure tafaiya kaafaun kasamu kujeran zama bayan wuce farlo biyu da sukayi, suna saukowa servant suka hau basu gaisuwa sai de hannu kawai suka daga musu har suka futo balcony na gidan inda convoy na hadaddun cars ke jiransu carpet aka shifida musu wanda ya kaisu har gaban car din su da sauri guard suka bude musu kofan car din suka shiga suka dau hanya suna tafiya cikin isa da gadara, basu staya a ko ina ba sai CAIRO INTERNATIONAL AIRPOT inda aka tana da don parking sukayi parking like always guard ne suka fito suka shinfida centre carpet mai tashin kamshi har cikin airpot din carpet din ya karasa kawanya suka musu hagu da dama suka stattaya aka bude musu cab din car din suka fito *Mashaallah * shine abinda na fadi ba karamin kyau sukayi ba Sultan Salahuddeen yana sanya da farar jallabiya sai wani bakin kimono irinta larabawa sai de wannan ya banbanta dana sauran wannan na maabota mulki da sarauta kadai ke sashi, kanshi ko da hirami wacce aka nadeta yanda larabwa keyi sai de nashi abin nadin tamkar da ruwan gold akayi daga gaban akwai wani dan abu tamkar maballin riga sai de nashi dadan fadi kana gani kasan ba karamin kudi bane wannan abun, hannunshi ko wani agogone designer wanda sai masu hanu da shuri ke sawa haka takalmin kafanshi wanda yake cover shoe mai daukan hankalin mai kallonsa da tafiya da imani, wani ni'imanceccen kamshi ne ke tashi daga jikinshi fuskanshi sai fidda haske da annuri yakeyi, daga gefenshi kuwa Sultana Najda ne ke sanye cikin shigan alfarma wata hadaddiyar fitted gown ne fari wanda yasha bead work sai sheki suke da daukan ido asaman wannan fitted gown din kuwa alkyabba ce wanda basu da maraba da gown din shima fari ne yasha bead work bai kasance katoba ya kasance daidai jikinta da belt nashi da aka daura sai ya zamanto kamar kimono, kanta anyi rolling da white veil ya fito da cute face nata mai cike da annuri a stakiyansu abun kaunar su ce wato SAFEERA itama na saanye da abaya maroon colour wanda yasha arnen stones masu daukan ido da canja launi, kanta an yane mata da veil, sun cigaba da tafiya cikin isa da takama har cikin airpot din wanda jirgi su kawai yake jira dama private jet ne, jagora aka musu har cikin jirgi wanda yake tamkar aljannan duniya sai baza kamshi yake basu bata lokaci ba suka dau hanyan zuwa Egypt. CAIRO [ EGYPT] wassu hadaddun royal cars ne wanda akalla sunkai 15 suke jiran jirgin Sultan Salahuddeen tayi landin don su kaisu masaukinsu wato SULTAN ABDUMALIK ROYAL ESTATE. basu wani dau dogon lokaci ba jet din tayi landing cikin kankanin lokaci security suka cikaa gurin sanda aka gama cajewa tas kafun SULTAN, SULTANA DA AMIRA suka fito daga jet din, tana makale jikin SULTANA tun dazun don astorace take ganin jamaa dayawaa agun gani take tamkar zasu cinyeta danya, har car aka rakasu suka shiga suka dau hanya zuwa SULTAN ABDULMALIK ROYAL ESTATE. END OF PAGE 12 Queen Mahirah Comment and share 😁 🧚THE TWO LIGHT✨ [RIKICIN GIDAN SARAUTA) Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ ?26 ?January, ?2024 9:31:16 PM BOOK 1 FREE BOOK 🧚14🧚 Sun cigaba da taafiya bisa shimfidaddiyar kwaltan daya ya kaisu har hadadden estate din wato SULTAN ABDULMALIK ROYAL ESTATE. Ya kasance estate mai dumbin tarihi da dogon zamani. ya ginu tun lokacin Sultan Abdulmalik lokacin dayayi murabus daga karagan Mulki ya daura dansa wato SULTAN MUHD HABIBULLAH, inda ya baro Cairo ya dawo Egypt da zama shida iyalinsa ya bar dansa acan, sai ya ksance duk wani dan ahalin ya dawo nan da zama ya zamanto FAMILY HOUSE nasu duk wani jinin Sultan Abdulmalik anan yake rayuwa shida iyalinsa. guri ne mai matukar girma tamkar gari kowa da sashen shi suna rayuwarsu cikin kwanciyar hankali da kaunar juna duk da na ciki na ciki baa rasa yan kustiri stome, kamar yadda kuka san kowani Family da irin nasu mastalan bare gidan sarauta wanda shine matattaran mastaloli, duk da haka in ka gansu sai sun baka shaawa yadda kansu yake a hade a zahiri, a mastayinka na bako baka isa ka fahimci wani abu dake faruwa mara kyau a stakaninsu ba, suna kokaarin hada kansu a idon duniya, a kowani karshen wata sukan hadu donyin GET TOGHETHER hakan na kara musu hadin kai duk wani dan family yakan halatta wannan taron don ya zama dole ako ina yake a fadin duniya dole yazo, sun sanu a fadin duniya sabida wassu baiwa da Allah ya musu Allah ya azirtasu da kudi,ilimin addini dana boko, uwa uba kyau da kwarjini Allah yamawa matansu da mazansu wannan baiwan, kadan daga cikin abinda ya yasa suka sharah suka kuma sanu a fadin duniya kasncewarsu HALF CASS wato ruwa biyu na daya daga cikin abinda yasa su shaharah suka kuma yi suna sannan suka zama abun kwatance a fadin duniya, iliminsu na both arabi da boko ya taimakesu wajen gudanar da mulkinsu a zamanan ce bisa tafarkin musulunci, kyansu shi ke kara jan mutane garesu da arzikinsu daya sa musu kwarjini a idon mutane, Allah ya musu baiwan shiga ran mutane suna da shiga rai duk yawancin su a murde suke baya ga haka suna da manya a familyn su wanda suke da manya makami a fannoni da dama, suna da duk wani nau'in maikata kama daga land army ,navy, airforce,pilot, doctors, lawyers, prsecutors...., da sauransu yana daya daga cikin abinda ya karamusu karfi ya kuma tara musu dinbum makiya na ciki dana waje . Basu staya ako ina ba sai bakin wani tamkamemen royal gate black and golden gate din na raga ne so kana iya hangen abinda ke ciki ita kanta gate din abun kallo ne daga hannun dama akwai wani computer wanda daga nan mutum yake neman izini ana kallon ka daga ciki wato security dake ciki na kallon ka daga nan sai sun tabbar da wayene kafun ake bude ma gate don shiga, already sun san da zuwan Sultan shiyasa basu staya bincike ba gate din da kanta ta bude a wani slow motion hakan ya kara kayatar da abun, danna cars din sukayi cikin wannan Estate din ko ina securitys ne gurin ya mugun staruwa staywa kwtan ta tashi ma bata lokaci ne, sun cigaba da bin wannna shinfidaddiyar kwaltan wanda gefe da gefenta shinfidaddun flowers ne msu tashin kamshi da daukan hankali. tako ina a shimfide yake da interlocks da flowers sun wuce gate har uku kafun suka isa wani tamkamemen Building Wanda na hango kmr castle, wni water fall ne stakiya wanda yake kewaye da kwalta wanda dole sai kabi kafun kayi parking hakan kuwa sukayi kafun sukayi parking, zugan securities suka musu kawanya as always sun shinfida royal centre carpet wanda yayi leading nasu zuwa main door din building din, cab din motan aka bude musu suka fito sukayi ciki, wani tafkeken farlo ne mai kayan more rayuwa katon gaske ne mai dauke da kayan alatu da kyalekyali masu daukan sense, .bayan wuce zafafan farlo uku da sukayi Wanda servant ke aikin bude musu kof, ta ko Ina kwasar gaisuwan servant din keyi Wanda ko amsawa basa Yi , sanda suka zo bakin kofan farlon Wanda yake tamkar da zinare akayi golden colour ne kofan gashi dagirman gaske jikinshi ko anyi mishi ado da wassu duwastu Wanda Ina kyautata zaton lu'ulu'u ne da murjani harma da diamond 💎 , Suna bude kofan suka ja baya suka staya su Kuma suka karasa ciki kasancewar bako wani bawa ne ke da iKon shiga ba sai Wanda aka yardar masa. basu staya a ko ina ba sai wani sashi a farlon wanda yake dauke da wassu zafafan furnitures masu shegen stada da daukan hankali da walwalin su, zaka ranste da gold akayi yanda suke sheki da daukan eyes 👀 daga sama ko wani narkeken chandelier ne Wanda akayi shi da danyen zinare wato white gold, Tiles din farlon kuwa dauke yake da tambarin masarautan Wanda ya Kara kayatar da komai hatta silin din falon zaka ranste da glass akayi yanda yake walwali ga wassu duwastu Wanda ke walwali da kansu suna daukan ido 👀, hango wassu kyawawan larabawa su hudu nayi suna sanye da kayan alfarma maza biyu mata biyu bakowa bane sai sarki mai murabus da dansa wato SULTAN MUHD HABIBULLAH da dansa ko ince babban dansa wanda yayi murabus ya bawa dansa SULTAN SALAHUDDEEN mulki wato MALIK SULTAN IBN HABIBULLAH sai matansu SULTANA MARYAM wacce take uwargidan Sultan HABIBULLAH sai MALIKAT NUBIA mata Malik Sultan IBN Muhd Habibullah. fuskan ko wani daya daga cikinsu dauke da murmushi wanda ya juya firkici da alajabi lokaci daya sanadin tOzali da sukayi da yarinyar dake tafe dasu wanda a iya saninsu yau ta cika shekara daya da rasuwa. atunaninsu ma wannan shine dalilin zuwan su Sultan d Sultana, sai de sunga akasin hakan kowa bakinshi dauke da tambayoyi da alajabi wanda ya bayyana karara duk da sun kula da hakan sai de basuyi kasa a guiwa ba wajen karasawa inda suke don su gaisa su kuma samusu albarka kafin su yi abinda ya kawosu, don anasu lissafin yau zasu koma sabida yau tuesday ba friday ba da friday ne zasu kwana sabida saturday and sunday ba zaman palace. kamar yadda suka saba gaisuwan su ta larabawa gaisawa suka yi sannan suka yi pecking both cheeks nasu haka matan ma sukayi kafun suka zauna. ita de sai mannewa takeyi ajikin Sultana Najda har suka zauna Malik Sultan ne yayi kaarfin guiwan tambayansu wacece atare dasu, murmushi Sultan Salahuddeen yayi kafun yace'' atakaaice muma bamu san wacece ba mun de dauketa a mastayin wani Ilhama da Allah ya mana alokacin da muke wani hali na rashin madogara sai shi wanda ya bamu Rinaa ya kuma karbi abunsa'' "ban gane mai kake nufi ba" inji Sultan Habibullah sadda kanshi kasa yayi cikin girmamawa yace "wannnan itace gaaskiyar Jaddi" ba tare da bata lokaci ba ya kwashe duk labarin abinda ya faaru wanda Sultana Najda ta fada masa ya musu da kumaa wanda yayi bincike ya tabbatar , kabbara kawai suka hau yi gaba dayan su suna jinjina wannan lamari Sultan Habibullah yace "wani shawara kuka yanke yanzu" ''bamu yanke shawaran komai ba Jaddi hukuncin ku muke jira dan " jimmm yayi kadan kafun yace "hakika wannan alamarin yafi karfin tunanin dan adam ko shirinsa wannan wani lamari ne wanda Allah ya stara abunsa dama ance kana naka Allah na nashi ya bamu Safeera ya karbi abinshi mun masa godiya munce Alhamdulillah ya jarabce mu da kaunarta ya kuma dauketa, don ya auna karfin imanin mu to Alhamdulillah akarshe ga abinda muka samu wato wannan itace sakamakon jarabawan mu duk da ban cire rai akan cewa itadin ma wata jarabawan bace da Allah yayi agaremu , na farko bamu san wcece ita ba?? bamu kuma san dagaa ina take ba?? sannan ita kanta bata san wacece ita ba?? bare mu roki alfarma wajen iyayenta su bamu ita don maye mana gurbin abin kaunar mu," hmmm dogon numfashi yaja ya cigaba da cewa "tabbas wannan yahh jarabawace agare mu wanda muke fatan Allah bamu ikon cinta sai de ba yadda zaayi ta maye mana gurbin Safeera don duk bamu san daga ina take ba kuma bamu da karfin ikon da zamu rabata da iyyenta, alokacin da ta dawo hanklinta ta kuma bukaci komawa mahaifanta bamu da ikon hanata hakan ," dummm shine abinda zuciyan Sultana Najda ke bayarwa tana storon jin abinda zai yanke dama shine abinda take gudu kamr ta fashe da kuka take ji shiru, Sultan Habibullah yayi cos he is speechless right now ahankali Malikat NUBIA tace "Abie," cikin siririyar muryanta maai zallan nustuwa Wanda kana ji ko baka ga Mai shi ba kasan ma'abocin hakuri ne, ga wani zaki dadin saauraro, dago kanshi yayi ya fuskance ceta ya amsa mata da cewa "mai ya faru yahh binti," zubo wa tayi kasa tayi kneeling ta sadda kanta tace "ina rokon alfarma agareka dan Allah," cikin wani yanayi yace "fadi Binti," "dan Allah Abie ka yarda mu dauki yarnan ta zamanto wani bangare na ahalinmu," tayi magana tana hada hannayenta 2 👏tana hawaye gwanin tausayi , "yau akallah shekara 20 bance komai ba bawai dan baani da abin fada ba aa sai dan kawai nasan ko na fada bazai yi amfani ba, amma ayau gani gabanka ina rokon alfarma daka taimaki zuciyata don tana gab da fashewa, tun rasuwar yata ban kara yin wani farin ciki ba sai yau ganin wanan yarinyar ya sana na stinci kaina cikin dumbin farin ciki tamkar yata haka nake ganinta, ayanzu ba kowa nake gani ba face yata dana rasa na rokeka amastayinka na mahaifi agareni ba sirki ba ba kuma shugaba ba a mastayinka na uba nake rokon wannan alframan," hakika kowa a wannan gurin sanda ya karaya basu kadai ba hatta masu karatu na tabbar da hakanne, kallo daya zaka mata ka hango abubuwa da dama atattare da ita da kanshi ya mikar da ita ya kuma zaunar da ita a gefen shi yasa hannu ya goge mata hawayenta yace "kinyi gaskiya ni ubane a gareki tunda uwa Daya ta haifemu da mahiafinki kuma ahanuna kika taso, tabbas nayi mamakin yadda kika jure har stawon shekara 20 mun, miki laifi wanda har yau cikin tarin dana sani muke bamu kyau ta miki ba keda diyarki amma inde hakan zai sa kiji sanyi cikin zuciyarki tohh ki kaddara an gama daga rana mai kaman ta yau ta zama yar ahalin SULTAN ABDULMALIK, yanzu ba anjima ba zaa mata komai na tabbatan ta yahh kuma jika a wannan ahalin mai albarka bamu kadai ba duniya zata shaida hakan." fashewa tayi da kuka ta tace "shukran yahh Abie," ta rungumeshi shafa kanta yayi yace "ya isa wani nannauyan ajiyan zuciya suka sauke gaba daya na farin ciki ahankali ta taso ta karaso inda suke ta mika mata hannu ta ce "Taal yahh hafiidatii," wiki wiki takeyi da idanu ta mika mata hannun ta mikar da ita tana bin fuskarta da kallo ba abinda take gani sai fuskar yarta shalelen ta abin kaunar ta rungumeta tayi stam ajikin ta tana jin wani yanayi na kaunar yarinyar na rasta mata bargo tana ji tamkar suna da wani alaka ta jini, tare suka zauna a kujera daya inda Malik ke zaune suka saata a stakiya shi kanshi ta mazan kawai yakeyi don yaji abubuwa dadaama akan yarinyar a heart, nashi wani sanyi yakeji aranshi yana ji tamkar ya biya wani nannauyan bashi da ake binshi da dadewa, Sultana Maryam da bata ce komai ba tace "yanzu mai zamu sanarwa duniya akanta in suka tambaye mu game da mastayinta?? in mahaifanta suka gaanta mai zamu ce dasu?? ya zamu kare kanmu?? ya zamu mai data ta zamo namu gaba daya?? ta wani hanya?? cikin zumudi da gaggawa Malikat tace "ta hanyar aure," hankalin kowa ya dawo kanta dan son karin bayani "mu aurar da ita a AMEER MAHBEER," shiruu falon ya dauka na yan sakanni kafun Sultan Habibullah yace "ka'idan familyn na magaji baya auran bare kuma baya aure haka kawai sai bayan anyi bincike wato istihara da kuma addu'oi, amma zamu gwada zanyi hakan bani kadai ba inaso yau dukan mu muyi hakan zuwa gobe muga abinda Allah ya stara akan wannan diyar," kowa yayi naam da wannan zancen sai ayanzu hankalin Sultana Maryam ya kwanta tace "ni bazaa bani ita inji duminta bane," murmushi sukayi suka mikata gareta kamar wata jaririya "mashaallah" shine abinda tace tana murmushi "ahlan wa sahlan ya Hafidati," atakaice de ko ince agurguje sun kwashi mintuna suna nuna mata kauna kafun aka sanar dacewa gobe akwai Family meeting ana bukatar kowa ya hallara bayan gayyato SHEIK JABEER wanda ya kaasance babban malami na familyn, shine limamin wannan familyn ya gada gun mahaifinsa atakaice sune Imam don ka'idar wannan family komai gada akeyi. sun sanar dashi abinda suke bukata yace ba komai shima zaiyi istiharan suga abinda zai faru tun da dama shine ka'idan faamilyn DA FATAN KUNA JIN DADIN WANNAN LABARI, KU CIGABA DA BIYONI DAN WARWARE MUKU TULIN KULLIN DAKE CIKINTA. Comment da react da Kuma sharhi shi zai sa na tabbatar da Kuna biye dani. Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 by Queen Mahirah Comment and share 🧚THE TWO LIGHT✨ [RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰]🧚 ?29 ?January, ?2024 09:28:53 PM GENTLE WRITER'S ASSOCIATION 📖🖊️ ✨G.A.W✨ BURIN MU FAƊAKAR DA AL'UMMA DA BAIWAR DA ALLAH YA BAMU Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚 15🧚 NIGERIA [ RUGAR HARDO BELLO] Washe gari kamar kullum munyi asubanci dan shirin tafiya school mun shirya cikin atamfa yau mun fito a asalin hausawa sabanin dressing din da muka sabayi na larabawa k'asashen ketare, atamfaar ta amsa jikin mu riga ce doguwa fitted gown wanda yabi lafiyar kyakkyawan surar mu, colour combinatoin din ko ya amsa jikin mu. kamar kullum mun gaisa dasu ummi a waya muna shirin zuwa don mu gyada su Jaddi. yau na tashi da wani irin yanayi wadda ni kaina na gagara misaltawa kuma na tabbata yana da nasaba da mafarkin danayi yau ya mugun storata ni sosai, mafaraki nayi da wata mata na yin stafi tana kiran sunan wani wanda na gagara rikewa tana stakiyan wassu mutane masu jajayen kaya da baki gabanta da wani kurciya wanda ta daura masa wani laya, ta kuma wulla shi daniyan ya tashi ta cigaba da ambatan sunan tana cewa "kayi nesa da gida karka dawo kayi nisa ka shiga duniya," bayan da ta gama ne ta sake kurciyan ya tashi sama, a nawa bangaren kuma na fara binshi don na kama shi sai de yayi nisa, wani dutse na samu na wulla mishi cikin sa'a kuwa ya sameshi ya fara tangal tangal yana kokarin faduwa, da gudu na bishi don ganin inda zai fadi sai de kash kafun na isa na tashi daga baccin arazane sakamakon karan da alarm yayi. Hmmm dogon numfashi naja Islam ne ta dafa shoulder dina tace'' what is wrong with you Sis'' jijjiga mata head nawa nayi nace ba komai ''kin tabbata'' nodding head nawa na karayi for second time ''okay muje mu Jaddi tunda kin'ki fadamun abinda yake damun ki i guess kin samu wata Sister data fini ne'' murmushi nayi don na fahimci ranta ya baci hannunta na kama don ta juya mun baya come on Sis na isa ke kadai nakeda kema kinsan haka ''uhmm ni de let go of me dama naga this couple days kina shareni bakyason fada mun damuwarki kona tambaya sai kice ba komai '' wafce hannunta tayi da sauri nayi hugging nata am so sorry Sis Allah ba abinda kike tunani bane kawai bana so na dameki ne shiyasa, breaking hug din tayi ta juyo tayi facing dina holding both hands nawa tayi da nata very soft hand din direct eye contact mukayi da ita which means munyi 4 eyes da ita '' damuwarki nawa ne nida ke abu daya ne we are Sisters remember, munyi alkawarin duk rinsti duk wuya we will be together and we would always stay by each others side because we are Sisters and nothing would change that'' hmmm i remember Sis ba abinda zai rabamu Insha'Allah '' now tell me what is wrong with you'' hmmmm dogon numfashi naja nace is a long story in mun dawo i will narrate it to you ''kin tabbata'' na tabbata ''okay lets go'' a tare muka fito don zuwa gyada Jaddi wani abu na hango yana dan mosti a karkashin bishiyan dake stakar gidan har kaman zan wuce wani abu yace in koma, ahankali kamar barauniya na fara sanda ina karasa inda abun yake Islam ganin abinda nakeyi tace '' are you okay'' ita sam bata ga abinda nake gani ba ko ince bata kula ba ma, am not sure nayi maganan ayayin da nacigaba da tafiyan har na isa, mai zan gani!!!!!!! 😲😲 kurciya 🐦na gani Islam tace "goshh Noor you scared me i thought wani big abu ne ashe wannan karamin halittan ne look it's just a bird, 🐦 lets go yanzu nasan bai wuce wa ni ne ya buge shi ya fado ba mu tafi ko muyi latti," okay lets go har na juya na kara dawowa na kurawa bird 🐦 din Lulu eyes 👀 nawa ina son gano wani abu game dashi stugunawa nayi kusa dashi na kura masa eyes 👀 mai zan gai !!!😲 ware Lulu eyes😲 nawa nayi ina kamo hannun Islam shine wallahi Islam shine shine Islam da ta daburce da yanayin nawa tace ''shine what'' the bird from my dream kama kanta tayi tace ''ohh my God Mahnoor what are you saying i dont understand, fairstly which dream are you talking about'' wanda nayi yau da dare na ganshi aciki ''and so dan kin ganshi sai akace wannan shine how comes,?? how could it even be possible from dream to reality '' copping face nawa tayi tace "look at me come down and take a deep breath 😤am very sure everything will be find," hannunta tasa a forehead dina tace "i see now ashe fever ke damunki shiyasa muje Jaddi ya miki tofi,nasan zakiji sauki," fashewa nayi da kuka na hau bbbubaga legs nawa a kasa ni wallahi lfy na kalau ba abinda ya sameni, "okay naji mu tafi lafiyanki kalau" wallahi nikam bazan tafi ba sai na duba bird din nagani,' "hummm tohh naji i gave you just 3min kigama mu tafi," okay da sauri na koma inda bird din yake na stugana akusa dashi bismillah nayi kafun na dauka na kura mata ido na yan sakan'ni, wani abu na gani a daure a kafansa hannu nasa daniyan tabawa Islam ta kama hannun ido ta kura masa na yan lokaci zaaroo ido 😲 waje tayi tace " Ohhh my God laya ne Noor ba.. bbbari naje na kira Jaddi don't you there touch it," kai kawai na gyada mata don ganin yadda ta rikice lokaci daya, in less than 2min sai gata sun dawo dasu Jaddi cikin sauri suka iso inda nake Innani ta jawo ni jikinta kamar wadda akace za'a kwace mata n, Chief kuwa stuguna wa yayi bakinsa dauke da bismillah ya dauki kurciyan wassu addu'a yayi kafun ya ware layan daga jikin kafanta ya war'ware wani dan paper ne aciki da wassu rubutu a wargaje abinda kake iya fahimta agun wani suna ne kawai wato "FAHREEN" shine abinda Jaddi ya ambata, cikin rudu na zare large eyeballs nawa bakina na rawa shshshshs.... shine Jaddi shine na mafarkina, ganin yadda na rikice yasa Innani fina rikicewa, Jaddi yace "ya isa Noorul Hudarh ki nustu kimun bayani shine wa " ba bata lokaci na zayyana masa mafarkin danayi jiya, gyada kanshi kawai yayi yace "Biri yayi kama da mutum" muje ciki da tohh muka amsa masa bai ajiye kurciyan ba muka taafi farlonsa mun kai akalla 5min baice damu kala ba hannunsa dauke da kurciyan, addu'a kawai yake tofe ta dashi acan ya umarci Innani data kawo mishi koskon wuta da ashana, ba musu ta kawo paper yasa acikin kwaskon ya kyasata ashana ya kona sa murus, sanda ya gama konewa kafun yayi yaja dogon numfashi yace" Alhamdulillah Nana, " Innani tace "na'am Sheik," "anjima in rana tayi sanyi kisa Jauro ya gyara dakin baki ina stammanin zamuyi manyan baki nan ba da jimawa ba," da tohh ta amsa masa kafun ya fuskanceni yace "ta'al" ba musu nazo inda yake ya zaunar dani agefensa " ki kaddara duk abinda kika ga ya faru dake acikin kwana biyun'nan kaddaranki ne haka ki rungumeshi hannu bibbiyu ki kuma yi addu'a Allah baki ikon cin jarabawanki," kaina akasa batare da na fahimci abinda yake fada nace Insha'Allahu zanyi yadda kace Jaddi, murmushi yayi ya shafa kaina yace " Hafidatiii inaso kisan bawa baya wuce kaddaransa duk abinda Allah ya jarrabi bawansa dashi to tabbas yana da tabbacin zai iya dauka, naki jarrabawan ya ban banta dana mutane amma kicigaba da addu'a Allah zai kawo miki shi da sauki ," wani irin nauyi nake jin zuciyata tayi bani kadai ba kowa dake farlon haka yajin Innani ne tayi karfin halin cewa "mai kake nufi ne Sheik," yaja dogon numfashi yace "abunda muka dade muna boyewa shi yake shirin bayyana lokaci yayi," wani irin dummm kirjin Innani ya bada hakan yana nufin ta kusa rabuwa da shalelenta kenan wannan shine abinda Innani ke mai maitawa aranta. atakaice wannan ranan munyi wunin kurame kowa da abinda ke damunsa jikin kowa yayi sanyi baya ni daban san mai Jaddi ke magana akai ba, zuciyata ta jagule na rasa madogara daya da madafa na rasa wa zai sanar dani abinda ke shirin afkuwa . EGYPT { CAIRO} 9:30 lokacin kowa ya hallara Meeting hall na family din Sultan Abdulmalik, a duk lokacin da zasuyi tattaunawa mai muhimmanci anan ake hallara sunyi mamakin jin cewa yau za'ayi tattaunawa kowa ya zuba ido👀 yana jiran Sultan Muhd Habibullah ya samu isowa . Gurine mai girman gaske mai cike da kaayan alatu, kayan more rayuwa wanda suka karawa gurin wani kyau da daraja, zaka ranste gurin da ruwan gold akayi stabar wal'wali da daukan idon da yakeyi, yasha Royal furnitures masu daukan ido da jan hankalin mai kallonsu da karatu, sanarwan da akayi SULTAN da tawagarsa na zuwa ne yasa su nutsuwa suka dena kananun zance kamar de a classroom shiruuu suka yi tamkar babu wassu halitta agun, da sauri Security suka bude tankamemen kofan saiga Sultan Muhd Habibullah da Sultana Maryam suna shigowa, yana sanye da farar jallabiya as always da farar kimono mai ra'stin golden colour da hiramin sa. Sultana Maryam na sanye cikin white abaya mai ra'stin golden colour sai golden din fula ko ince turban akanta ya fidda asalin kyanta. suna shigowa kowa ya mike, sun cigaba da tafiya bisa wani hadadden white centre carpet har suka isa mazaunin su wanda yake dan su akayi, wani hadadden golden and white royal kujera ne mai daukan ido da hankali, . anan suka zauna sai ya zaman to suna sama da sauran mutanen, bayan sun gama zama ne sai ga Malik Sultan da Malikat Nubia sun shigo suma da nasu salon dressing din, jallabiya da abaya sai de colour combination din ya ban banta dana su Sultan nasu maroon and golden colour ne, suma gurin zamansu suka karisa wanda yake gefen nasu Sultana hatta mazauninsu ma maroon and golden ne, wani kak'kauran sanarwa aka farayi na cewa SULTAN SALAHUDDEEN DA SULTANA NAJDA sun samu isowa, Masha'allah ko makiyinsu ya gansu shine abinda zai fadi sunyi kyau iya kyau, abinka da kyawawa Sultan Salahuddeen yana sanye da farar jaallabiya da kimono white and golden, sai farin hirami wanda aka nade da wani belt da yasha ado da golden bead wanda suka fi kama da gold masu dauke da tambarin masarautan, hakan ya mugun kara fidda asalin kyansa, fuskansa na dauke da eye glasses siriri wanda mafi akasari Dr ne ke sawa, ya fidda siririn mikekken hancinsa kamar shi ya yi abinsa, fuskarsa zagaye da hadadden mans pride dinsa mai daukan hankali da walwali inka gansa kamar shi yayi kansa, daga gefensa Sultana Najda ne wanda ke sanye da wani hadadden white abaya mai golden V neck, da hadaddiyar turban dinta fari wanda yasha golden bead ya kara haskaka turban din, kafarta na sanye da high hill mai kama da sandal white ne ya fidda santala santalan fingers dinta, hannunta dauke da wani cute small purse dinta wanda yasha bead golden colour, suna bisa centre carpet wanda yayi leading nasu har gurin zamansu wanda yake kasa dana su Sultan Habibullah sai de yafi nasu staruwa da kyau, shima white and golden colour ne sai de yafi ko wannae kyau da staruwa, sanda suka zauna kafun kowa ya zauna, sun dau akalla 5 min kafin Imam Jabir ya bude taron da aaddu'a bisa umarnin da Sultan Habibullah ya bashi, kowa ya shafa addu'a sannan Minister of information {mai shela }, ya mike don sanar da abinda zaayi ya fara da fadan date time sannan ya gangaro the main point "ayau mun taru anan ne badan komai ba sai dan tabbatar da wani alamari kamar yadda kuka sani ance gani ya kori ji, to ayau zamu shaida fuskar AMIRA MEHNOOR BINT MUHD KAHTER IBN ABDALLAH amastayin ZAWJATUL AMEER," cikin kan'kanin lokaci gurin ya kaure da hayaniya da cece kuce kowa da abinda yake fadi ga masu alajabi nayi ,maasu farin ciki nayi, muna fukai da azzalumai zalin cinsu yaki boyuwa, Army commander { sarkin yaki }, ya buga wani stawa wanda yasa kowa shan ruwan jikin sa cikin zallan bacin rai yace " hattara agaban Sultan kuke ba kasuwa ba kowa ya maida hankalinsa ko jikin mutum ya gaya masa", stitttt kake ji akayi kowa ya hadiye zancensa aransa don sun san halin Army cammander baruwansa da matasyinka ko girmanka jibganka zai yi gashi kiransa ba irin na sauran mutane bane giant ne a murde yake ga stayi da fadi, bayan ya kammala karanta shedule din ne ya juya ya fuskanci su Sultan yace "SUHATAJ ya aiko sakon ban hakuri bai samu zuwa ba don suna cikin wani yar maastala, babbaan dan su satinsa 2 anrasa sa, suna cikin wani yanayi yasa baasu da karfin guiwan zuwa yanemi da amasa uzuri," gyada kai Sultan Habibullah yayi daga nan bai kara cewa komai ba sai alama da yayi wa Malik Sultan da yayi magana, cikin girmamawa ya fara magana da muryansa mai taushi da dadin sauraro Wanda zallan IZZA da MULKI Hadi d karfin IKO ya bayyana kararar aciki, "ba sai na kara mai mai tawa ba kunji abinda Minister of information ya fada, ga mai bukatan karin bayani ko jaa Bismillah" kamar dama jira yake ayi magana ya mike yace, "muna so muji taya hakan ta faru bayan kowa yasan yau shekara 20 da rasuwar Amira Zulaihat da yaranta" murmushi Malik Sultan yayi dama yasan zaa rinaa yau zasu sha tambayoyi sai de sun shiyawa hakan yace " FUAD IBN SAREE kayi tambaya mai kyau, kasan ance kana naka Allah na nashi mu munyi namu tohh yanzu lokacin mu ya tafi dama da sa'a tabaar hannun mu ta koma ga ALLAH {S.W.T}, ina fata na amsa maka tambayanka" " ehh " ya zauna ba wai dan yaso ba, ba kuma dan ya samu abinda yake so ba, wani ne ya kara mikewa bayan neman izini kamar yadda na farko yayi, yace " taya za'ayi mu yadda cewa ita jinin AMEER MUHD KAHTER ne" murmushi Malik Sultan ya kara yi a karo na biyu yace "kana ganinta zaka tabbatar da hakan sanan inaso kusan ba yaddar ku muke bukata ba ko amincewar ku ba zaka iya zama yanzu" wani ne ya kara tashi yace " naji ance ZAWJATUL AMEER mai hakan yake nufi???," " a garinku idan ance ZAWJATUL AMEER mai ake nufi???," ya waaurgo masa tambaya "ana nufin matar yarima " gyada kai yayi yace "masha'Allah tohh muma haka muke nufi " shima guiwa a sace ya koma ya zauna kowa yasha ruwan jikinshi tun fari daasuka ga MALIK SULTAN ne zai amsa tambayoyi sun san abun yafi karfinsu, sun fahinci ba yaddar su ake buka ta ba ko lokacin Mulkinsa shi magana daya yakeyi, ya kasance mutun mai zafi da guntun magana wadda da zaran ya fadeta ko ka gane ko baka gane ba kai ta shafa, ya kuma iya bada amsa dai dai da tambayanka, shi baya son reni. Minister of infomation ne yace "akwai wani mai ta, mai tambayan," shirun da yaji ne yasa ya fahimci babu, "akarshe zan gabatar muku da MEHNOOR BINT MUHD KAHTER ZAWJATUL AMEER " wangale kofan akayi wani haaske ne ya fito wanda ya haska idon kowa agun ya mamaye wannan dakin Taron Wanda ya Sanya storo da firkici a zuciyan munafukai ya Kuma tabbatar musu da abinda ake Fadi batare da sun ga Mai shigowa ba. sanye take da wani arnen fitted gown white colour da wani kimono mai dogon hannu har kasa, daga baya yana jan kasa kun'kuminta a daure da wani belt golden colour haka ajikin komono anyi kwalliya da golden anyi wassu zane wanda yake representing royalty, kanta ko ba dankwali gashinta yaasha gyara anzuba shi har kugunta sai tashin kamshi yakeyi, tana sanye da crown golden colour👑, kana gani basai an fada maka ba kasan gold da diamond 💎 Wanda akayi ado dashi ajiki, kafanta sanye da wani royal designer toms white kwalliyan jiki kuwa golden, hannunta sanye da white handa socks daya baayyanar da asalin zararran fingers dinta, Fuskanta ko makeup Babu Amma haka Bai hana zallan kyanta nunawa ba tana walwali da hasken tamkar wata Wanda yayi dare goma sha bakwai, hannun hagu da dama akwai wassu servant hannunsu dauke da burner wanda ke fidda wani kamshi mai wuyan fassarawa, wani hadadden golden and white centre carpet aka shinfida wanda yayi leading nata har mazauninta, wanda ayanzu aka ajiye kana ganin kujeran kasan anyi barin naira, wa'iyyahh zibillah starki ya tabbata ga ubangijin talikai, zallan white gold ne akayi wannan kujeran dashi Sai farin yadi da akayi amfani dashi don Kara taushi a kujeran Shima kanshi yadin yasha kwalliya da golden paint Wanda akayi wassu design Mai tafiya da hankali, masha'Allah Starki ya tabbata ga ubangijin talikai wanda yayi wannan kyakyawan halittan mai daukan hankalin mai kallo, hakika kowa yasha ruwan jikinshi wassu zai zabga gumi sukeyi , wassu kamar zuciyarsu zai fasahe, ko baa fada ba sun san wannan jinin ZULAIHAT ne, sannan 'yaa ga MUHD KAHTER kwaarjininta da daukan idonta da karfin izzarta yasa su tabbatar da hakan don ance barewa baza tayi gudu danta yayi rarrafe ba. END OF PAGE 15 BY;QUEEN MAHIRAH 🧚THE TWO LIGHT🌃 {RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰)🧚 ?05 ?February, ?2024 07:43:41 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚 16🧚 EGYPHT {CAIRO} Barewa baza tayi gudu danta yayi rarrafe ba, tabbas wannan magana haka yake ko ba'a fada maka ba kayi tozali da wannan halittan kasan ta hada jini da Muhd Kahter wanda ake ma lakabi da NAMIJIN ZAKI, bama zaki ba a'a shi namijin zaki ne mai wastar da taro, tacigaba da tafiyanta acikin nutsauwa ba tare da sanin cewa yaja kanta attention takeyi ba, ako wani taku daya da takeyi yana tafiya da bugun zuciyan mahassada da makiya, tana isa inda su Sultan suke Sultana Najda da kanta ta mike ta kaita har gurin zamanta wanda yake a bangaren damansu kujeru biyu masu shegen kyau da daukan hankali, a daya daga ciki ta ajiyeta ta kuma gyara mata zamanta da kyau kafun ta koma gurin zamanta ta zauna, stitttt gun ya Chief of army staff ne yace "kuna jira sai ance ku bawa Zawjatul Ameer girma ne, ko sai ance muku ku gyada ta," ai kamar masu rige rigen shiga bandaki haka suka mike zan dan akan kafansu don bata girma kafun kowa ya koma ya zauna, Minister of information ne ya mike yace " maraba da zuwanki Zawjatul Ameer, a mai makon dunbun mutanen family Sultan Abdulmalik muna miki maraba da shigowa cikin ahalin mu amastayin sirka, Allah ya baku zaman lfy keda Ameer Mahbeer, ya kuma azirtaku da zuri'a dayyiba," dan sadda kanshi yayi kasa alaman ban girma kafun ya koma ya zauna Malik Sultan yace " akwai wani mai neman karin bayani " wani na yamike bayan neman izini yace " tabbas na gamsu ita yar Muhd Kahter ne, to amma ina shi mahaifin nata" " mahaifinta yana kasar SIN in kana da bukatar ganinshi sai yazo, " wani dammm kirjinshi ya bada cikin rawar murya yace" a..a..a.aaa ranka shi dade," wani cute smile😏 ya sake dama yasan za'a rina kaf Kingdom nasu kowa storonsa yakeji matuka yana da zafi sosai, mutane dayawa na cewa halinsa ya dauko, yana kaunarsa sosai yana kuma alfahari dashi mastayin dansa kuma sirkinsa, Sultan Habibullah yace" wani sati ran juma'a duniya zata shaida daurin auren AMEER MAHBEER DA AMEERA MEHNOOR, ina fatan kowa ya halicci wannan biki mai albarka," Imam Jabir ne ya mike don rufe taro da addu'a aka rufe taro kowa ya kama gabansa. Suna dawowa cikin gida ba bata lokaci aka fara mawa Zaawjatul Ameer gyaran jiki, sai shirye shirye akeyi kowa yana cikin farin ciki baya Malikat Nubia wani irin kaunar ta ne yake yawo ako ina na jikinta, ko gyaran jikin da za'a mata ma tana gurin duk da amintacciyar Jakadiyar ta (minister of women affairs), Na Nan, gani take inta barta ita daya kamar za'a cutar mata da ita, ta bangaren Sultana Najda ma haka ne sai faman shiri takeyi abun ya hadu mata biyu farin cikin har yaso ya mata yawa, za'ayi bikin danta kwaalli daya data ke dasahi a duniya da halitta mafi soyuwa agareta ai sai kiran yan uwa da abokan arzike take tana sanar musu, har ta manta cewa an sanar a kafafen sada labaru da taimakon S.A.M wato special adviser on media and publicity { san kira}, zumudi yasa ta manta hakan Sultan Salahuddeen dake zaune ya zuba mata ido sai kallonta yakeyi harda taguminshi, shi yamanta rabon da yaganta cikin farin ciki irin haka, sai abun ya zama masa sabo, tabbas maganan Imam Jabir da hasa'shensa ya tabbata yarinyar alkairi ce agaresu, da sannu zasu gane hakan, tun kafun aje ko ina ma sun fara gani ko daga yanzu sun fara gane makiyansu daga dan zaman da akayi kawai, bai san ma ta zauna a gefensa ba sai jin lallausan hannunta yayi a face nashi tace " Amirul dawlati what is wrong" lallausan smile ya sake yace" ba komai," "okay dama na gama hada maka kayanka kasan anjima jirginka zai tashi ko ka koma Cairo," ido ya zuba mata yana kallonta sanda ta karasa zancen yace "in koma ko mu koma" zumburo baki tayi gaba tayi folding hannunta a chest nata in a chaildish tune tace " ba inda zanje ina nan har sai anyi auren" wani warm smile ya sake ya mike yace "tunda kece mijin ba ni zaki iya zama, ki shirya da wuri kar lokaci ya kure nima yanzu zanyi nawa shirin" bata ce dashi kala ba ya fara ragea kayan jikinshi don yin wanka, ganin bata taso don taya shi bane yasa shi juyowa ya ganta aikuwa kamar jira take ya juyo ta fasahe da kuka da iya karfinta har shisshike wa takeyi " Yah Allah" shine abinda ya fadi ya staya kasakai yana kallon ikon Rabbi ganin kukan nata ba mai karewa bane yasa ya je don yin rarrashi, "Ummu mahbeer yanzu dan nace mutafi shine kike zabga wannan kukan kamaar wadda aka ce miki Mahbeer ya mutu," kara volume din kukan nata tayi yace " ya isa ni karki tara mun jama'a ace yanka ki nake, ina de tafiyan nea bakya so to yi zaman ki, dama ni stokalanki ma nakeyi" aiko ta fara jero smile iri daban daban yace " cry cry baby kawai" ya mike don cigaba da shirin wanka akarshe de ita ta taya sa yadda ta saba, ta shirya shi stabb ta hada masa kayansa da kanta, Sultana Maryam na zaune sashin ta tana ta nata shirin sai ga Ameera Subaihat ta shigo ita da wata yarinya mai kama da ita kana ganinta kasan yarta ne, slaves na ganinta suka fara gyada ta sai de ko kula su batayi ba inda mahaifiyarta take ta karasa nan suka cika ta da kayan mosta baki suka basu guri don su tattauna, Sultana maryama na kishingide ajikin wani makeken throw pillow mai laushin gaske bisa wani hadaddden garduma irin na masu sarauta, dakin shakatawan tane ba kujeru adakin sai throw pillows da garduma anyi wa dakin kwalliya da gashin dawisu, wani dan table ne kajere a stakiyan dakin da wani tea flask karami kamar na gold da kananan kofuna na shan shayi sai wani makeken tire na kayan marmari, a dun gun dakin kuwa burner ne sai tashin kamshin turaren wuta yakeyi, zama tayi agefen mahaifiyarta tana ta cin magani ranta a bace sai hade gira takeyi ita da yarta, kallo daya Sultana Maryama tayi musu ta kauda kanta don tasan mai ke tafe dasu ta cigaba da danne dannen ta a waya, ganin ta sharesu ne yasata cewa "yanzu Ummi abinda kuka mun kun min adalci, kinsan yadda SABREEN ke kaunar Ameer Mahbeer shine za'a hada auransa da wata bare da ba'a san asalinta ba" ta kai akalla 5 min kafun ta dago kai ta kare mata kallo na dan wani sakanni ta kauda kai kamar baza tace komai ba stabar izza sai can tace "kicewa wannan sakaryar yarki marar tarbiyan ta tashi ta fice mun daga daki ko insa security su fidda ta" " haba ummi mai yasa kuke haka ne sai kace baku kuka haifeni ba Sabreen fa jikarki ce jinana ce ita" cike da bacin rai tace "Subaihat tun muna shiri da juna, ni nace ki auri ubanta ina saida mutun cin mu kikayi kika bijire mana kika auri ubanta, wa zai so hada jini da marar tarbiyan yarki din nan wacce bata san darajan manya ba har ta shigo ta zauna amma ta gagara gyada ni stabar rasahin tarbiya, kin dauka haka kawai ake auran dan sarki azama gimbiya ne, in kina tunanin wannan yar nakin zata zama gimbiya to ki canja lale anan family babu mai hada jini da mai rayuwar nasara, kin daura ta bisa turban turawa kin kai ta yin rayuwa cikin su duba shigan dake jikinta, body hop top da tight jeans imagine gimbiyar Egypt da wannan dressing din this can't be possible, ko sarauniya wannan sakaryar bata kai zama ba bare Sultana, ki tasahi ki fice mun tun kafun ki fusata ni ta fadi hakanne a stawace" sanin halin mahaifiyarta ne yasa ta kama hannun yarta suka fito bata staya ko ina ba sai part din Malikat Nubia tako yi sa'a tasameta ana ta gyara a amarya, ita ko sai zuba shagwaba takeyi don da kyar take yadda ahaka ma mutane kadan ne agun wanda ta yadda dasu ne, bako sallama bare neman izini ta shigo da masifanta " tohhh muna fuka algun guma, ashe ba yayana kadai kika shanye ba har mahaifiyata ma kin shanye, da bakin jininki marar albarka mai tarwasta farin cikin iyali, an wani damu mutane lokacin auroki wai hasken da zata hasakaka masarautar mu har wani suna ake kiran ki dashi wai uwar haske, to ina hasken yake kin haifo wa mutane mazina'ciya mai zina da auranta, kin kawo wata shegiya wai jikarki zata zama Sultana ko, to kunyi kadan ke da ita wallahi sai de in bani da rai sai de in na dena numfashi hakan zai faru" tunda ta fara magana Malikat Nubia bata ce komai hasalima ko kallonta bata yi ba ta bawa ajiyan ta a iska duk da ranta na suya don magan ganun da take fada mata marassa dadi agaban masu aiki, bata kula taba inda sabo ta saba da rashin mutun cin Subaihat tun suna yara haka take mata ganin bata kula ta sai de bata taba yin wannan kuskuren a Sultana Najda duk da kasancewarta surkar su ita kadai ta rena, ganin bata kula taba ne yasa ta karasawa inda Zawjatul Ameer da ta takure a guri daya tun dazun don storo, ko kokarin gaura mata mari takeyi taji an rike hannunta gammm ba kowa ya rike hannunta ba sai Sultan Salahuddeen kallo daya zaka masa ka hangi zallan bacin ran dake idonsa wulli yayi da hannunta ya zabga mata maruka hudu masu kyau, Tassss tassss tassss tassss kawai kake ji, wani mugun shot yayi da ita da kafansa kamar ya samu ball ⚽, idonsa ya rufe ya manta cewa kanwaar mahaifinsa ne ita stabaar bacin rai, Sultana Najda ne ta rike shi tace "sabr sabr ya Amirul Dawlati, stawa ta dakawa slaves su fita babu shiri suka fara arcewa adari sai huci yakeyi itako tama suma yarta ne keta raskar kuka akanta "zaki mana shiruu ko sai na an miki dukan sakwara" inji Sultana Najda salatin da sukaji Malikat Nubia nayi ne ya dawo da hankalinsu, Zawjatul Ameer ne ta suma abinka da mutumin da ba ishesshen lfy gareshi ba hankali tashe Sultana Najda tayi kansu, Sultan Salahuddeen ne yayi karfin halin kiran Dr shi ya dauketa ya kwantar da ita akan sofa basu fi 2min ba sai ga Dr yasamu isowa, nan ya dukufa wajen ceto ranta akayi sa'a bai sha wahala ba ta farfado ya mata alluran bacci, kafun ya koma ga Ameera Subaihat itama ta farfado wani dogon numfashi 😤taja ta fashe😭 d wani mastsiycin kuka, wanda bata samu tayi shiba dazu Dr ne ya shiga bata hakuri yana kokarin mata treating wound din face nata yana bata hakuri "sannu Allah kiyaye na gaba, {shi duk a lissafinshi gangarowa tayi daga beni baisan hanun maza taji ba 😏😁🤣} sai ahankali adena gaggawa in ana sauka daga stairs kinga irin raunin daya jawo miki Allah shi kare gaba" jitake kamar ta shake sa ta gaggaura masa maari don takaici, Sultana Najda tace " enough Dr you can go " dan sadda kanshi yayi alaman ban girma kafun ya tattari kayan aikin shi yayi gaba abinshi, suna nan zaune sai ga Malik Sultan ya iso don dama Sultan Salahuddeen ya kirashi, yana shigowa yayi kicibus da Subaaihat da kumburarren face shi bai ma gane ta ba sanda yaga Sabreen, hango su da yayi azaune ne yasa ya karasa yaga Zawjatul Ameer kwance kamar mara rai, karasawa yayi indaa take ya zauna a gefenta ya daga kai for the second time ya ga Subaihat dake zaune akasa, yace "mai ya faru hastari kikayi ne," sadda kanta kasa tayi wani mugun bugu heart dinta yayi tabbas tasan kasahinta ya bushe idan Akhie Sultan yasan abinda ta aikata, ta godewa wa Allah ma da ba shine ya samota tana tabaran da abin yafi haka, " a stawace yace wai ba wanda zai iya fadamun abinda ya faru ne kun zuba mun ido," Sultana Najda ne ta zayyana masa abinda ya faru " Allah ya rufa asiri mun zo nida Abbie Mahbeer zai musu sallama zai tafi shine fa muka jiyo ta tun daga hanya tana ta kwashewa Ummi albarka, kuma dama ta saba yimata rashin mutunci, don taga bata kula ta," rai a bace Malik Sultan ya mike yayi kan Subaihat dakyar Sultan Salahuddeen ya rike shi, don daya barshi ya tabbata gawanta za'a dauka agun, " wallahi wallahi duk randa kika sake ko kallon banza kika kara binta dashi zaki kwammace da ba'a haifoki ba, bazan hanaki zuwa part dina ba, dolenki kizo ki gyasheta don ita ba sa'ar ki bace, mai ne ne ma ya kawo wanan hayaniyan tun farko?? ina tambayan ki kina kallo na ya fada cikin stawan daya sa hanjin cikinta murdawa, "dad....dddd dama Sabreen ne ke son Mahbeer shiss... shine..," mitchhhhhww, dogon stukan daya ja ne ya hanata karaasa maganan baakinta, " yanzu ke dan baki da kunya har kina da bakin da zaki ce wani yarki tana son Mahbeer ba ma wani girmamawa kawai Mahbeer , sa'an kune shi, ina tambayanki kina jina," "aaa 'a'aa, " "bayan rashin mutun ci da stiyaar da kika mawa mutane a bayyanan nasi shine zaki zo dawani shirme, wai yaarki na son Ameer Mahbeer, kina sane cewa ba kowani marar asali banae ke auran dan sarki ya zama sarki sai cikaken mai iko, mai kuma daraja a idon duniya, wanda daga ko yaro ne ya ganshi zai bashi girma, mai kwarjini da sanin ya kamata, kin san ba haka kawai ake aure a wannan kingdom din ba sai da dalilai masu karfi, mai ma yasa nake bata lokaci wajen miki bayani ai kin fini sani duk da kin sa kafa kin ture kinyi wasti da hakan, wallahi ke da 'yar ki wani yayi kuskuren yin akuyanci a yarinyan nan ko a shagalin bikin nan zai kwanmace da baizo duniya, ki kuma tashi ki tattari kwamustan ki kiyi gaba tun kafun na canja shara nayi ball dake, karki manta ka'idan mu gamae da girmama shugaba , ko yau aka haifesa dole ka sadda kanka agaresh, dole kanemi izini wajen yin magana, kuma dole ka tausasa lafazinka, sabanin haka zaka ji wuya ne inka bijire, mu baza mu lamunci a rena shugaaba ba, bin nagaba bin Allah karki manta hakan, bamu k'i ki ba halinki ne bama so, inkin gyara ke da yar'ki muna maraba daku, zaki iya tafiya," dakyar da taimaakon yar'ta ta mike suka kama hanya wani irin bakin ciki ke nukur kusaanta tabbasss sai taga bayan waannan yaarinya ba'a taba cimata mutun ci a duniya irin haka ba, dole tasan wacece ita,!!!!!??? END OF PAGE 16 BY; QUEEN MAHIRAH 🧚THE TWO LIGHT ✨{RIKICIN GIDAN🏰}🧚 ?Tuesday, ?06 ?February, ?2024 07:38:38 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚17🧚 NIGERIA { KANO} SUHATAJ MUHD HABIBULLAH Ni Queen Mahirah gani cikin waani masha'huriyar masarauta mai girman gaske wacce take tamkar gari. masarauta ce wacce ta staru iya staruwa tasha ginin zamani da shinfidaddun kwalta zaka ranste masarautar ba'a Nigeria take ba stabar yadda ta staru, tasha royal paint wanda ya kara fidda asalin kyanta, mutane nata kai kawo a masarautar wanda na fahinci slaves ne da dogarai kowa da aikin shi wato kowa da abinda yakeyi sai kai komo suke tayi, bayin na sanye da riga da zani blue colour sai dogarai nasu riga da wando shikuma red and green. wata shinfidaddiyar kwalta na hango wanda ta kaini har gaban wani 🏢 wanda yayi mahaukacin staruwa, kusta kaina nayi ciki nashiga wowwwww shine abinda na fadi, wani hadadden farlo ne wanda ake kira da aljannan duniya mai daukan ido yasha golden and milk furnitures da hadadden chinese carpet da tiles, kato ne farlon gari guda don harda dining a farlon wanda kujerun sunkai goma ko fiyeda haka, kujeru suna da dama a farlon mutane na hango fararen gaske mata da maza sunaa zaune da alama tattauna wa sukeyi mai muhimmanci, karasawa nayi don jiyo wa readers mai ake tattaunawa. Wani farin dattijo ne zaune bisa wani royal sit yana sanye da farar jallabiya wacce tayi matukar amsar sa ta fiddo da asalin kyansa duk da akalla zai kai shekara 75 sai de samm ko ajikinsa hakan bai nuna ba stabar hutu, ba kowa bane face SUHATAJ ABDALLAH wato suhataj mai murabus wanda ya sauka daga karagar mulki ya barwa dansa, gefen damansa shima wani matashin dattijo ne wanda akalla ya kai 55 years har ila ya'u shima girma bata nuna ajikinsa ba, shima fari ne tass mai stananin kama da larabawa don idan ba kasani ba zaka ce balarabe ne sai de bafulatani ne amma ba usul ba, sabida kasancewar sa ruwa biyu wato half cass, wassu kujeru ne guda hudu wanda suke facing wanda Sarki mai murabus { Baba sarki} da kuma Suhataj Muhd Habibullah, daya daga cikin kujerun daya fi kowanne girma da staruwa wata dattijuwa ce ke zaune akai fara tas mai stananin kyau duk da ta stufa amma kyanta samm bai dashe ba zata kai 60 years koma fiye da haka amma sanyin A/C yasaa baka gane hakan ba kowa bane face GIMBIYA NASHWA { FULANI}, uwargidan Baba sarki, dga daman ta kuwa GIMBIYA FADILA ne wato uwargida a wajen Suhataj sai kuma KILISA ZUNNURA {KILISHI} amarya agun Baba sarki, bayan ita sai GIMBIYA SAUDAT itace amaryar Suhataj sai kuma na karshe kanwa agun Suhataj Habibullah wato SARAUNIYA SAREENA. Cikin muryansa mai dauke da nutsuwar da take halittan sa ne yace "tohh Alhamdulillah bayan bude taro da addu'a da akaayi zamu aiwatar da abunda ya kawo mu, wato tattaunawa game da mastalan da ta taso mana ayanzu ina nufin batan YARIMA ABDULFATAH { FAHREEN}, kai staye baza muce ya bata ba tunda shi ba yaro bane sai de muna kyautata zaton wani abu ne ya faru dashi wanda har yasa ya guje mu ya kaurace mana na stawon sati 2, wanda hakan ba karamin tashin hankali bane a garemu kasancewarsa magajin wannan Masarauta mai tarin albarka" dan dakatawa yayi na wani lokaci yaja dogon numfashi kasancewarsa ba mutum bane mai son dogon magana ya cigaba da cewa " ayanzu bamu da tacewa sai de muyi addu'a mu kuma cigaba da bincike har Allah ya dawo mana daashi cikin koshin lfy," Ameen shine abinda suka ce wannan jawabin ba kowa yayi shi ba sai Baba Sarki, basu wani dauki lokaci mai stayi ba suka rufe taron da addu'a kowa ya kama hanyan gabansa ma'ana kowa ya nufi side dinshi. QUEEN FADILA'S { CHAMBER} Gimbiya Fadila ne kishingide a wani hadadden royal bed mai shegen kyau da daukan ido, kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa duk da idonta a lumshe yake sai de hakan bai hana damuwar dake zuciyarta bayyana ba karara, akan kyak'kyawan face nata mai daukan hankali, wanda stayawa fasaltashi da fassara shi bata lokaci ne. cikin husky voice nashi yace "Faddi," ahankali ta bude lumsassun idonta dasukayi jaa ta sauke su a handsome face nashi kallon shi tayi na yan sakanni ta kauda kanta gefe, sauke nannauyan aajiyan zuciya yayi yace " pls Faddi kidena sa daamuwa aranki mana har haka just 2 weeks kiga yadda kika koma duk kin rame ga bp dinki daya ke ta faman hauhawa, do you think what you are doing is right kin manta cewa ba Abdulfatah bane kadai dan da kika haifa bayan shi kina da 3, childrens infact shi ba yaro bane he is 29 years he is matured enough to take care of him self," zuba mishi snake eyes dinta tayi sukayi 4 eyes tace " shekara 20 daya wuce wannan shine abinda ka fadamun kenan game da yar uwata at the end what happened???, i lost her na har abada so tell me mai ne ne amfanin yin hakurin mai ne ne amfaanin kashe kaina da hakuri, i can't bazan iya ba bazan iya juran rashin Abdulfatah ba wallahi you better bring me my son back, in ma exiling nashi kuka yi yadda kuka saba gwara kun yi gaggawan dawo mun da da'na " shiruu yayi na dan lokaci yana kallonta dogon numfashi yaja bai ce kala ba don yasan ko mai zai ce baza ta dauka ba yaga ta hau dokin zuciya, mikewa yayi baice kala ba ya fice daga dakin da kallo ta bishi harya fice wani kuka mai cin rai ta fashe dashi komai yana dawo mata sabo abinda ya faru shekara 20 da suka wuce......... QUEEN SAREENA'S { CHAMBER} da shigowaarta wata sangarcecciyar yarinya ce doguwa fara tas da ita ta iso inda take cike da san garci daga ita sai boomshot da vest ajikinta, kanta ko dan kwali babu sai wani turbune fuska takeyi tana hade rai da sauri ta karasa gurinta tace " my daughter what is wrong with you waani ne ya tabaki " kamar dama jira take tayi magana ta fashe mata da wani kuka wanda kana ji kasan na lalaci ne, itako ta riki ce ta kama ta suka zauna a daya daga cikin hadadden sofa dake farlon " tell me waya tabaki yanzu nayi maganin shi koma waye ne " tace " bahh prince bane nake ta kiranshi yaki yayi picking call din at the end kashe wayan ma yayi gaba daya" ajiyan zuciya tayi ta rungumota " is okayy swerry stop crying prince ba lfy ne shiyasa ya guji kowa, but will see what i can do akan rashin lafiyan, am very sure wani keson rabashi da gida but don't worry i will make sure i deal the hell out of that person koma waye shi , just to make you happy my love" " shiyasa nake kara sonki momcy yanzu bari naje muna da party yau and bazan dawo ba sai 10pm, so sai kisan yadda zakiyi da wannan old man din," tana maganan ne yayin da ta mike akan kafanta " murmushi tayi tace don't worry my baby Fanan just chill up and make sure you look hot and snazzy " " don't worry momcy i will, you know am a snazzy dresser " wani daki dake a cikin farlon ta wuce wanda da alama shine dakinta, Gimbiya Sareena ma dakinta ta wuce tana shiga wayanta ta dauka tayi dialing wani number cikin kan'kanin lokaci akayi picking gaisawa sukayi nadan mintina kafun tace " inaso nasan mai ya faru da prince Fahreen ya bar gida" daga cikin wayan akace "korarsa akayi an mishi kurciya shine abinda muka sani bayan haka bamu san inda yake ba ayanzu" " inaaso a dubo mun inda yake ayaau kuma ina son sanin waya masa hakan " shiruuu yayi na dan wani lokaci kafun yace "akwaai mastaala babba ina storon abinda aka dade ana boyewa yana dab da buduwa, abinda aka bunne yana dab da fitowa cikin rashin sani wanda yayi masa asiri ya hada sa da ruhinsa wato sinadarin rayuwarsa wato mahadinsa " " bannnnn ganehh mai kake nufi bahh " " ina nufin alkawarin da aka dade da dauka yana kokarin hada kansa dazaran hakan kuma ta faruuu tabbasss komai ya kareeeeeee " wani gumi ne yake wanketa tun daga stakar kanta har tafin kafanta bata ma san wayan ya sulale daga hannunta ba, shike nan nata ya kare duk shirin data dade tana yi na stawon 20 years ya tashi a aikin banza, duk shirin datayi na zama surkar Suhataj ya tashi a banza har ta stara yadda rayuwar ta zai tafi matsayin sirkar Suhataj, duk abanzaa kenan inaa bazai yiwu ba sai de ayi mutuwan kosko kowa ya rasaaa....... END OF PAGE 17 BY QUEEN MAHIRAH comment and share plssss 🧚THE TWO LIGHT ✨{RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰} ?Saturday, ?10 ?February, ?2024 12:48:58 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 PAGE 18 MASARAUTAR SUHATAJ HABIBULLAH { KANO} QUEEN SAUDAT'S {CHAMBER} Zaune take dakin shakatawan ta tana a kishingide a jikin wani tum tum kaayan marmari ne agabanta a jibge bayi nata faman kai kaawo a dakin kowa da aaikinsa, sanarwan da aka faara yi ne yasa bayin suka futa daga dakin, Suhataj Habibullah ne da kanshi yazo ita kaanta tayi mamaki sai de ta boye hakan ganin cewa yau ba ranan girkinta bane duk da ko ba ranan girkinta bane yakan zo don jin ya lafiyarta, sai de baa irin wannan lokacin ba kawad da mamakin tayi tasa faraa a fuskaanta kamar koda yaushe sai yashe hakwara takeyi wanda ya kara mata kyau ya fidda open teeth dinta, mikewa tayi cikin ladabi ta mishi sannu da zuwa sanda ya zauna kafun ta zauna, kallo daya ta masa tasan yana cikin damuwa hannunsa ta kamo cikin salo na kissa da kisisi sina tana murzawa ahankali ta dau lokaci tana yin hakan sanda ta tabbatar ya nustu kafun tace "duk lokacin da mutum ya shiga wani yanayi yayi hamdala Sanan ya gode wa mahaliccinsa masa da yanayin daya stinta kansa, sai ya roki sauki daga mahaliccinsa ya roki Allah ya basa ikon cinye jarabawan, Allah baya taba hada mutum da abinda bazai iya dauka ba, ,baya daurawa mutum kayan da bazai iya dauka ba amma yana da kyau kanemi sauki daga gareshi, ka kuma yi kokarin danne zuciyarka kafi karfinta, musamman kai yahh shugaba na, kai shugaba ne kana shugabantana mutane da dama, dayawa daga cikin su na koyi da kai yana da kyau ka boye damuwarka ko dan farin cikin jama'arka kar ka kasance mai son kanka" ta cigaba da murza hannunsa tana a zazzago masa kalamai masu dadi da sa nutsuwa hadi da nasiha can ta dakata bude idonsa daya lumshe yayi yace "Allah miki albarka Saudat " "Ameen yahh shugaba na," dan marairai ce face tayi tace "sannan dan Allah kar abinda Anty fadila takeyi ya dameka karkasa shi aranka, kar maganganunta suyi tasiri aranka ba laifinta bane ita kadai tasan abinda takeji duk da ni ban taba haihuwa ba amma nasan da ciwo musmman a ita da baa yau ta fara raashi ba, kaga fa ta rasa yar uwarta har da yayanta guda uku " "hmmm Saudat kenan ni ma fa uba ne ina kuma son Fahreen sannan bashi kaadai na rasa ba naa rasa yan uwa na har 2 fa, Zulaihat dake mastaayin kanwa aaguna itama da yayanta duk babu su nayi hakuri amma ita takasa " "kaamata afuwa yah shugabana ita mace ne kuma mu kasan muna da rauni sosai " " duk da hka bafa shi kadai ne danta baa tana da uku ga Abdulmalik { Fudhal} ga Abduljalal { fareed} ga kumaa Maryama { Mobina }, gasahi mobina na school yau nasan ko zuwa bata yiba don halin data ga mahaifiyar ta aciki, gashi tana a last year ne a kuma last semester kuskure kadan sai ya ja mata problem" "just calm down yahh shugabana ka kwantar da hankalinka na tabbata tana a cikin wani hali ne shiyasa tana a bukatana taji dumin nata mahifiyar, am very sure intaji she will ne alright damuwar ya mata yawa she can't endure it, why not baza ka mawa Fulani magana ba a ko akai ta gida ta dan huta na wani lakaci" "tohh inta tafi mobina fa dazata fara exams monday " dan kwabe face nata tayi tace "haba dan Allah sai kace bana nan ai gani nan ko i will take care of her " "hmmm okayy zanga yadda za'ayi zanyi magana a Baba sarki in ya yadda sai a kaita gida," "ko kaifa shugabana". SULTAN ABDULMALIK ROYAL ESTATE { EGYPHT} Shirin biki ake ba kama haannun yaro amaarya nashan gyara, sultan ya koma Cairo tun bayan waanan karamin yakin komai ya daawo normal Zawjatul Ameer sai tarai'raya takesha kamar kwai kowa yana nuna mata kauna. ayaune Ameer Mahbeer zai zo kasar EGYPHT wanda kuma a yaau ne zai hadu da amaryarsa da bai taba gani ba, Sultana Najda kamar ta hadiye kanta dan murna rabonta da Mahbeer yau stawon 5 month kenan, gashi yau zai zo dadin dada'awa ma zai yi aure abin ya hadu har yaso ya tada mata da hawan jininta, don murna yayi yawa sai de ace son barka. sai faman shirya Zawjatul Ameer akeyi wanda sai zuba shagwaba takeyi " ni momy i don't like this dress is too heavy ," tana a magana tana a cuno bakin gaba "ohh dear in baki sa wannan ba tohh wanne zaki sa " "my pajamas is much better than this heavy dress" dafe goshi tayi tace "ohhh Allah ya za'ayi mutumin dazai hadu da suitor dinsa yasa pajamas " "suito what did it mean '" murmushi tayi tace "i mean manemin auranki wanda zai zama husband dinki " "manemi, husband , aure mai hakan ke nufi i don't understana d" dafe kai tayi tana lissafin ta ina zata fara fahimtar da ita tukun wani ma irin zama za'ayi a gidan auren, ita kam indan ita ne baata so ayi auren yanzu ba don tasan baa karamin cutuwa zatayi ba, don brain din nata da saura duk da tana a shan magani kuma akwaai possibilty din da nan da 2 to 3 weeks brain din zai setu , sai de zai dau lokaci kafun tayi flashback wato kaafun old memories dinta ya dawo. " momy kinyi shiruu what is wrong " murmushi tayi tacigaba da gyara mata alkebban dake jikinta wanda yaake fari tas na net ciki kuwa fitted gown ne wanda ya amsa jikinta shima fari tas yasha bead da stones sai daukan ido yakeyi, kanta ko yau an mata rolling da farin veil sai fulan alkebban ( burka) da aka sa mata, fuskanta yasha light makeup tayi kyau matuka sai tashin kamshi takeyi, murmushi tayi tace "masha'Allah lalle Allah yayi halitta anan " cunoo baki tayi tace "momy baki ban amsa baa " dan zungurinta tayi tace "tohh parrot sarkin tambaya mai kike so na amsa miki " "moomyy" ta fada cikin shagwaba tana a jan sunan tana a kuma buga kafanta " murmushin ta karayi tace you look so fetching in this dress, musamman in kina shagwaban nan kina kyau Hooriyya (Angel) 😇 , kiyi saving shaagwaban ki sai kiyi a zawjinki" nuna kanta tayi tace "zawjy anah" "yapp swerry ai kin zama big girl kin girma har zakiyi aure ki haifa mana babies masu kama dake " murmushi ta sake tace "really zan haihu in haifi babies irin wanda na gani a Tv amma tayayaa momy " murmushi tayi ki bari in zawjyinki yazo sai tambayeshi " okayy mom i will tohh yaushe zai zo " "yanzu nasan yana hanya ma..... EGYPHT ROYAL AIRPOT Wata flying jet ne tayi landing mai dauke da tambarin soldiers ajiki, cab din jet din aka bude wani handsome ne yafito daga jet din bayan wasting 5 minute din da yayi na Jan class, kana ganinsa kasan jinin sarauta ne ina ma stammanin ya hada jini da annabi yusuf don yadda yake walwali da daukan hankali zaka ranste wani tauraro ✨ne ya suko daga sararin samaniya. fari ne tas dogo kuma murdadde yana da fadi, fuskansa nada stayi yana kuma dauke da dogon hancinsa mai kyan fasali da stari, idonsa wanda yake deden face nashi yana dauke da zara'zaran eyelashes da black eyeballs dinsa masu sparkling, haka lips dinshi red colour ne tamkar yasa red lipstick, sai eyebrow nasa da kamar yayi shaping dinshi daya dake bangaren dama akwai yanka guda biyu wanda ya kara masa kyau, yana sanye da uniform nasa na sojoji wacce tayi matukar amsar colour sa ta kuma kara futar da asalin murdadden jikinsa ko ince surarsa, yana saukowa daga step din jet din ne cikin gadara da takama irin nasu na yan sarautaa, akalla 10 min yana saukowa wassu, convoy din sojoji ne suka rufa masa baya har zuwa inda convoy na royal car din da suka zo daukan sa, sojojin suka rakasa suka bude masa cab din car ya shiga sannan suma suka shiga. basu staya ako ina ba sai a Abdulmalik Royal Estate, wangale musu gate akayi suka shiga dashi har ciki part dinsa suka wuce dashi, wani hadaden building ne nan suka faka a inda ya dace, ba bata lokaci sukaa bude maasa cab din car din ya dau akalla 2 min kafun ya zaro one leg sannan ya dau wani 3min din atakaaice 5 min kenan kafun ya futa gaba daya, as always royal carpet aka shinfida mishi wanda yayi leading nashi har part dinshi yana zuwa yasa hannun shi a wani machine dake gun yayi scanning hannunshi ya tabbata shine kafun ya bude ya shiga, shi kadai wani dogon numfashi yaja ahankali ya furta " no place like home kafun yace alhamdulillah " directly wani stairs ya nufa ya hau ya shiga wani daki wanda da alama shine wanda yake amfani dashi nayi mamakin ganin stari dakin so simple but it looks so unique and fetching, simple furnitures ne adakin komai fari ne ba wani hayaniya da tarkace, dressing room nashi ya wuce ya cire kayansa ya shigaa bathroom ya dau akalla 30min kafun ya futo da towel a kugunsa, sai wani sakale a kafadansa bakin gashin shi mai stana sti da tarin yawa sai diga yake ma'ana ruwa na diga, dressing room nashi ya koma ya shirya bayan bata lokaci da yayi wajen shafe shafe na mayuka aknashi da jikinshi, sai kuma turaruka masu kamshi dayasa, wani iron jallabiyan sa yasa fari tas bai ko sa hirami ba ya fito sai tashin kamshi yakeyi. directly part din Sultan Muhd yayi slaves nata gaishe shi hannu kawai yake daga musu har ya isa, a farlo ya taradda su suna zaman jiransa harda su Malik Sultana da Malikat Nubia, Sultana Mayama ne ta fara "marhaban bika ya hafidiii ta'al ilah huna" murmushi yayi ya karasa inda take don yayi missing dinta sosai rungume juna sukayi yace "i miss you so much Jiddatii" breking hug din tayi sannan tayi copping face nashi da both soft hand nata tayi pecking forhead dinshi "Allah maka albarka" " amiin" sakeshi tayi ya karasa inda Sultan yake ya rungumesa cike da so kafun shima yayi breaking hug, din ya karasa inda Malik daya kasance grandfather dinsa yake shima suka rungumi juna hka kazalika Malikat wato granny dinsa, ma bayan sun gama gaisuwan ne suka zazzauna aka fara hiran yaushe gamo can Sultana Muhd yayi gyaran murya yace " basai na kara mai maita kaina ba gareka Mahbeer kasan dalilin dayasa muka bukaci dawowarka, wannan shekaran kacika shekara 30 ko ban fada ba kasan kana da bukatana ka ajiye iyali, kakuma san staarin masarautar nan akan aure musamman ga magajin ta, matar ka iyayenka ne zasu zaba ma sai na biyu in kana da bukatana karayin auren sai ka auri wacce kake so, dagaa ni har iyayenka baa wanda ba haka aka mishi ba kuma akarshe munji dadin hakan tunda gashi har ilah yau muna tare muna kuma zama cike da kaunar juna, kai ma ina fatana hakan anaka rayuwar kamar yadda kasani wani sati ran juma'a duniya zata shaida aurenka amma kafun nan zamu baku daman fahimtar juna da ita," dan alama Sultan Muhd yayi wa Sultana Maryama wanda tana gani tasan mai yake nufi " Malik Sultan ne ya dauka daga inda Sultan Muhd ya staya ya cigaba da masa nasihaa" sallaman da suka ji ne yaja hankalinsu Sultana Najda ne da Zawjatul Ameer suke shigowa tana aa rike da ita irin yadda ake rike amare, kanshi akasa bai dago ba kanshin perfume din daya cika mishi hanci ne yasa shi dagowa don ganin mamallakin shi, carafff idon 👀shi ya sauka akan kya'yawaan halitta wacce take dauke imanin duk mai kallonta, stayawa yayi kallonta kamar statue kamar anyi shi ne don yayi ta kallonta, ta tafi d imaninshi duk takun ta yana tafiya da bugun zuciyarsa tana a tafiya cikin salo kamar ana dada'a tura ta, tabbas yau yaga halitta wani mugun kwarjini ta masa ahankali yake karewa face dinta kallo idonshi ya sauka bisa hancinta da kamar kara aka staga ya mayar da idonshi a lulu eyes nata mai dauke da dogin eyelashes da eyebrow dinta , wacce kamar ita ta zana abunta saukar da idon sa beatiful cute pink lips dinta wanda aka gama fuska akansu, ahankali yake gangaro da idon zuwa kasa inda yaci karo da kyak'kyawan halittanta shi kansa bai san lokacin daya furta masaha'Allah ba, wani kishi yaji ya tasao masa lokaci daya tunawa da yayi cewa bashi kadai ya ganta ba, ba kuma shi kadai zai ya bata ba yasan tabbas akwai securities a waje, lumshe idonsa yayi don in ya cigaba da ganinta za'ayi abun kunya ....... END OF PAGE 18 BY; QUEEN MAHIRAH comment and share please 🧚THE TWO LIGHT ✨{RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰}🧚 ?Saturday, ?10 ?February, ?2024 11:39:43 AM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚 19🧚 lumshe idonsa yayi don tabbas inya cigaba da ganinta zaiyi abun kunya, kamshinta bai gama masa illah ba sanda Sultana Najda ta ajiyeta a gefensa, ahanakli ya bude lulu eyes nashi ya ko yi sa'a sukayi 4 eyes wani cute smile ta sake mishi wanda ya sa shi shagala, har baisan lokaacin da ya mayar mata da martanin murmushin ba da nashi stadadden murmushin da sai mai sa'a ke samunta, beauty point dinshi ne ya losta duk da kwanceccen man's pride nashi na shimfide a face dinshi ware large eyes nata tayi cikin sakin fuska da fara'ar da baya gushewa a face nata hannu tasa a face nashi dai dai setin beauty point dinshi ta taba sai ko ta sake wani sabon murmushin tace " i like it " murmushin ya kara sakewa yace " thanks" akarshe de anbar su Sultan da kallo dan gyaran murya Sultana Najda tayi Zawjatul Ameer tace" Mima wannan shine zawjy " gyada mata kai tayi juyowa tayi ta kare mishi kallo tace "you are so handsome i like you granny { Malikat Nubia} nima kinga nawa zawjy din ko har yafi naki kyau " murmushi Malikat Naubia tayi cike da sonta tace "haka de kika ce nide banga alaman hakan ba wanna murdaddan " Sultana Maryama tace " Nubia banda kishi maganan gaskiya zawjy hafidatiiii yafi naki kina ganin dan saurayi dan kwalisa" "yehhhh nawa yafi nata kyau, ta fada tana yin gwaliyo a Malikat Nubia caraff ta kama hannunshi wani irin shokin yaji tun daga stakar kanshi har tafin kafansa ga wani taushi da laushi hadi da dumi daya rasta shi na hannunta tamkar na jariri "anah uuhibbuka ya zawjy " kafun ta kwaantar da kanta a kafadanshi shide shiruu yayi baice komai gab daya yayi loosing control dinsa, yanayinta yana sashi cikin wani duniya mai ban alajabi wanda bai saba shiga irinta ba yana kuma mamakin abubuwan datakeyi tamakar yarinya yaar shekara 10 ko 9, after all kallo daya zaka mata kasan she is about 20 years but why is she acting like that?? shine tambayan dayayiwa kanshi bai gama dame wa ba sanda yaji ta mishi wani tambaya "zawjy yahh ake haihuwa Mima tace na girma zan iya haifan babies kafadamun ya zanyi in samu " ware ido 😲 yayi ya sake baki shin wani kunya nema ya kama shi ahankali ya dagaa kai kamar munafiki yaga iyayen nasu sai yaga kamar ma basu san mai sukeyi baa, sauke ajiyan zuciya yayi ya zuba mataa eyes yana karantar ta yana ta lissafi anya kanta daya kuwa Sultana Najda ne tace " Mahbeer kuje ku dan zagaya ko " da tohh ya amsa mata don shima yana da bukatan hakan don gaba daya ta charger masa brain, fannin su Sultana Najda ko ta fadi haka ne dan kar baran baramar yayi yawa gwara su kebe su kadai, mikewa yayi tana ganin haka itama ta mike ta kama hannunshi rinste idonshi yayi for the second time ji yake kamar yayi ihuuu don yaddaa komai nashi ke amsa wa wani abu ke mishi yawo ako ina ajikinshi, balcony din gidan suka futa suna futa ya kwace hannunsa da sauri yayi gaaba ganin haka yasa ta fara dagaa kafa "pls kadena sauri zawjy ina zamuje??," bai kula taba ya cigaba da tafiya directly part dinshi ya wuce, itako sai binshi take tana zuba masa shagwaba kamar bita zai zai. suna shiga tayi sauri tasha gabanshi kamar zatayi kuka tace " zawjy mai yasa kaki kula ni ko baka sona ne, " karewa wa cute lips dinta dake driving him crazy kallo yakeyi wani abu ne ke fisgarsa lumshe ido yayi " pls talk to me zawjy ko stomach naka yana maka ciwo," hannu tasa a cikin shi wani wawan ajiyan zuciya ya suke ya bude idonshi da sauri , ware eyeballs dinta tayi tace "kai idonka yayi jaa sosai sorry da ciwo ko " yawo take da hannunta a murdadden cikinshi mai dauke da six packs, da sauri ya yi wulli da hannunta har saura kadan ta fadi da sauri yabar gurin fashewa tayi da kuka tana bubbuga kafanta agun tana " wayyohhh hanu na zawjy hanuna ciwo " har zai fara taka staircass din ya ji bazai iya barinta ba ya juyo baice mata komai ba ya kama hannun da mamakinshi har yayi jaa, janta yayi ya ajiyeta a daya daga cikin sofaa dake farlon ya dauko man zaitun ya dan raga ya fara murza mata agun cikin nustuwa, ita ko sai zuba shagwaba takeyi wai da zafi ko daga kai beyi ya ganta ba don ta jefa shi cikin mugun yanayi, ahankali ya dago kanshi ya zuba mata redish eyes dinsa yace " stop it pleasess" ya kare maganan ne cikin wani yanayi yana jan pls din cakkk ta staya kamar an danna mata stop tana kare masa kallo " zawjy cikin naka ne yake maka ciwoo, bari na duba ma " dayan hannunta ta kai da niyan kara taba cikin sai ya kama carafff " plss stop it you are hutting me, don't you understand " zumburo baki tayi in a childish way tace " am just trying to help, " dan karamin harara ya zuba mata yace "see you, kina kokarin kashe ni, and you are saying wai am just trying to help" yayi maganan ne yadda tayi ma'na ya kwai'kwaayi voice dinta, fashewa tayi da dariya tace " kana kwaikwayon magana na zawjy, i love you " ta fadi haka yayin da take kokarin hugging nashi, da sauri ya janye jikinsa yace " ke baki iya komai bane sai rungumar mutum bakisan ba kyau bane is haramm you better stop it" zumburo baki tayi tace " but Granny {malikat Nubia} tace you are my husband i can hug you, kuma tace har bath ma zamu iya yi taree " waaree ido yayi yace" dawa din wai ni " ya fadi haka ne yana nuna kanshi, zumburo baki tayi tace " ehhh kai ai haka Granny tace " zuba mata ido yayi ya rasa yadda zai fassara yanayin nata ita ba yarinya ba bare kace yarinta ke damunta, kuma a nuste take bare ace tana da hauka, " ke bakya yin komai da kanki ne sai abinda akace kiyi" murmushi tayi tace " Mom say that i should be respecting my elders," jijjiga kai yayi yace " and then sai kiyi dan tace kiyi " turbune face tayi tace " why should i not do it after all she my mom and i love her, and kasan mai bata ma jira amsar bakinsa ba tace she says am a good girl kuma ita tace ina maka shagwaba dan kai Zawjy nane " kasake yayi yana kallonta ayanzu ya gaba yadda cewa minus ce ita, su Jaddi minus suka hada sa shi, "yahh rabbb saa'id," ni shine abinda yace, juye juye ta fara yi tace" Zawjy monster ka gani ne " turbune fuska yayi yace akwaai monster daya fiki ne" waro large black eyeballs dinta tayi tana nuna kanta "ni kuma Zawjy as how???," ta jefa masa tambaya batar data bari ya bata amsa ba ta cigaba da wa, "but am not ugly am a pretty lady and also am so hot and fetching, duk inda na wuce kowa sai kalle ni don ina da kyau, moreover am rare beauty, shiyasa Jaddi ya zabe ni kamar tumu amastayin Zawjatul Ameer," tana magana ne yayinda tayi crossing leg din ta ajiye dayan hannunta akan laps dinta dayan kuma ta ajiye guiwan hannun akan laps din nata tana ta jujjuya index finger dinta, at thesame time da large eyeballs dinta, shi de shiruuu yayi ya na kare mata kallo azahiri "she so beatiful, she looks so hot but minus ce " kin tabbata dan kyanki Jaddi ya aura munke badan minus ce ke ba " cikin rashin fahimtar mai ne ne minus din tace ehhh tana zumburo baki daya ke sa shi cikin wani duniya na daban mikewa yayi dan he can endure looking at her, he is afraid anjima kadan zaiyi abinda bai dace ba and he is very sure wannan minus din zata tauna masa asiri, duk da an riga da andaura aure but har yanzu he is not secure da behaviour dinta, the way she is acting around him shows that she is completely minus duk da she is totaly driving him crazy, ganin ya mike yasata mikewa itama tace" Zawjy ina zaka je??," turbune face yayi yace "danki ne ni da zaki tanbaye ni inda zanje " zunburo lips tayi tace "but am your beloved wife" ido yazuba ma lips dinta yana ganin yadda yake juyawa musamman data ke cewa beloved wife, dan guntun staki yaja ya kauda abinda ke damunsa yace mai zanyi da minus irinki, fashewa tayi da kuka tana bubbuga kafanta yayinda komai na jikinta ke jijjiga shi kuma ya shagala da kallon kyak'kyawan surarta, wassu abubuwa yakeji wanda suke yawo ako inaa na jikinshi idonshi har wani lumshewa yakeyi da kaanshi dan stabar jaraba, baisan sanda yace "plsss stop it am just kidding," cakk ta staya ta fara washe baki yace "muje in mai da ke wajen Mima, tun kafun kisani yin wani sabon wanka yanzu da ban shirya yinsa ba," fuskarta da alaman tambaya tace "wanka kuma Zawjy ai jikina ba datti nayi wanka ban bata ma jikin ka ba" " hmmm pls lets go, bana son dogon zance," shiruu tayi ganin yadda ya hade face nasahi kamar wanda aka mishi gobara a baki agaba, yasata Yi shiruu suna tafiya sanda suka zo bakin kofa ya staya ajikin wani hanger ya dauki jacket 🧥dinsa mai dan stayi ya kai har guiwa yasa mata ya rufe mata jikinta, kamar zatayi kuka tace" is too heavy zan fadi," kara hade face😠 yayi ko kulata baiyi ba ya bude kofa ya kamo hannunta suka kama hanyan parking lot, driver na ganin haka yazo ya bude masu mota suka shiga cikin girmamawa ya tambayi inda zai kaisu kamar bazai ce komai ba sanda ya mula dan kanshi kafun yace " king's chamber" shine kawai abinda ya fada , driver yace angama yallabai, hanya suka dauka na wani kwaalta suka mike sun kai akalla 3 min kafun suka dumfaro waani hadadden building mai kama da castle, yasha royal paint ko ta ina securities wanda suna ganin car din sun san waye ne ai tun kafun su iso aka shin fida musu carpet hagu da dama security suka cike, driver yana parking suka zo da sauri suka bude musu cab din motan suka fito, har ilah yanzu hannunsu sarkafe dana juna sunyi matukar kyau ko makiyinsu yagansu sai ya shaida bayan bugun da zuciyarsa zaiyi, sun cigaba da tafiya har suka iso bakin kofan building da securiy suka wangale kofan suka shiga cikin tankamemen farlon wanda yake tamkar da ruwan gold aka yishi, hannun dama suka nufa inda nan ne kujerun farlon suke Mima{Sultana Najda} suka hango staye fuskanta dauke da fara'a tana jiran isowaarsu ganinsu haka bakaramin farinciki marar misaltuwa ta stinci kanta aciki ba, tace marhaban yah ibniii wah ibnatiii " da da sauri ta wafce hannunta taje ta rungumi Mima ta fashe da kuka wanda ya rikita Mima ta fara tambayan ta mai ya sameta nuna Ameer Mahbeer ta farayi tana cewa" ba babb......... END OF PAGE 19 BY QUEEN MAHIRAH 🧚THE TWO LIGHT ✨{RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰 }🧚 ?Monday, ?February ?12, ?2024 1:52:49 PM WOMEN WRITER'S ASSOCIATION 📖🖊️ W.A.W ADAPTED EXPERT WRITER'S ❤️ Story and written by Queen Mahirah BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group an shower 🚿 with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 🧚20🧚 cikin tashin hankali tace "mai ya miki Ibnatiii " "bab bbaa shi bane yasamun kaya mi nauyi ba kuma na ce mishi da nauyi shine ya stare ni", dogon ajiyan zuciya Sultana Najda taja kafun tasa both hand nata tayi folding face din ta tace "shine kike kuka Ibnatii,?? ki dena kuka ba'a san Zawjatul Ameer da kuka ba, ako ina take ana mata kallon jaruma ne wacce zata iyaa kare martaban kanta dana mijinta har ma dana mutanenta wato alummanta," da both hand nata take wiping tears din fuskar Zawjatul Ameer tana sake mata cute smile, ☺️ itako shiruu tayi kamar ruwa ya cinyeta, zama sukayi a daya daga cikin royal kujerun farlon ta janyota jikinta ta cigaba da petting back dinta dago da eyes dinta tayi ta zubasu a akan Ameer Mahbeer da tun dazun yayi ma kansa mazauni ya maida su kamar tv yana kallonsu, tunani iri iri yakeyi game da wannan yarinyar abubuwa na masa yawo a brain dinsa game da asalin yarinyar, a ina aka sameta?? mai ma yasa take kama Ammatii dinsa?? { his father's sister }, mai ne ne kuma dalilin dayasa Jaddi ya aura masa ita?? a kankanin lokaci haka?? , duk da yasan halin Jaddin nasa baya abu sai da dalili mai karfi, huhhh numfashi mai dumi ya sake, Sultana Najda tace " Beer " da sauri ya dago kai ya ganta ya amsa mata da cewa " Mima," dogon numfashi taja kafun tace " karike yarinyar nan amana, karka zalinceta, don bata da ishash'shen lafiya, ayanzu kaine komai nata bata san kowa ba sai kai kazama bangon dogaronta, karka wulakanta ta kayi tunanin bata da asali, in ka wulakanta ta don bata da asali ina mai tabbatar maka zakayi dana sanin hakan," shiruu yayi yana sauraron ko wani kalma dake fitowa daga bakin mahifiyar tasa yana sa ayan tambaya akan ko wanne kalman daya fito daga bakinta, bai gama mamaki ba sanda ya jiyo ta ambaci wani kalma, "wannan yar da kake gani yar Ammah dinka ne" da sauri ya dago black eyeballs dinsa ya zuba mata su fuska dauke da tambaya da neman karin bayani, duk da ta fahimci neman karin bayani yakeso sai ta share hakan taa cigaba da cewa " she loses her memory so she can't remember anything a rayuwar da tayi na baya, shine main reason din da kaaga tana acting childishly, har yanzu brain dinta bai gama daidaituwa ba duk da munyi sa'a abun yazo da sauki, don tana iya yin abubuwa daa yawa kamar su karatu cin abinci da kanta da sauransu..., Dr yace brain din yana da bukatar hutu ne in akayi sa'a in just 5month memory dinta zai iya dawowa, 2 to 3 weeks kuma zata iya komawa kamar kowa, sabanin yanzu da komai sai ance tayi kafun takeyi ayanzu bata da maraba da yarinya yar shekara 9, kai zaka mata tarbiya ka daura ta ahanyan daya dace mastayinka na mijinta, kuma ban ce ka zalince taba dan ku maza sai ahankali" shi de shiruu yayi kamar ruwa ya cinye shi, yana ta juya magan ganun nata a brain dinshi maida kallonta tayi ga Zawjatul Ameer da tayi lubb ajikinta tana bacci kafin ta dago tace " zo ka dauketa a hankali ka kaita dakina ka kwantar da ita, ka kuma rage mata wannan uban kayan da ka lafta mata ," bai ce komai ba sai mike wan da yayi ya zo ya dauketa in a bridal style yayi hanyan wani kayaceccen stairs mai shegen kyau wanda aaka shinfida masa wani hadadden carpet zaka ranste da zinare akayi stairs din stabar walwalin da yakeyi da daukan ido 👀. tafiya yake cikin nutsuwa wani daki ya nufa wanda da alama shine dakin Sultana Najda da mamakina ni Queen Mahirah yana zuwa kofan ta bude da kanta ya shiga yana shiga ta rufe kiriff. cikin hadadden dakin ya karasa wanda yasha Royal blue and golden furnitures, karasawa yayi gaban tafkeken gadon dake lullibe da labule ya kwaantar da ita, ya kai akalla 2min yana karewa cute face dinta kallo maganan da Mima ta fada mishi ne yake dawo mishi brain dinshi, har ya juya zai tafi ya tuno da abinda Mima tace sai ya fasa ya dawo, zama yayi akusa da ita ya kai akalla 50sec yana tunanin ta inda zai fara cire mata wannan uban kayan jikin nata ganin yadda tayi cuddling a guri daya kamar cat, dogon numfasahi yaja ya gyara zamansa akan gadon ya masto daf da ita yamika hannunshi ajikin ta yadan bude hannunta ya cire bottle din jacket 🧥 din wani dogon numfashin ya kara ja dan baisan ta inda zaai fara cire mata rigan ba mastowa ya karayi daff da itaa ya dago kanta ya kwantar ajikinsa atakaice da kyar ya cire wannnan rigan dan ba karamin yaki suka yiba sai cukuikuyeshi takeyi kamar zata koma caikinshi, yayi mamakin yadda bata tashi daga baccin ba kodai har da maganin bacci ake bata ne tunda yaji Mima tace anaso brain dinta ya huta, ajiye jacket 🧥 din yayi agefe ya fara tunanin yadda za'a cire sauran, veil din da aka mata rolling dashi ya fara cirewa gashinta da aka tufke ya ware wani sassanyar kamshi ke tashi daga ciki tsayawa yayi yana karewa tulin gashin nata kallo wanda yake baki wuluk dashi, hannunsa yasa ya shafa gashin nadan wani lokaci kafun ya maida hankalinshi ga alkebban jikinta bai shaa wiya gun cire alkebban ba, kyak'kyawan surarta ne ya bayyana wanda yasaa shi dauke wuta na wassu mintina, dakyar ya haadiye yawun wahala ya kauda kanshi gefe wani lallausa filo ya jawo ya dagota da niyan kwaantar da ita, anan ne kidan ya canja salo don chakumoshi tayi ya fado kanta rufff waani kukan wahala ta sake don ya mata nauyi aka, jiki ba karfi ya mike da kyar ya jingina kansahi ajikin gadon ya lumshe idonshi. a gaskiya an gama da rayuwarsa ayau kadai ji yake kamar kanshi yayi blowing, yanzu ahaka zai cigaba da zama da yarinyar nan yayi ta mata jegon jaka, gaskiya ba'a masa adalci ba ya kai 5min yana ta karanta wsikar jaki kafun ya yayi kokarin jan kanshi ya sauka daga kan gadon, ko juyowa baiyi ba bare ya yayi kuskuren ganinta ayanzu ma shi kadai yasan mai yakeji, yana zuwa bakin kofa sai ga Sultana Najda na shigowa cak ta staya ta kare mishi kallo ganin yadda ya hargiste idonshi yayi jaaa gaba daya ya canja kaman ninshi wani dummm zuciyanta ya bada da sauri tayi cikin dakin hango ta da tayi tana sharar baccinta tane yasa taji relief, shiko kafun ta juyo ya fece dan ya stargu da kallon da take mishi, murmushi tasaake ta jijjiga kai ta karasa bakin gadon da kamar anyi yaki ahankali tace "lalle ko gyara yayi kyau," saide tana mamakin yadda yarinyar take a gyare stafff don tun farkon zuwanta inka ganta zaka ranste amaryace don yadda fatanta ke glowing ta bangare da dama a gyare take hakan yasa tafara contemplating anya ma bata da aure, bata yadda ba sanda tasa gyne Dr ta duba ta tabbatar mata da she is still virgin kaafun hankalinta ya kwanta. NIGERIA {KANO STATE} Wata hadaddiyar shararriyar farlo ce mai stari irin na turawa black and white ne colour combination din farlon, ba wani babba bane dan dai dai ne mai cike da kayan alatu da more rayuwa , ba abinda ke tasahi sai wani sassanyar kamshi da sanyin A\C wanda ya kara kayata farlon, babu karan abinda yake tashi a farlon sai na A\c da kamshin dake tashi, wani halitta na hango zaune bisa daya daga cikin sofa na farlon ya jingene kanshi jikin sofa yana sanye da farar jallabiya, fari ne tas babu digon baki ko kadan ajikinshi kyak'kyawane na ajin farko wanda ko kyau ya ganshi sai ya sara mishi ban cire stammanin ya hada jini da Annabi yusuf ba, a iya tarihin rayuwata ban taba ganin halitta mai kyau irin wannan ba. fuskarsa yana shinfide da hadaddiyar man's pride dinsa baki wuluk mai stansti da daukan hankali, wanda ya kara fidda stanin kyansa da kwarjininsa, hancinsa tamkar kara aka staga yayi dai dai da face nasa sai kasancewarta ba katuwa ba siriri ne dan dai dai, idonsa dake aalumshe da zararan eyelashes dinsa da kuma well shaped eyebrow dainsa wacce tamkar shi ya saita abunsa, lip dinsa so cute dashi pink colour, hmmm abun sai wanda ya gani don ba'a cewa komai don Allah yayi halitta anan dana kare masa kallo na hango stanstan izza da kwarjini atattare dashi, kirar halittan sa da surar sa yafi karfin yaro a murde yake gashi yana da stayi kana kallonsa kasan ba karamin dakakken namiji bane, gashin kansa baki wuluk dashi mai tarin yawa da stansti. lips nashi na mosti ahankali wanda da alama tasbihi yakeyi, zarazaran finger dinsa na aikin bautawa mahaliccinsa wanda ya zauba masa kyak'kyawan halitta, karan takalmin dana ji ne yasa na maida hankali na kan mai tafiyan masha'Allah hakika babu abun bautawa da gasakiya sai Allah, godiya da yabo sun tabbata ga ubangijin da yayi wannan kyak'kyawan halittan. wani hadadden Giant handsome ne fari tass, yanaa sanye da unifoam na Navy wanda yake white colour ajikin rigar dagaa bangaren dama akwai inda aka rubuta CAPTAIN FUDHAL, unifoam din yayi matukar amsar sa ya kuma fidda murdadden surar sa mai firgitar da abokan adawansa, idonshi sanye da dark space cute lips dinsa sai kyalli yakeyi, pointed nose dinsa ya kara wa face dinsa kyau, face nashi kewaye da bakar sumarsa mai sheki, {wanda aka fi sani da saje} da daukan idon mai kallonta da mai karatu, ya karawa face din nashi kyau sosai, haka gasahin kansa yaa sha mayuka sai sheki yakeyi gashi dayawa ga stansti , hannunsa dauke da hulansa, ya cigaba da tafiyaa cike da isa da takama face nashi babu annurin fara'a ko kadan sai de hakan bai sa yayi muni ba sai wani kyau da kwarjini daya kara masa , tafiya yake tamkar zaki mai shirin baza taro har ya iso cikin farlon agefen wannan farin halittan ya zauna yaja dogon numfashi cikin husky voice nashi yace " how are you feeling" ahankali ya bude snake eyes dinsa ya zuba su a fuskan Captain Fudhal wanda shima alokacin ya cire dark space din sa ya zuba mishi lion eyes nashi, bai ce komai ba ya lumshe idonshi, daga fannin Captain bai damu da rashin amsan nashi ba don dama yasan ba lalle ne ya samu amsa ba, alama yayiwa house maid da hannu daya ajiye tire din abincin dake hannunsa akan wani glass centre table din dake farlon, cikin girmama wa ya ajiye tire din ya fara kokarin serving dinsu ahankali Captain Fudhal yace "no need you can go" cike da girmamawa yace "okay sir" ya dan sadda kanshi alaman ban girma kafun ya juya ya tafi, da kanshi ya mike ya dauki breakable plate ya zuba chips da soyayyan kwai sai pepper soup sai kuma hot choculate, janyo centre table din yayi dai dai da inda yake kafun yace "Tweeny sit well and eat, am very sure bakaci komai ba" bude lumsassun idonsa yayi ya zuba su a abincin nasa nadan lokaci kafun ya kauda kansa wani sarawa yaji kansa keyi rinste idonsa yayi da karfi ahankali yake ambaton sunan Allah, yana ji tamkar kan zai stage gida 2, lura dayayi da halin da yake ciki ne yasa shi tasowa da sauri ya zauna agefensa ya dafa shi yace "Fahreen are okay what is wrong with you" bai ce mishi komai ba sai kada kanshi da yakeyi ahankali ganin haka ne yasa shi fahintar cewa kansa ke ciwo, cikin wani yanayi ya kama kan ya fara tofa masa addu'a ya kai 30 second yana faman masa addu'a kafun can ya staya ganin ya dai na jijjiga kan nashi "sorry Tweeny Allah baka lafiya, anya baza mu fadawa su Ammi...," bai gama maganan nashi ba Fahreen yace "no no please don't tell them," cikin wani yanayi na storata da yanayin dan uwan nashi yace "okay i won't but please eat" hannu ya miko mishi idonshi akan abincin yana nufin ya bashi abincin, bai bata lokaci ba ya dauko plate din chips din ya bashi kare mata kallo yayi bawai dan bayaso ba ko baya jin yunwa ba a'a sai dan bashida appertite ne yasa bayason abincin rabonshi da abinci tun jiya da dare, ahankali ya kai abincin abakinshi kamar wanda aka sashi dole sai de bai fi 2 spoon yayi ba ya ajiye plate din , Fudhal ya mika masa bowl din pepper soup din ya dan ci kadan shima ya ajiye sai mug din hot choculate shine wanda ya shanye tas don dama yafi son abu mai ruwa da dumi, dogon numfashi yaja yace " "Alhamdulillah" ya koma ya jingine kanshi jikin sofaa ya kwanta, Captain Fudhal da kallon tausayi yake bin dan uwaan nashi, yau akalla 2 weeks kenan suke fama dashi sun rasaa abu daya dake damunshi duk ya rame ya lalace ya fita daga hayyacinsa, gashi ya ki yadda kowa yadda iyayesu susan abinda ke damunsa, karshe ma basusan inda yake ba su kansu ba'a san suna garin kano ba don kowa ya zaci suna gun aikinsu. sunyi maganin asibitin babu sauyi wani abokinsu Dr nema ya basu shawaran hadawa da islamic medicine sunyi kuma Alhamdulillah don ansamu ci gaba, sabanin da, da idan kanshi ya fara ciwo har bugawa yakeyi agini ya ringa abu kamar majnoon da kyar suke kama shi, amma yanzu da sauki ya dena buge buge sai de ciwon kan nanan, kuma koda wasa baya so ayi maganan gidansu ko kadan muddin akayi tohh zai rikice ya fara neman inda zai sa kanshi ya buya hmmm dogon numfashi yaja yace " ina Fareed ya staya ne nikam..," Daga nan waje wato balcony securities dake sanye da kakin sojoji ne suka wangale gate wani hadadden mota mai numfashi ne ta danno kanta cikin gidan tayi parking, daya daga cikin sojojin ne yayi hanzarin zuwa ya bude cab din motan ya kai akalla 2min kafun ya zaro santalelen kafansa wanda yake sanye cikin wani arnen white designer snickers after 3sec ya zaro dayan kafan kafun ya fitoo gabaa daya, ohhhh Allah ni Queen Mahirah sake baki 🤤 nayi har ban sanda alkalamin hanuna ya fadi ba, na sake baki ina bawa idona👀 hakkinsa. wani mashahurin hadadden stadadden gaye ne mai zubin sammudawa ya fito daga wannan arnen car din yana sanye cikin farar dakakkiyar shadda wacce ta amsa lafiyayyiyar surar sa, fari ne tas mai zubin larabawa, fuskarsa nada stayi tana kuma dauke da pointed nose dinsa hade da cute pink lips dinsa, sai eyes nashi wacce ta karawa halittansa kyau da man's pride dinsa baki wuluk dashi wacce da gani ba karamin naira aka kashe mata ba sai sheki yakeyi da dukan ido 👀, haka kanshi sanye da hula wanda ya fidda kyansa ya kuma maida shi cikakken bahaushe duk da azahiri baiyi kama dasu ba, kana iya hango kwanceccen sumar sa baki wuluk da ita mai tarin yawa da sheki, kallo daya zaka masa ka hango zallan nustuwa, haiba, kwarjini da annurin fara'a a fuskarsa, kaff sojojin balcony sukayi saluting nasa kamar kullum fuskarsa dauke da fara'a da zallan girmama dan Adam ya yace "bissimillah," a wani dattijo dake gefensa wanda kana ganinsa kasan malami ne, baiyi kuskuren hada tafiya da dattijon malamin ba ya barsa ya shiga gaba shikuma yana binsa a baya har suka iso bakin farlon ya danna wani maballi kofan ta budu yace "bissmillah malam ka shigo" murmushi malamin yayi cike da jin dadin irin girmamawan da saurayin ke bashi ya shigo suka karaso cikin farlon, inda su Captain Fudhal suke ya nuna mishi guri ya zauna housemaid suka cika shi da kayan mosta baki, Fudhal ne ya dubi saurayin yace "ina ka staya Fareed tun dazu kabarmu muna jiranka" murmushi yasake wacce take halittansa ne yace " Malam ne yake da baki shine na jirasahi ya sallame su" sai asannan Fudhal ya dago ya kalli dattijon ya gyada shi cike da girma mawa duk da fuskarsa amurtuke take ba ko annurin fara'a, malamin ya amsa yace " ya mai jiki" " " jiki Alhamdulillah gashinan de kullum ya gagara gaba ya gagara baya sai de mu godewa Allah, " Fareed yace " kaganshi ko malam , kaga yanayin jikin nashi ko" kai malamin ya gyada cike da jimamin abinda idonshi ya gani yace "na gani Yarima sai de muce Alhamdulillah da abin ya staya a iya haka," cike da neman karin bayani suke kallonshi Fudhal yace "ban nnn ganeee ba kana nufin rashin lafiyar tasa tafi haka kenan" . gyada kai malamin yayi yace " tabbas ikon Allah ne ya kubutar dashi daga ainihin abinda ke damunsa, azahiri hauka akaso yayi " ware idaanu 😲sukayi gaba daya Fareed yace "mun shiga uku mai kake nufi malam kar kace Biyayye haukacewa zaiyi" girgiza kai malam yayi yace "tabbasa haka akaso saide ba haka Allah ya stara ba" " tohhh yanzu ya zamuyi," inji Fareed, malam yace "agaskiya zan baku shawaran ku kai sa gun Imam Umar Bello, wani babban malami ne wanda yake nan a Rugar Hardo Bello wacce take karkashin Wudil local govement. shine kaadai zai iya muku wannan maganin, kuma shi kanshi zai samu sauki inya yi nesa da garin nan dama Kurciya aka masa don yabar garin ya shiga duniya," dogon numfashi Fudhal yaja don ya yadda da maganan malamin sosai kasancewarsa malamin kakansu yasan bazai musu karyaa ba "tohh yanzu ya zamuyi mu je can gurin mutumin," malam yace "babu damuwa aboki nane zan kira shi awaya in shaida masa zaku zo gobe nasan zai yi maraba daku, ina kuma tabbar maku zaku ji dadin kasancewa dashi" murmushi Fareed ya sake yace "mun gode malam aini nasan Rugar ma, ba shine wannan ruga mai ban alajabi din nan ba nasan labarin Rugar ina taso naje Allah ne bai bani ikon zuwa ba" fudhal yace "tohh mikiya sarkin shawagi yawon naka har can ta kaika," murmushi kawai ya kara sakewa bai ce masa komai ba don in ya kulasa zasuyi abun kunya agaban dattijo don dama sun saba, Ya zama kamar wani stari acikin jadawalin rayuwarsu kullum sai sunyi fada. END OF PAGE 20 Queen Mahirah 🧚THE TWO LIGHT✨ {RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰}🧚 ?Friday, ?16 ?February, ?2024 11:55:59 PM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow 🧚 21🧚 KANO {NIGERIA} Malam Lawan yace "yanzu zan koma gida sai na sanarwa shi Chief Imam cewa kuna zuwa, nasan Insha'Allahu zaku samu kyak'kyawan tarba daga gareshi" fuskarsa dauke da fara'a yace "mun gode malam Allah saka bari na mai da kai gida tohh " " a'a kabarshi Yarima kawai kuyi shirin taafiya kaga kace iyayenku basu san ma kuna nan bako," " ehh malam" inji Fareed, gyada kai yayi yace "tohh kawai kuyi shiriii gobe sai ku kama hanya" " tohh malam amma kana ga zamu iya tafiya batare da sanin su ba," "ehh hakan shine kwanciyar hankalinku gaba daya daku da shi, atafi dashi cikin sirri gudun kar wani sabon lamari ya kara tasowa, kuma shima kansa ayanzu yana bukatan yayi nesa dasu in ba haka ba akwai damuwa, kasan bahaushe yace maka shinka yana tare da kai," gyada kai Fudhal yayi don shine yayi tambayan dama yace " tohh mun gode malam Allah saka" Amin Allah de ya bashi lafiya inji malam, Fudhal yace Fareed ka hadashi da driver ya kai shi, saura kuma ka staya iyayin daka saba ko ka wuce yawo, murmushi kawai ya mishi shiko kara kular dashi yake da wannan murmushin, har balcony gidan ya raka shi ya hada shi da driver don ya kaishi gida bayan cika shi da yayi da abubuwan alheri, sanda ya ga futansu kafun ya juya ya komo cikin farlon ya samesu yadda yabarsu Fahreen na jingine da sofaa haryanzu bai ko bude idonshi ba duk da yana jinsu stabar miskilancin daya ke ji dashi ya hanashi ko bude lumsassun idonshi, bare yaga malamin har ayi tunanin ya gyada shi, kuma bawai wai gurin shi na mishi ciwo ba a'a kawai hali da miskilanci irin nashi, shi maganan nasu ba takura masa sukayi jinsu yake kamar stustu na yawo a brain dinshi, maganan Fareed ne yasa shi bude idonsa dake alumshe " ya jikin naka Tweeny " gyada mishi kai kawai yayi, "wani guri yana maka ciwo ne ," still kan ya kara jijjigawa alaman ba abinda yake damunsa , "zaka ci abinci ," " tohhh mamansa kabi ka isahi mutane da iyayi ka damu dashi shine kaje kayi zamanka ka barshi shi kadai" murmushi yayi yace " kai da kake baban shi ai gaka tare dashi ko, tohh mai ne ne damuwarka da inda na staya ya fadi haka yana zabga masa harara , mutum sai shegen hancini na fada maka uziri na amma gaba daya kanka ya gagara dauka stabar dusa yayi yawa aciki," Fudhal stabar bacin rai idonshi har kan kancewa yayi yace " ani kake cewa dusa yayi yawa akaina " murmushin ya kara sakewa yace "a'a dana bayanka nakeyi " "you are trying me Fareed wallahi kamai da hankalinka dani ko in fasa kanka da bindiga" "bismillah Captain Fudhal ga fili ga mai doki , dan renin wayo kai daa kake sojan ruwa ma akwai kaskan cecce irinka, kasan ni ba sa'anka bane dube ni dakyau soja ne ni bama na kasa ba na sama inka manta da COMMANDORE FAREED kake magana bama commander ba commandore, ba kuma captain ba in maganan bindiga kake kasaan ni ba staran ka bane awannan fannin ka mai da hankalin ka ko insa a ma ruwan alburushi daga sama," awannan lokacin Fudhal ya yayi zafi harya tafasa har ma yafara konewa 😠 har wani jaa fuskanshi yayi abinka da mai saurin fushi, har wani hayaki ne yake fitowa daga hancin shi ya mike a fusace yace " zaka san daawa kake yau, irrrr in ka isaaa yi mu gani sojan ruwa kawai, Fahreen yace " "will you 2 shut up please," stittt sukayi hankalinsu ya dawo kanshi "why are always acting like small children, sai yelling kukeyi a kaina so kuke ku kashe nine, eyyahh," " sorry Tweeny baza mu karaba kayi hakuri, ," stuka Fudhal yaja yace "sai ka tashi kaje ka shirya kayan da za'ayi tafiyan dasahi ai " harara ya wulla mishi yace ""dama ko baka fada ba zanyi ai, kuma karkayi expecting zan hada da kayanka wallahi," Fudhal yacea "inka kuskura dirty hand dinka ya taba cloth dina wallahi sai na fasa maka kai" "michewww karyar banza " ba tare daya staya ya saurari abinda zai ce ba ya mike ya shiga yayi hanyan wani stairs ya hau wani daki ya shiga wanda shima black and white ne komai na dakin , directly gaban wardrobe ya wuce ya bude ya dauko wani travelling bag ya rufe ya kara bude wani drawer inda kaya ne kala kala ko wanne da ban garensa inner wears ya fara diba kafun ya dawo ya dauki kayan sawa, yawanci jallabiya da 3quatre ya diba masa da t-shirt mara nauyi sai da half jamfa wanda basu ma kai kanan kayan yawa ba, bayan ya gama da nan perfumes ya koma dibowa sanda ya dibo akalla kala biyar masu masifaffen kamshi kafun yazo gun foot wears shima ya dauka wanda za'ayi amfani dasu, cikin kankanin lokaci ya gama hada kayan tasss ya dawo farlo ya samesu yadda ya barsu bai ce kala ba ya nemi guri ya zauna, wani dan madanni ya lasta cikin kan kanin lokaci sai ga wani soja ya shigo cikin farlon cike da girmamawa yayi saluting nasu, Fareed yace " gobe zamuyi tafiya inaso ka hada mana convoy cikin sirri , bana so kowa na garin kano yasan zamu bar gari kamar yadda ba wanda yasan muna nan, kuma ko bayan mun tafi kar ko da wasa kowa yasan mun zauna a gidan nan " okayy sir angama " send me your account number" washe baki yayi yace okayy sir bai dena washe hakora ba har ya baro farlon don yasan ba karamin abin alkairi zai samu ba shiyasa yakeson Commandore Fareed akwai kyauta gashi faram faram bashi da girman kai, yana da mutun ta kowa yana ganin girman dan Adam duk da sun kasance yan uku ne wato TRIPLET, amma sam halayyar su ya ban ban ta kaf cikinsu Fareed ya fisu mutunci duk da shima Fudhal yana da mutunci kuma bayaa rena dan Adam dukan suma basa rena na kasa da su, sai de suna da ban bancin halayya shi Captain Fudhal yana da saurin fushi kuma bashi da fara'a sanan bayason reni, baya ga wayanan bashi da wani aibu in zaka bishi ayadda yake tabbas zaka more shi sosai don bashida kyashi, shiko MAJOR GENERAL FAHREEN shi miskili daya fi mahaukaci ban haushi , shi zama dashi sai mai hakuri da juriya sanin halinsa sai makusancinsa duk bala'inka baka isa kasan mai ne ne halinsa ba, shi tamkar maciji yake yana da wiyan sha'ani da rashin yadda, shiyasa ake masa lakabi da SNAKE EYES, idanunshi kaifi garesu yakan rudar da makiyansa dasu ya gigitar dasu da zaran ya shiga taro tohh hankali duk kansa yake komawa, . ya stole idanun mutane dayawa duk da shi bai damu da kowa ba baya shiga sabgar kowa, sai de mutane kullum cikin kawo mishi hari suke daga gida da waje kasancewar matashi mai babban makami gabaa daya shekarunsu 29 ne aduniya amma ya taka hanyan da manya dayawa basu taka ba, ya shiga inda manya da dama basu shiga ba ya samu nasarori da dama a rayuwarsa bashi kadai ba hatta ga yan uwanshi haka ne sai de shi ya fi stole idon kowa , kasancewar sa wanda zai gaji sarautar masarautar kano wanda yake daya daga cikin manyan masarauta a fadin duniya. washe around 7:30 suka kama hanyan Rugar hardo bello a bangaren Fahreen ya gagara misalta awani yanayi yake ciki, yau wani irin farin ciki yakeji da anna shuwa da bai taba ji irin shi ba har wani annuri ne na farin ciki ke tashi daga ko ina na jikinshi, su kansu sunyi mamakin ganin shi ayau ganin da karfinsa don shi yayi wa kanshi komai hatta abinci yaci sosai, sunyi mamaki kwarai da ganin yanayin nasa suna de fatan Allah sa hakan ya daure Allah kuma ya bashi lafiya, don su kansu sun gamsu sun kuma aminta da malami duk da basu san shiba. karfe 8:00 suka isa Rugar Hardo Bello. RUGAR HARDO BELLO { KANO STATE, NIGERIA] QUEEN MAHIRAH 🧚THE TWO LIGHT ✨{RIKICIN GIDAN SARA ?Saturday, ?17 ?February, ?2024 10:11:24 PM Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚22🧚 RUGAR HARDO BELLO {KANO ,NIGERIA} Yau tun tashi na, na tashi cikin wani yanayin dana gagara misaltawa gaba daya bana jin dadin zuciyata wani kunci nakeji dana rasa gane na mai ne ne, sai de na ta'allaka hakan da batar yar uwata kasance warta yau sati biyu da kwana 3 da bata amma haryanzu ba labarinta, hmmm mikewa nayi staye dama fitowa na kenan daga bathroom nayi wanka shine na zauna na fara karanta wasikar jaki. dressing room na nufa bayan daukan kayana danayi kamar kullum sanda na kashe time dina wajen feshe ko wani lungu da sako na jikina da humra da kuma kuleccham mai stananin kamshi, na kuma turara jikina da hadaddiyar turaren wuta mai bala'in kamshi, haka tulin gashina ma sanda na turare shi da turaren wuta bayan hadaddun mayukan gashi dana shafe shi dashi, sannan na shirya cikin wani light blue jeans da white top sai kimono white da blue touches ajiki, daure igiyan kimonon nayi sai ya bada wani ma'ana na musamman ya fidda asalin shape dina nayi das dani nayi kyau, kaina kuwa turban nasa light blue sai white veil dina dana yafa nayi masifar kyau, fitowa nayi daga dressing room din na wuce directly inda shoe rag yake na dauki wani hadden white designer sneakers dina nasa, masha'Allah godiya da yabo sun tabbata ga wanda yayi wannan kyakyawan halittan ba karamin kyau nayi ba duk da banyi kwalliya ba abinka da fara kuma kyakyawa ga wani tashin kamshi da nakeyi . Farlo na fito anan na samu Islam na jirana itam cikin nata shigar mai daukan hankali mikewa tayi tace " muje kar muyi latti" kai kawai na gyada mata don sam yau ban tashi da son yin magana ba, tare muka fito harabar gidan muka wuce side din Jaddi don musu sallama shi da Innani. da sallama muka shiga farlon muka yi sa'a mun samesu a farlo, Innani tace a'a shalelena har kun fito" ban iya cewa komai ba sai Islam ne ta gyada mata kai, Jaddi yace " Allah kare ya kuma dawo daku lafiya" da Amin Islam ta amsa niko a kasan makoshina na amsa, bayan dogon addu'a da Innani ta surfo mana kamr yadda ta saba muka kama hanya. mun fito muka samu Auwal har ya fito da mota, ta bangare daban kuwa sai gyara guest room akeyi duk da dama agyare yake, haka kawai na stinci kaina da stinkewan zuciya da bansan name ba. school ya kaimu kamar yadda ya saba muka shiga tun daga gate din school din muke kwasan gaisuwa ta dalibai da wassu malamai da ma'aikata har muka isa staff room, bance kala ko gaisuwan ma sama sama nake amsawa, koda muka je staff din ma ban kula kowa ba, haka ko da na shiga class yau ba walwala su kansu daliban sun sha jinin jikinsu da ganin yanayi na duk sai suka subure. Innani ne ta zubawa Chief ido na yan sakanni kafun tace "Sheik," yace na'am "Nana," wani dogon numfashin ta kara saukewa kafun tace " niko ka kula da yanayin Noor yau gaba daya ta subure, ni wallahi gaba daya a storace nake da wannan lamarin kana ganin baza a samu mastala ba, anya baza mu kware ta da yawa ba, ni inaga kamar mu mai da can Iraq din ta cigaba da zama zaifi," murmushi Jaddi ya sake yace " ba yadda muka iya da abinda Allah ya kaddara, ko bangon duniya zamu kai Noorul Huda bazai hana ta shiga wannan yanayin ba sabida kaddaran tace, ba'a ja da ikon Allah namu addu'a da fatan alakairi, sannan kasancewar da zasuyi a tare shine kadai hanyar war ware wannan mastalan, in ba haka ba daga shi har ita ba wanda rayauwar zata mawa dadi." dogon numfashi Innani taja tace to "Allah zaba mana abinda yafi alkairi," Amin shine abinda Jaddi yace. Wasu hadaddin mota ne na bugawa jarida sukayi parking akofar gidan Chief Imam, motoci ne na alfarma wanda sai wane da wane ke hawanta mota biyar, hudu daga cikinsu bakake ne daya ne kadai fari wanda yake a stakiya, ajikin ko wani plate na motan an rubuta COMMANDORE AJ sannan ko wanne da tambarin masarauta ajiki, ban gama ankarewa ba saida naga dan dazon soldiers sun fito sun yi kawanya a motan stakiyan, suna cikin haka aka bude musu gate din gidan tare da basu izinin su shiga nan kuwa wannnan farar motan ta danna kanta cikin gidan bata staya a ko ina ba sai a parking space, nan yayi parking sojojin ne suka dawo cikin gidan suka kara yiwa wannan motan rumfa suka bude cab din motan na both hannun hagu da dama cike da takama da mazan taka suka fito su biyu daga motan, suna sanye cikin half jamfa daya fari daya kuma sky blue, ya matukar amsar su ya fidda zallan mazantakarsu da kwarjininsu hadi da haiba, Captain Fudhal ne ya taimakawa Major General Fahreen ya fito daga motan, Masha'allah yana sanye cikin dakakkiyar yadi black colour wanda ya fidda zallan kyansa da kamalansa, fuskarsa tayi fayau da ita sai lumlumshe ido yakeyi kamar mai jin bacci, Fudhal ne ya kama hannunsa suka fara tafiya kafun Commandore Fareed ya jera musu, suna tafiya cike da izza da mazantaka hakika Allah yayi halitta anan domin inka gansu sai ka kara ganinsu haka baza kaso ka dauke idonka daga kansu ba ko ba'a fada ba mahaifiyarsu ba karamin kokari tayi ba, haka ka zalika ba karamin baiwa Allah ya mata ba na haifan wayannan zaratan samarin masu murdadden halinta, haittansu kadai abin birkitar wa ga makiyinsu, dakatawa sukayi da tafiyan don hango Chief da suka yi dama Auwal ke musu jagora zuwa maasaukinsu, kallo daya ya musu ya jijjiga kai ya hango tarin mastaloli da suke dauke dashi wanda a zaahiri ba kowa ke iya gani ba sai wanda Allah ya kaddara, wato wanda Allah ya masa baiwaa, ko su kansu basu san dashi ba . fuska dauke da fara'a ya karasa inda suke, yace"sannun ku daa zuwa bissmillah," jagora ya musu har part din da aka tana da musu ya kuma bude suka shigo wani dogon numfasahi suka ja gaba dayansu, wani ni'imanceccen kamhi suka shaka mai kwantar da hankali dasa nustuwa ga waani sanyi mai rasta jiki, "bismillah" shine abinda chief ya fada ganin su staya daga bakin falon basu iso ba, shigowa sukayi suka samu guri a kasa suka zauna ganin ya zauna akan kujera, ba komai ne ya su yin haka ba sai dan ganinn kwarjininsa da kamalan sa ga wani hasken imani da yakeyi, murmushi yayi yace "ya kuka zauna daga kasa, ku tashi ku hau sama kasan da sanyi inkuma ni na sauka tohh," sunso yimasa gardama amma kimarsa da girman zatinsa da suke hangowa ya hanasu yin hakan hadi da last statement nasa yasa su hawa kan lumstatan kujerun na alfarma, suka zauna sannan suka mika masa gaisuwa cike da kamala ya amsa musu cikin yaren fullanci yana murmushi yace "ko baku iya ba" murmushi dukkansu suka sake kafun ya kuma cewa "nan ne masaukin ku ga dakuna wanda kwa zai iya amfani dashi, zaku iya shiga ku duba in bai yi muku ba sai acanja muku, Fareed sarkin saukin kai da fara'a ne yace " nan ma yayi ba sai ancanja ba mun gode da kulawarka gare mu" murmshi Chief yayi yace "gyada kai yace Masha'Allah yanzu sai ku shiga ku huta ko kafun anjima sai muyi magana" ya kammala maganan yayin da yake mikewa staye da niyan basu guri don su sha iska. kowa dakin da ya masa ya shiga cike da kwanciyar hankali suka wasta ruwa sannan suka shirya cikin kaya mara nauyi, kamar sun hada baki duka suka jallabiya farare tas, suka fito falo suna fitowa suka samu an jera musu abinci reras akan centre table dake falon ba musu suka karasa inda abincin yake don dama ko breakfast basuyi ba, suna zuwa Fareed ya fara bude flasks din wani kamshi ne ya daki hancinshi har san d ya lumshe idonsa, bakomai ne acikin flask din ba sai hadaddiyar kaza data sha dafin stofi, dan Innani da kanta ta dafa musu dayan ya bude doya ne da kwai sai tashin kayan kamshin yake da tafarnuwa, daya kuma wani dan bowl ne fruit salat ne aciki da kuma hadaddiyar tea a tea flask ga kuma dibino shima acikin nasa ma'ajiyar, gyada kai Fareed yayi yana jin jina musu jikinshi har rawa yakeyi wajen daukan plate yayi serving kanshi, Fudhal da shi kanshi tun dazu hadiyar yawu yakeyi ya buga stuka abinka da mai hancini "mistchhhww dube shi sai wani rawar jiki yakeyi kamar bai taba cin abinci ba" ko kula shi baiyi ba ya zuba abincinsa yadda zai isheshe shi ya kuma dauka plate ya zuba wa Fahreen ma ya mika masa bai masa musu ba ya karba, Fudhal ne ya sauka gaban abincin don zuba nashi, " awwww wai dama zaka ci " ko kula shi baiyi ba sai kara hade fuska da yakara yi, murmushin da take halittan sa ne ya sake yace aikin kawai mutum sai dan banzan burga, ai na zaci kai da kataba cin abincin baza kaci wannan dinba dan renin sense,," ko kula shi baiyi ba ya fara bawa cikinsa hakkinsa. "kai Allah de yayi albarka a matar gidan nan ni dole ma na shiga na mata godiya kamar tasan dama yunwa nakeji wallahi, kuka ne kaawai banyi ba da zamu zo kuka wani daga wa mutane hankali wai muyi sauri kamar zamu bar duniyan," yana maganan yana turo baki yana bata fuska, idan ka kare masa kallo zaka hango zallan shagwaba dake tattare dashi, "Fudhal yace tun da gidan na kanin ubanka ne sai ka shiga kamata godiyaa, dan shishsigin stiya sai shegen son cusa kai a inda ba'a gayyace ka ba da son asan da kai" " murmushi ya sake yace to Alhamdulillah dalilin shishigin da cusa kan nawa aka sanni a gurare da dama wanda wani katon gardi baije ba, kuma ba'a san dashi ba yayi karasa maganan nashi yana auna mishi harara" " nuna kanshi yayi yace nine katon" " dubawa zakayi dan renin wayo kawai " sallaman da Chief yayi ne ya kastar dashi daga abinda yake niyan fada, amsawa suka yi ya shigo ya zauna fuskansa dauke da murmushi, yace "saannunku da bakunta da fatan ban takura muku ba," caraff Fareed yayi ya cafke zancen da cewa, "ko kadan wallahi Jaddi dama muma yanzu muke cewa zamu shiga muyi wa matar gidan godiya" Fudhal dake gefe sai aikin auna mishi harara yakeyi shiko yayi kirmisisi kamar ma baisan yanayi ba, murmushi Chief yayi cike da jin dadi don bai stamman ci haka daga garesu ba yace " ayyahh ai ai sai kunje ba itama zata zo ku da kuke da marar lafiya," "aaa ba'a yi haka ba ai mu ya kamata muje mu duba ta mu mata godiya don ba karamin taimakon mu tayi ba" murmushi Chief ya kara sakewa yace tohh muje" ya mike don musu jagora ya fito waje, Fudhal sai aunawa ishi harara yayi don ba karamin kular dashi yayi ba, murmushi ya sakea yace " kadan ma kagani dani kake wasa wataran ma sai na ka kayi wanke wanke agidan, nan anan zaka gane ni cikakken dan shishigi ne," wani wawan cafka ya kai masa ya kwace ya fice kamar zai kone dan bakin ciki, Fahreen ne ya mike wanda tamkar baya gurin tun dazu sai de yana jinsu stabar miskilanci ne ya hanashi magana, hannunshi Fudhal ya kama suka fito tare suka hango Fareed da Chief har sunyi nisa sai hira sukeyi kamar wanda sukayi shekara 30, da haduwa haka suka bi bayansu har suka iso cikin balcony na gidan directly part din su Mahnoor yayi dasu don da shi ake amfani" a falo sukayi sallama suka samu Innani sai bala'i take ta zazzagawa Barira kamar zata cinye ta danya tana ganinsu ta fara washe baki , " maraba lale sannunku da zuwa" shigowa sukayi suka syugana har kasa suka gaisheta ta, amsa da sunyi niyan zama a kasa ta hanasu suka zauna a sama kan kujera, " Masha'Allah yau larabawa muka samu a gidan namu ai badan kunyi hausa naji ba da bazan yadda ku ba larabawa bane, da har ina kokarin kankaro nawa guntun larabcin ashe ma kuna jin hausa" murmushi duka sukayi amma banda Fahreen da ya saadda kanshi kasa wani mugun bugu zuciyarsa keyi da bai san dalilin taba, Fareed yace " ayyahh kice da mun wahalar dake ai mu muna jin hausa dan acikinta ma muka taashi, dama ma mun shigo ne mu muki godiya Mama mu ga abinci mun gode Allah saka da alkairi ba karamin taimakon mu kikayi ba " murmushi Innani tayi cike da jin dadi tace "laaa ba komai ai bakonka annabinka, kuma Innani zaka ringa cemun haka jikanun nawa suke ce mun shikuma Jaddi suke kiransa dashi" " shike nan Innani kinga mun samu sabin kakanni dama mun bar namu a gida sai ku maye mana gurbinsu'" washe baki Innani tayi tace " aiko ina maraba daku dama kaga kuwa jikanun nawa murdaddu ne kamar sauran yan uwan naka dama dama ma acikinsu Mahnoor ce" mugun razane ya dago da snake eyes dinsa ya zuba mata su jin abinda ta fada, ta tabo inda ke masa ciwo ta fame masa ciwon da ya dade yana fama dashi na stawon shekara 20, jin ta ambaci wannan suna duk da yasan mamallakiyar sunan bata duniyan ayanzu sai de har gobe tana ransa baya kuma fatan cireta daga ransa har abada, Fareed yace " ayyah wai itama jikar kice" " ehh ai su shida ne amma biyu ne kawai suke kasar nan, sauran suna can kasar Iraq su da iyayen su amma in anyi hutun karshen shekara suna zuwa" "shikenan kinga yanzu mun zama tara gani ga Fudhal ga kuma Fahreen " "murmushi tayi tace masha'Allah kuma kamar jikanuna suma haka suke kamar larabawa " "aiko zanso ingansu insamu kanne ko sun fini" dan ware ido tayi tace "sun isa sufa shekaransu 20 nema kuma mata ne ka girme su nesa ba kusa ba " " shikenan kinga na samu kanne sai in hadasu da nawa kanwar duk dama bata kaisu ba ita shekarunta 19 ne, amma ai ba mastala ina zasu dauke ni a yayansu " "murmushi tayi tace da Mahnoor dai baka da mastala amma Khadijatul Islam sai ahankali, don halinsu daya da wannan ta nuna fudhal kullum fuska a hade kamar shanu 🐂ba fara'a sai de ayi ta danne dannen waya Noor ce de yar gari" kunshe dariyarsa🤣 yayi jin abinda ta fada akan Fudhal wanda ya kara hade fuska kamar gobara ta kama makera 😡 " ai ba damuwa Innani zan iya da ita tunda na iya zama da wayannan dodannin, kin san fa su sai ahankali shi wannan baya son magana ya nuna Fahreen, wataran sai ya wuni ya kwana bai kula kowa ba " gyada kai tayi tace "mishkili kenan yafi mahaukaci ban haushi" "shiko wannan ba abunda ya iya sai hancini da hade rai waishi kar a rena shi" ya fadi haka yana nuna Fudhal da yayi kicin kicin,😡 da fuska yanaji yakeji kamar yayi gula a bakin Fareed, Innani tace " Allah mai halitta dukan ku de kamar jika nuna suma kusan haka halayyarsu yake kowa da nasahi salon tabaran da raashin mutunci, shi Sheik fetel halinsu yazo daya da wannan ta nuna Fahreen shiko wannan haalinsu daya da Islam, kaiko kamar kara aka staga stakaninka da Mahnoor, haka nan take sai stokala da neman magana kamar yar bera ta shiga nan ta shiga can, yanzu nema girma ya shigo lamarinta sai ka taba ta take kula ka, amma yanzu a zaman mun nan da anyi karar ta akalla zai kai so 3 ko 5, ita ko Islam ta iya jibgar ya'yan mutane wai ita bata son reni in raashin mutuncin ta ya mosta kamar ta ci babu, sai de ita bata shiga sabgar mutane shiyasa ba'a fiye kawo karanta ba, amma inka kuskura ka shiga nata sabgar zaka san Allah daya ne, don ta iya shuka stiya iri iri," gyada kai yayi yace" kai ashe jikanun naki manyan kaya ne" " wai ahaka ma shi babban yayan nasu baya baya barinsu, yana koda su abinka da soja na sojojin yake musu, zan iya ce maka su renon soja ne dan basun yake ajikin su in suka yi laifi" " ikon Allah shi kuma mai ne ne sunansa" " shi sunansa Umar Faruq wai anace dashi wai Majooo generel ne ko maiye abun nasu sai su turawa" wani karamin daria Fareed ya sake jin yadda ta wani kwaba turancin yace " kina mufin Major General " " san musu ne ma ni sai de su turawan ni baturiyta bace " dan murmushi ya sake yace "MG Umar faruq ba shine sunan nashi " gyada kai tayi tace " laa shakka fiiii haka ne tabbas haka nai suke fada masa" gyada kai yayi yace kamar nasanshi washe baki Innani tayi tace" ehh zaka iya saninshi ai ba abun mamaki bane duk da de ba'a nan kasar yake aiki ba acan Iraq din yake aiki" " ayyah ina jikanun naki " " ai sun tafi makaranta wai suna sarbis ko mai ne ne kadai tambayi Sheik shi ya sani " murmushi ya sake don stabb ya gane mai take nufi don bayau ya saba mu'amala da stofi irinsu ba, yasan mutane da yawa shiyasa ya iya mu'amalantar kowa sabida yana bin muum ayanda yake ne, " ai nasan sun kusa dawowa ma yanzu suna hanya don lokaci yayi" tsaye muke a bakin makaranata muna jiran Auwal yaazo don yau baiazo da wuri ba wani mai kwakwa da dabino Islam ta hango tace "pls muje insiya Sis inaso" bancae mata komai ba muka kama hanya muka je inda yake, muka masa sallama sai da mamakin mu bai amsa ba kallo daya ya mana ya kauda kansa Islam tace " malam sallama fa mukeyi ta fada haka a dakile " mai dibino yace " banga daman amsawa ba lashe money kawai haka kawai na amsa ku lashe mu dan jarin da nake adanawa, sanda fa na sai gonan gadon Innata na samu wannan jarin" hade fuska Islam tayi tace " to ni na tambaye ka ne yadda ka samu kudin jarinka, kuma uban mai muka maka dakake kiran mu lashe money" "ohh rashi kunya zaku mun dama kukan anyi muku tambari ai kan haka, ansanku da rashin kunya ako ina asarar ru kawai masu jan alhakin mutane" cikin stiwa da hasala nace lalle kura tayi sanyi tunda har dan zomo ke jan kunnenta Islam ta cafki maganan tace "ai bama sanyi tayi ba kasa tayi duba wannan karamin alhakin a mu yake wa maganam banza, " ohh tantiranci zaku nuna mun to ni da kuke gani kasungumin tantiri ne don har kwana nayi a kasan gada a lagos" mtswwwww muka hada baki wajen jan wani dogon stuka " kai naka stiyan kadan ne and so what ma dan ka kwana a kasan gada a lagos, wannan ma ai gayyar kazanta ne cewa zakayi kai kasungumin tantirin kazami ne ba tantiri ba" "baku sanni bane lashe money kawai irinku nawa suka llata min jarii, yan iska masun farin fuska sai kuyi ta far farawa mutane ido kuna rabasu da hakkin su" Islam tace "no wonder yanzu na gane ashe banda tantirancin kazantar naka har da na iskanci, to dan Allah kai ya akayi sense naka ya baka mu sa'annunka ne , kaga munyi kama da class dinka see you stupid idiot, da gani ko fatihar sallar nan ma dakyar inka iya kai da kasamu zamu siya abunka ai gaba ta kai ka" cike da shaka yace" ke de kika sani ehhhehh nafi karfinku kurwata ahir dinku karuwai kawai" ware ido nayi nace " kan bazawara mai tallen fura da nono mune karuwan, kazamin banza kai inba kaddara bama ka isa mu sayi abunka banza kawai mai yawo da germs ajiki, dube kafa yohh tohh ko karuwancin zanyi ai mai lasisi zanyi, wallahi nafin kar wulakan cecce irinka marar abunyi, kwarton banza mai kallon 'ya'yan mutane asararre kwasheshshe kawai" "ko made mai zaku ce wallahi kurwata tafi karfin ku sai de kuyi gaba, sai kuzo kuyi ta hana bayin Allah bacci kuna mawa mutane kwalele ku barinsu zakuyi su taba ba" Islam tace " da tun fari abinda ka fada kenan sai kace muna maka kwalele ai daya fi mutunci, asararre kazamin kan layi wa zai baka ka taba sai de kajea can kasan gadan kasamu kaza mai irinka kuyi ta faman tabe taben naku" cikinshin ta murda buta ya dauka yace " kuma wallahi saura ko daya ku dauka ku gani" yana magana ya shiga banadakin dake gun na sabil, wani irin kutukin bakin ciki ne ke addabar mu dan sam bamu huce ba, wani dabara ne ya fado wa Islam ta dan murmusa tace "kina tuna nin abinda nakeyi kuwa," nuna mata dibinon nayi da ido na kuma nuna mata yaran dake wajen wanda basu gama tafiya ba sai kuma wanda suke wucewa, murmushi na sake wanda tun safe banyi ba na daga siririn murya na, na fara sadaka , sadaka, sadaka , Queen Mahirah GUDU SAURI SAURI,🏃🚶 KU MASTO KUJI NI DA KUNNEN 👂 BASIRA, 😁NA KUSA DENA POSTING FREE PAGES GROUPS , GAME BUKATAN SON CIGABA DA GANIN POSTING YAYI GAGGAWAN SHIGA GROUP LINK NA SAMA ANAN ZAKA SAMU POST AKAI, AKAI KO YAMUN MAGANA TA WANNAN NUMBER A WHATSAPP 09168962485. 🧚THE TWO LIGHT✨ {RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰}🧚 Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 ?Friday, ?February ?23, ?2024 10:22:13 AM GUDU SAURI SAURI,🏃🚶 KU MASTO KUJI NI DA KUNNEN 👂 BASIRA, 😁NA KUSA DENA POSTING FREE PAGES A GROUPS , GAME BUKATAN SON CIGABA DA GANIN POSTING YAYI GAGGAWAN SHIGA GROUP LINK NA SAMA ANAN ZAKA SAMU POST AKAI,AKAI KO YAMUN MAGANA TA WANNAN NUMBER A WHATSAPP 09168962485. 🧚23🧚 Cikin siririyar muryata na fara cewa sadaka, sadaka, aiko dama kamar jira suke a kirasu suka yo kanmu da gudu, batare da wani shakka ko storo ba muka sadakar da wannan dibino da kwakwaan a yara, bamu bar ko daya ba kai hatta amalanken nashi ma mun sadakar, muna gamawa sai ga Auwal da mota ya zo ba bata lokaci muka shiga ya kama hanyan gida damu, a mota ba abunda mukeyi sai kwasar dariya da kwatanta yadda wannan mutumin zaiyi idan ya tarar da tabar gazan da mukayi masa, har muka iso gida tun daga bakin gate muka hango dandazon sojoji har aka bude mana gate muka shiga wani dummmm heart dina ya bayar, gaba daya na nemi wannan farincikin na rasa lokaci guda wani kunci ke dawaainiya da zuciyata da bansan name ba, Islam tace " tohhh ikon Allah mai yake faruwa a gidan yau, " Auwal driver ne ya amsa mata da cewa baki akayi," ba wanda ya tan ka masa muka fito daga motan muka nufi cikin gida, wani irin karkarwa jikina keyi da bansan na mai nene ba ga wani bugu da heart nawa keyi, haka muka yi ta tafiya har muka iso bakin farlon mu nice nayi saurin shiga, aiko ba shiriii na ci karo da wani abu kamar dutse, hakan yasa nayi baya tamkar zan fadi amma cikin ikon Allah naji ban fadi ba, jinayi ina reto don tuni veil da turban di na ko wanne yayi hanyan sa, yalwaceccen gashi nane ya bazu shigo ya tallafoni da kyau sai ya zaman to kamar a film din indiya yadda jarumi ke tare jaruma inzata fadi, ahankali na bude idona inda mukayi 4 eyes dashi wani mugun stinkewa heart nawa yayi ware idona nayi, na cigaba da kallon idonsa wanda shima anasa bangaren haka ne, duk da irin bugu da heart dinsa keyi da abubuwa masu wuyan fassarawa da yake ganowa a idona baisa ya dena kallona ba mun kame kamar statue, Islam da abin yazo mata abazata ta sake baki tana kallon ikon Allah, ganin kallon bazai mata wani amfani bane yasata ciro wayanta ta fara haskasu da camera tana musu video' wani irin kara na saka lokaci daya, wanda yayi nasaran birkita mishi brain abinka da mutumin da baison hayaniya, aiko nan ya sakeni na fadi yasa hanu ya toshe kunnan sa, cikin azaba na fashe da kuka dan ba karamin buguwa nayi ba, su Innani suka fito jin wannan ihun tana tambayn ba'asi don ko ba'a fada mata ba tasan shalelenta ne ke wannan kukan, "waye ya taba uwassa yau agidan nan waye ya taba munke shalelena yau naci ubanshi daidai gwargwado" cakkk ta staya ganin Fahreen staye ya rufe kunnan sa da hanu biyu niko ina zaune akasa nayi zaman cin tuwo ina ta rera kuka , Islam ko tana ta faman video da wayanta kirar i phone 15pro, baki ta sake tana kallon ikon Allah, Fudhal ya karasa inda Fahreen yake ya ce" lfy Tweeny mai ya sameka,?" shiko Fareed inda nake ya karasa ya tsuguna yace " subahanallahi mai ya faru dake? mai yasa meki? ince dai bai miki komai ba ?" stegege nayi na staya kallonsa da mamaki wanda ya bayyana karara a fuskana, sai binshi nakeyi da kallo ina ta misitsika ido nayi wuri wuri dasu kamar wacce aka kama tana satan kaya, kara kusanto ni yayi yana tambayan lafiya, aiko ba shiri nakara sa wani kukan na fasa ihuu ina kiran sunan Innani, ta karaso da sauri, ta dafa kafadana tana cewa " gani shalelena mai ya sameki," rungumeta nayi da sauri bakina yana rawa nace Innani sanyi, sanyi nakeji Innani zan mutu wayyo Allah Jaddi wayyoh Hamma Faruq, wayyohh Ilham dina da Sauban dina momy, ummi, Abie, wayyohh Allah na Myreen, zan mutu Innani kaina zai fasahe wayyohh Innani ban karasa maganan danakeyi ba idona ya fara juyawa na kafe na sandare na dena mosti gaba daya , cikin tashin hankali Innani ta fashe da kuka, ta ce dan kwal ubanki kibar wannan danne danne da wayan kije ki kira mun Sheik yana dakinsa yanzu ya tafi," cikin tasahin hankali Islam ta tafi kiran Jaddi, Fudhal ko dakyar ya kama Fahreen ya mai dashi cikin falon don so yayi ya rikice gaba daya sai fisge fisge yakeyi, nikuwaa Fareed ne ya sunkuce ni ya shiga falo dani, ko sakan biyu bamu kai ba saiga Islam da Jaddi sun shigo falon hannunsa dauke da wani gora wanda yake dauke da ruwan zam zam da addu'a aciki, yana shigowa ya rasa gun wa zai fara zuwa, mika roban yayi a Islam yace taje ta shafa masa sannan ta kama mishi kai ba musu ta karba don tasan mai yake nufi, babu abinda basu iya ba dan yana koya musu abubuwa sosai, karba tayi ta wuce inda Fahreen yake Fudhal ya rungumeshi sosai ajikinsa, tana zuwa ta zauna agefensa ta bude goran tashfa masa a fuska yunkurowa yayi kamar mai yin dambe, amma Fudhal ya rike sa batare da storo ba ta kama kansa ta shiga tofa masa addu'a wani irin gumi ne ke stattafowa daga jikinsa yunkurin kokuwa yake tayi da ita wani wawan stawa ta daka masa " zaki staya ne ko saina ci ubanki muna fuka " da ido 👀 Fudhal yake ta binta ganin yadda halittanta ya canja lokaci daya, in baiyi karya ba har wani huci yaga tanayi hayaki na fitowa daga bakinta da hancinta wani abu ya hadiya, abun mamaki gani yayi Fahreen ya dena shure shuren ya nustu, kuma bugu da kari yaji ta ambaci mace kuma de yasan su duka maza ne sai ita ce mace to mai haka yake nufi ? wikil wikil 👀 ya fara yi da idonsa, cikin kan kanin lokaci ya sake wani dogon ajiyan zuciya, yayi shiruu dago da rinanun idonta tayi tace " gyara masa kwanciyar sa," ba musu yayi abinda tace, abangaren Jaddi kuwa ya karaso inda nake Innani sai kuka takeyi niko na kafe na bushe kamar gawa, karasawa yayi ya zauna agefena shide Fareed yana ganin ikon Rabbi, ahanakali ya fara tofa mun addu'a wani irin mika nayi can nafara fisge fisge sai kuma na nustu, mikar dani yayi ya zaunar, kafaun yace bayan skekara 20 yau Allah ya kaddara haduwan mu, dago kan ka ka kalleni sannan ka kayi gaggawar war ware abinda ka kulla ka cire ajiyan da kayi ajikinta tun kafun mu kwashi yan kallo da kai," kauda kaina nayi gefe ina dan harare harare, murmushi Chief yayi yace Islam kawo min goran ba musu ta kawo masa, karaf idona{ ko ince idonsa tunda ayanzu bani bace zan iya cewa aljanin jikina ke magana}, ya fadi akan goran, aikuwa ya mike mai kyau ya gyara zaman sa ya kalli Chief yace " kafadi mai kake so zanyi, amma banda wannan ruwan," yayi magana cikin wani murya mai razanar wa , wanda yasa kowa nacikin falon mai da hankalinsa kaina don abun mamaki ne ace karamar yarinya tana irin wannan maganan cikin muryan gardawa, murmushi Chiefa ya kara sakewa yace " bazan kuma mai maita kaina ba nasan kaji mai nace tun farko" "kade fadi wani abun daban amma banda wannan don gaskiya bazan iya ba an riga anbiyaa ni kudi akan aikin nan, ni bazan iya saba alkawari ba," " bude murfin goran Chief yayi ya wasta masa ruwan wani irin razananen kara ya sake, ya kara wasta masa, ganin zai illata sa ne yasa shi fara ja baya yana jijjiga kai yace "naji kayi hakuri zanyi koma mai kake so" murmushi Chief yayi ya shafa farar gemunsa yace " kamar yadda na fada ma afari zan kara mai mai ta kaina, kacire mata ajiyan da kayi ajikinta," cikin azaba yace" zan cire amma ba duka ne nawa ba abinda nasa mata stanan shi ne kawai" Chief yace bangane mai kake nufi ba" cikin azaba yace " labarin dogon labari ne kuma a sarkake yake abun ya samo asali ne tun kafin su fito duniya akayi abubuwa akansu wanda ba mutum daya bane, war ware abun zai yi wiya ayanzu har sai ta koma cikin masarautar su kafun komai zai ware, amma kaga wannan yaron yayi magana yana nuna Fahreen dake kwance, itace maganin jinyarsa ita din garkuwa ce agaresa saukin sa yana cikin taraiyar su, kasancewarsu a guri daya zai samar mashi da kwancaiyar hankali," shiruu chief yayi yana nazarin magan ganun sa jijjiga kai kawai yayi yace " naji amma inaso kasan ba wai na dauki wannan zancen naka bane sabida sauki yana wajen Allah, sannan duk abinda ya faru da wani to tabbas da sanin Allah ba wani wanda ya isa ya cutar da wani ba tare da Allah ya yadda ba, da kuka raba su kuka kuma koresu daga cikin ahalinsu da tunanin kun salwantar da rayuwarsu, shin hakan yayiwu ne gashi sun cigaba da rayuwa, wannan ba ikon Allah bane ko haka ya isa ya sa ku risina ku tabbatar da cewa in Allah ya kaddara faruwar abu ba wanda ya isa ya dakatar, kun nesantasu da juna na stawon shekara 20 gashi cikin kankanin lokaci basirar ku ta shafe kunyi abinda kuka hada su batare da kunsan kunyi hakan ba, inaso kusani ba yadda kuka iya da wayannan yaran sai de ku gansu ku barsu su din hadin Allah ne kuma halittar sa ne, kamar yadda kuke gudu to hakan ne zai faru hasken da kuke storon zai haaska duhun da kuka mamaye masarautar dashi yana nan kuma yana tahowa da sannu kamai zai ware, inaso kaduba yaran nan gaba daya katabbatar ka cire ajiyan da aka aiko ka kayi musu" cikin muryarsa marar dadi yace " kayadda dani banyi ajiya ajikin ko wa acikin su ba, bani na musu ajiya ba suma nasu masatalan daban ne wata daban ne tasa aka musu ba ni ba ba wacce tasa ni wannan aikin bane nasu daban ne, kuma ta fimu karfi sosai ita mastafiya ce ita da kanta take aiki da wani kungiya a kasar Eagypht ni kuma daga kasar India nake ni dan can ne," jijjiga kai Chief yayi yana mamakin wannan lamarin yace " shikenan kayi aikin ka kawai ka barni dasu sauran," wani irin mika nayi na koma na kwanta wufff bacci mai nauyi yayi awun gaba dani, dogon numfasahi Chief ya sauke yace Fareed taimaka kadan mika mun ita daki tasamu tayi bacci, gyada kansa yayi ya mike cos he is totally speechless, daukana yayi kamaar wata baby Innani da tayi jugum ta masa jagora ya kaini daki ya kwantar dani, karewa fuska na kallo yayi na yan sakanni yana kokarin fahinmtar wani abu game da fuskan, gani yake tamkar yasan wani mai irin wannan fuskan to amma a ina dogon numfashi yaja ya fito daga dakin, "sannu dan albarka na gode ko zaku iya tallafawa dan uwan naku ku kaishi ya kwanta shima don ya huta kafun anjima zan zo sai muyi magana ," gyada masa kai kawai sukayi suka dan bibbigi Fahreen ya tashi suka tallafa mishi suka kaishi dakinsa suka kwantar dashi kafun kowa ya zauna ya fara karanta wasikar jaki, kamar haka ,wacece wanan yarinyan ? sannan wani masarauta yake magana akai ? mai ne ne alakanta da Fahreen ? kuma wani ajiya yake magana akai ? wa kuma yayi ajiyan kuma ta yaya ? DOMIN SAMUN WANNAN AMSA SAI KU CIGABA DA BIYONI DON WASAN YANZU AKA FARA YANZU LABARIN ZAI SOMA QUEEN MAHIRAH Follow this link to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩😘 https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 ??THE TWO LIGHT ✨{RIKICIN GIDAN SARAUTA??}?? Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 ?Monday, ?February ?26, ?2024 02:30:18 PM GUDU SAURI SAURI,???? KU MASTO KUJI NI DA KUNNEN ?? BASIRA, ??NA KUSA DENA POSTING FREE PAGES GROUPS , GAME BUKATAN SON CIGABA DA GANIN POSTING YAYI GAGGAWAN SHIGA GROUP LINK NA SAMA ANAN ZAKA SAMU POST AKAI AKAI, KO YAMUN MAGANA TA WANNAN NUMBER 09168962485. 2️⃣4️⃣ NIGERIA { RUGAR HARDO BELLO} Suna zaune jigum jigum ba wanda yake cewa kala, hasalima kowa da abinda yake tunani da sakawa a ranshi har aka kira sallan azahar ba wanda ya mosta acikinsu, zuwan Chief ne ya mikar dasu alwala sukayi bayan tada Fahreen da sukayi shima yayi alwalan ya musu jagora har zuwa tankamemen masallacin dake kofar gidan, hadadde mai tashin kamshi da sanyi A/c zaka ranste a villa mosque kake stabar yadda gurin ya staru da kayan alatu da more rayuwa, daga Fudhal har Fareed duka sake baki sukayi suna mamakin wassu abubuwa game da wannan Rugar daya ke kamar aljannan duniya, bayan sun idar da sallah ne suka kama hanyan komawa gida inda suka samu an ajiye musu abincin rana, suna shiga suka samu guri suka zauna, kamar kullum MG Fahreen ya samu guri ya zauna ya kishingida a jikin laulausan kujeran falon ba abinda yakeyi sai salatin annabi da ya zame masa ruwan sha da kuma ci, don tunda ya fara wannan jinyan ya dena komai sai bautawa ubangijinsa dama ba gwanin surutu bane sai ya lumshe idonshi yayi ta istigfari da hailala ko salatin annabi, tohh yauma hka yayi ya lumshe idonsa, Chief yace "bissimillah kuci abinci sai muyi maganan daya kamata" ," Fudhal da kamar dama jira yakeyi yace " no need for mu fara cin abinci kawai let go straight to the point, cos baza ma mu iya cin abincin ba muna da tambayoyi da dama da zasu hana mu jin dadin abincin infact bamu da ma appertite," murmushi Chief yayi yace " shikenan, yanxu mai kuke so ku sani " Fudhal ya dan muskuta ya gyara zaman sa yace " yauwa firstly muna son sanin mai yake damun Fahreen?? sannan bamu gane mai kake magana akaai ba game da ajiya dake jikinmu,?? sannan wannan yarinyan wacece ita,?? kuma mai yasa garinnan ya zama haka,?? a iya sanina ruga ai karamin guri ne wanda fulani ke rayuwa kuma babu gini sai bukka da tarin shanukai, but anan da ban ban ci ko mai yasa hakan," gyada kai Chief yayi murmushi yace " malam Yarima iirin tambayoyi haka da wanne zan fara" Fareed yace " Jaddi ba sai ka takura kan ka ba kawai ka fada mana abinda ya kamata mu sani, kabar wannan marar hakurin dama hka yake yana da gajen hakuri," yana magana ne yayin da yake aunawa Fudahal harara don yaji haushin tambayoyin nashi, murmushi Chief ya saake yace " da farko de inaso ku gode wa Allah don yayi muku baiwa mai tarin yawa wanda baku san dashi ba, sannan game da rashin lafiyan dan uwanku wannan daga Allah ne, amma a komai akwai sanadin faruwarsa, tohh zan iya cewa sanadin faruwar rashin lafiyansa ba komai bane sai sharrin makiya da kuma magauta hadi da miyagu, wanda ke kokarin salwantar da rayuwarshi su mai da ta marar amfani ta hanyar mai da shi majnoon, amma kunsan Allah ba azzalimin bawan sa bane, yana kaunar bawansa fiye da yadda uwa ke kaunar danta, sannan bawai rashin son sa da yakeyi bane yasa ya bar wassu miyagu daga cikin bayinsa na cutar dashi, kamar yadda kuka sani Allah ya kaddara abin da zai faru da mutum tun kafin zuwanshi duniya, sai de abu 2 na iya canja kaddaran mutum na 1 shine karfin addu'a, na 2 kuma shine sihiri, wayanan na canja kaddaran mutum bawai dan Allah ya gaza ba a'a sai de dan ya barka da halinka yaga yanda zaka kaya, yakan baka sa'a na wassu lokuta kafun komai ya kubuce maka, tohh anan abinda nake so ku gane bakomai bane illa game da sha'anin rayuwar dan uwanku, wanda tun tashin shi rayuwarsa yake adagule badan komai ba sai dan sharrin miyagu, wanda sukayi kokarin canja masa kaddaransa sabida son zuciyarsu batare da sanin halitta na daban suka mai dashi ba, akarshe wassu daga cikinsu sunyi kokarin sabauta shi batare da sanin cewa hakan da sukayi sun kara hadashi da kaddaranshi ne ba, abun da zamu fahimta anan shine su sunyi nasu yanxu kuma lokacin na Allah ne, abinda nakeso ku gane anan shine arayuwa kowa da nashi kaddaran da fadi tashi, ako wani family suna da nasu salon rikicin sai de RIKICIN GIDAN SARAUTA ya ban banta dana ko ina , anan akwai mutanen da ba Allah azuciyarsu wanda basu dauki sabonn Allah ako mai ba muddin zaasu samu biyan bukatansu, sun manta cewa duka wayanan abubuwan aaduniyan zamu barsu kamar yadda muka samo su, sun dauki shirka sana'ar yinsu sunyi amfani dashi wajen raba kan wannan ahalin don samun cikan burinsu, sai de Allah baya bacci akaikai ce ya hada ku tahanyar da ku kanku baku sani ba, ya hada kawu nan ku ya kuma dauke idon makiyanku da kanku yasa sunyi tunanin burinsu yacika na son ganin bayan yan uwanku, tohhh Alhamdulillah komai yayi farko zaiyi karshe anjima za'a kawo muku ruwan magani wanda zaku na amfani dashi kaba gayan ku, na karya sihiri ne da kuma kariya sanan zan baku addu'ar da zaku nayi wanda zai sa makiyanku manta wa da kashin ku, zaku zamo shafaffu a allon stafinsu ma'ana zaku zama invisible ga makiyanku, fatan shine Allah karbi ibadun mu," cikin sanyin jiki suka amsa masa da ameen, murmushi yayi ganin yadda jikinsu ya mutu gaba daya ga wani yanayi daya bayyana a face nasu, ya dubi Captain Fudhal yace " Yarima ko nace Captain Fudhal, shi rayuwa ahankali ake binta musamman inka na so kaci moriyarta da zancen cikinta, sanin wassu abubuwa lokaci guda bayana nufin warwarewar mastalan data yi shekara 20 da ginuwa ba, sannan awassu lokutan yana da kyau mu fawwala Allah komai awananan duniyar da kake ciki yanxu musamman ma kasaar mu Nigeria, babu gaskiya acikinta wannan na nufin koda ka tauno abinda yake abinne tofa sai de kabar hukunci a hannun Allah ubangijin talikai, shi yafi kowa iya hukunci, kuma ita gajen hakuri yana daya daga cikin abinda ke iya sauya kaddaran mutum anan Allah zai barka da halinka yaga iya gudun ruwanka, sannan inasao ku cire duk wani tan tama akanmu ku kuma fahin ce mu ku jami'ai ne, tohh inaso ku ganmu da idon basira ku kuma fahimce mu da kunnen basira, ku dauki yaran nan tamkar yan uwa a gareku na tabbata baza kuyi dana sani akan hakan ba, abinci da kuma gyara muku sashin ku zasu na yi sai wanki akwai mai yinshi in da injin wanki kuke so yayi muku zai yi inkuma da hanune duk wanda ya muku, ku dauka mu daku abu daya ne shine fatana yana gama fadan haka," ya mike ya da niyan tafiya Fareed ne yace " mun gode Jaddi insha'Allahu zaka same mu ayadda kake so kuma basai an wahalar dasu ba na kawo mana abinci, zama mu shiga muna ci tare dasu in ba damuwa," cikin fara'a Chief yace " ba komai ai duk abu daya ne," har bakin kofa Fareed ya raka shi ya dawo yana shigowa Fudhal ya jefa mishi wani harara yace "sannu uban yan shishhigi kana wani kokarin cusa mu jikinsu, dakai da su din duk daya kuke sai wani cusa yaran yake jikin mu kamar wani ...," bai gama zaancen ba sana din wani wawan stuka da Fareed yaja " mtschwwwww kaide har abada kan ka bazai taba dauka ba kan mutum kamar an dura dusa baya fahimtar komai, ba abinda ke shiga ya zauna kamar ba yanzu ya gama maka nasiha ba, ohhhh na ma gane kai storonka kar zance na ya tabbata na saaka wanke wanke, tohh wallahi ka ajiye ya zama jazaman kayi wanke wanke agidan nan tunda naga shine abinda kake gudun," yana gama fadin haka ya fuskanci Fahreen yace "Tweeny ina fatan ka saurari abinda mutumin nan ya fada," gyada mishi kai kawai yayi murmushi ya sake yace " inka kula kamar akwai lauje cikin nadi, in mun maida hankali zamu iya samun abunda muka dade muke nema in ka fusakanci zancen shi nacewa yann uwan mu da muka rasa , kasan ba mutum daya muka rasa ba mun rasa mutane na farko yayan Abba mun da aka rasa shi duk da cewa ance ya mutu amma ai babu wani kwakwaran shaida akan mutuwarsa, kuma fahhh kasan bamu san komai game dashi ba ko a photo bamu taba kallonsa ba, labarin ma albarkacin Fulani ne muka ji muka san sa , sai kuma Amni da twins dinta kaga shima ance tayi accident after all babu koda ashes dinsu ne da kuma car din, sai kuma Pops da Mubaraq kasan about 20 years bamu san inda suke ba and am very sure Mubaraq ne yayi hiding information dinsu, you know he is wizkid on computer ko charles barbage dayake father of computer bazai nuna mishi kanta ba, so the point here is akwai possibilities din da wannan old man din yasan wani abu very important things game da family din mu, and the biggest part is who are these ladies mai yasa suke kama da larabawa tunda su Fulani ne?," shiruu dakin ya dauka kowa da aabinda yake sakawa ta fannin Fahreen wannan yarinyar ne ta fado masa arai da incidence din da yayi occuying a staka ninsu, wani irin sarawa kanshi yayi ga wani bugu da heart din shi yayi acikin abinda bai fi 2 sec ba ya nemi nustuwarsa ya rasa, sai de ba wanda ya fahimci hakan, fannin Fudhal kuwa shiruuu yayi bai ce kala ba yana ta nazari game da wannan yarinyar lamarinta ya daure mishi kai sosai, " nide inaga kamar yadda ya bukata muzauna dasu mu kuma dube su da idanun basira, tohh muyi hakan am very sure baza muyi regreting ba , after all ni na yadda da stohon kallo daya zaka masa kasan he is man of God, koda kalaman bakinsa ya isa kasan shi ba mai maula bane ko neman guri, wassu fa kamar abun bauta hka suke ganin mu stabar son duniya, kamar su mana sujjada sufa in just one glance you will understand they are not intrested in all such things, kudin mu da sarautar mu bai damesu ba sun dauke mu kamar jikanun su ne kawai, sannan da alama badan ya tara abin duniya yake malunta ba don ya riga da ya tara ko daga yanayin garin ma after all ni nasaan labarin Rugar nan, sai de banyi tunanin yakai harr haka ba this malam is very famous, shi ya kawo cigaba a Rugar naji ance sun riki Allah daya, kuma in mutum yazo da niyan cutar dasu baya ma ganin Rugar, bace wa takeyi shiyasa gomnati bata san dasu ba ga kuma yan bindiga da sukayi yawa amma bana tunanin sun taba kawo musu hari," Fudahal yace " tohh aku sarkin magana kai kuma daga ina kasamo duka wannan jawabin, kai fa kace baka taba zuwa Rugar ba amma sai wani bayani kake bawa mutane na bogi," Fareed yayi murmushi yace " Captain kenan ance ma ni mace ne irinka mai zama guri daya, nifa pilot ne ba navy ba a sama nake yawo ba cikin ruwa ba, ni ba kifin rafi irinka bane ni mikiya ne mai hangen nesa," hade face Fudhal ya karayi yace " ni sa'anka ne Fareed da kake wa reni," tunstirewa da dariya Fareed yayi harda rike ciki yanaa ta babbaka dariya, shiko kamar ya fashe dan haushi har wani jaa fusakar shi tayi yace " wallahi zanci ubanka," dakyar ya stagaita da yin dariyan yace "basai kaci ba tunda uban nawa sa'anka ne marar kunya kawai, wanke wanke ne de sai kayi wallahi ko kaki Allah," ya kuma tunstirewa da daria shiko ba karamin kula yayi ba, Fareed bai ankara ba yaji ya jefo mishi throw pillow, ya jefo mishi aiko ya mike da gudu yayi hanyan dakinshi sanda ya tabbatar ya isa sai ya juyo cikin wani siririn murya wanda idan ba ka ganshi ba bazaka yadda shi yayi magana ba yace " mai wanke wanke," da gudu yayi kanshi shiko ya shige dakin ya rufe, buga kofan yake da iya karfinshi, Fareed dake ciki yace " wallahi inka fasa musu kofa zaka ci ubanka dan sai ka biya, ko in hada ka da wannan yarinyar dan naga alama storonta kakeyi," ai ko cakk ya tsaya dajin furucin, "kai Fareed muna fiki ne har ya akayi yasan tana bani storo," yayi maganan ne ba tare da sanin ya fito fili ba don duk azanton shi aranshi yayi bai barga ba sanda yaji Fareed ya tuntsirewa da wani mugun dariya , ba Fareed ba har Fahreen sanda ya sake lallausan murmushi daya sani loosing control dina ni Queen Mahirah , har alkalamina sanda ya nemi daya fadi lallai godiya da yabo sun tabbata ga wanda yayi wannan kyakyawan halittan, wani irin annurin haske ne ya fito daga hakorinshi dake fari tas, gasu ajere ras kamar shi yayi abinsa hakan ya karamishi wani haiba da kwarjini na musamman, a fannin Fudhal ya raasa ma mai zai yi kawai ya juya ya shige dakinsa, don ayanda yaga Fahreen ma yayi murmushi yasan tabbas yaji inko ya cigaba da zama tohh fahh kashe shi zasuyi da bakin ciki, don shima gwani ne wajen stokala amma in ya ga dama, ga iya zaran zance inya zaro ta kamar igiyan taburma inko yayi abu sai ya starai kamar ba shi yayi ba, ya iya stokala da neman magana amma inya stare ko kai daya stokalan baka isa kace shi yayi ba bare wanda ka kaiwa kara, shi yasa dayawan lokaci laifin ke sauka akan Fareed tunda shi aka sani da stokala, Ban tashi ba sai bayan sallan azahar, sallah nayi na fito falo na samu Innani da Islam na karasowa nayi na samu guri na zauna Innani kamar ta cinye ta hau ni da tambayoyi "ya jikin shalelena? akwai abinda yake miki ciwo ne ? ko akira Sheik yazo ya duba ki?," pls Innani slow down da wanne kike so na fara duka wannan tambayoyin kamar wadda daga ciwon hauka na tashi, Innani bata kai ga furta maganan bakinta ba aka rafka sallama abakin farlon, amsa sallaman tayi ta masa iso, Auwal ne ya shigo ya gaishe ta cike da ladabi kafun yace " dama wani bako ne Malam yace ya shig ciki zakuyi magana dashi don yana da baki shi," "tohh Auwalu karaso dasahi ciki mana," da toh ya amsa mata ya fita ya iso da bakon suka shigi falon bayan sallaman da sukayi kujera Innani ta nuna mas tace " bissmillah zauna bawan Allah," ba musu ya zauna akan lallausan kujeran falon bayan dannata da ya gama yi da hannu sai washe baki yakeyi, don shi bai am taba zatan haka gidan yake ba kamar aljannan duniya, Barira ne ta kawo masa lemo da snacks aiko ba kunya yasa hannu har bibbiyu ya hau danna wannan hadadden snacks din da lemon kwalba mai sanyi, can da Innani taga abun bana kare ba tace " ina sauraronka bawon Allah mai ke tafe da kai," dakyar ya iya hadiye uban donut din daya dura a bakinsa yace " karan jikanunki na kawo hajiya," jin furucin nasa yasa Innani daga kai ta dube mu inda taga kowa na yin abinda ke gabansa kamar basu ganshi bama, dan muskutawa tayi tace " ina jinka " sanda ya kara kai wannan donut din baka kafun yace " wato hajiya albasa batayi halin ruwa ba a sanin Malan danayi mutumin kirki ne gaki kema kina da mutunci dubi fa irin kayan alatun da aka dankaromun, amma wayannan jikanun naki asararru ne mayaudara kuma maha'inta sun cuce ni sun lalata mun kayan sana'ata, kuma wallahi sun cimun mutunci a bainan nasi su kirani kazami, abun da suka mun bazai fadu ba ni abinda na yanke wa kaina shine kawai a aura mun daya daga cikinsu, ko kuma dukansu tunda ba uwa daya uba daya bane suka haifesu kin ga nima sai in dangwala arziki, ?? kuma shine kadai hanyan da zan yafe musu inba haka ba wallahi na barsu da Allah, kuma wallahi na ringa musu addu'a Allah ya hadasu da bala'i da masifa ya hanasu mijin aure.....," batare daya karasa zancen bakinsa ba Innani ta dakatar dashi " dakata malam wannan wani irin gidadanci ne da diban albarka, kai harma da rashin ta fuska a shigo da kai cikin gida har cikin falo kazauna a kujera bayan abin cin da aka baka kake ta faman durawa acikin, ka gaa sanyin ac da kamsahin turare ai ko wannan ya isa yasa ka yafe musu, abinda suka maka amma dayake kai dan garin gaba gaba ne marar tarbiya kadubi stabar idona kace wai jikanuna maha'inta, mayaudara kuma asararru yoh tohh in akwai babban asararre anan ai kai ne, wai ma ba kai ne Gabdo dan ladanin garin nan ba, ai in akwai wanda za'a kwasahewa albarka tohh kaine asarare wanda ya fito duniya da buhun asara ubanka ladani amma kai tantiri, ahaka har kadubi santala sanatalan yan matan nan kace wai nabaka su Allah kiyaye , yohh tohh ba gwara ma sun mutu ba aure ba da su auri bakin kazami irinka, harwai baza ka yafe ba toh karka yafe mana kabarsu da Allah ai dama dashi kasamesu, kai har kasan Allah nema naga wancan shekarar aka kama ka ka dirka ciki a yar makotanku kuma ka gudu, sai yanzu ka dawo shine ka kyalla idonka akan jikanuna zubin larabawa ko, tohhh baka isa ba wallahi inma da maita kazo to ahir dinka wallahi, don sun sha tabara da lahaula kaga ko sunsha maganin mayu irinka da magauta asararre," duk da sallaman da Chief da Fareed sukayi suka shigo bai hana Innani stagaitawa da zazzagawa mai dibino rashin mutunci ba, shiko yayi kuriii yana kallonta yakasa cewa komai bata yi shiruu ba sanda Chief ya fara mata kirari kamar haka " yi shiruu gimbiya sarautar mata kinga jiya kinga yau kuma zaki ga gobe insha'Allah, sabr Khadijatul khair mar'atussaliha," " da ka barni Sheik na ci mutuncin wannan marar mutunci wanda bashida ta ido," " sabr kibarshi da halinshi," shiruuu tayi bata ce komai ba, dago kai yayi ya fuskance ni yace" ta'al Noorul Huda ," ba musu na taso nazo inda yake ya zaunar dani agefensa yace " fadamun mai ya faru mai ya hadaku dashi," dan sadda kaina nayi tiryan tiryan nabasu labarin abinda ya faru batare danayi kari ko na rage ba, gyada kai Chief yayi ya dubi Islam yace " Khadijatul Islam haka ne abinda ta fada," gyada kai tayi cikin nuna girma tace " ehh Jaddi ," ya kuma cewa " Gabdo haka akayi," gyada kai yayi don wani kwarjini Chief ya masa na bala'i don ko ido ya gagara hadawa dashi, " Chief yace fada mun nawa ne kudin kayan ka ," cikin rawar murya yace " duka dubu biyar ne," gyada kai Chief yayi yasa hannunshi a aljuhun riganshi ya ciro rapper na dubu daddaya ya bashi yace " gashi ban kuma ce kaje ka lalatllalata kudin ba ahanyar banza irin yadda ka saba nasiha ya sahiga masa mai rasata jiki wanda ya sa sahi zubda hawaye yace " insaha'Allahu zan yi amfani dashi wajen gina rayuwata zan kuma dauki shawaran ka ya juyo ya fuskance mu yace na gode, Allah saka da alakairi dan Allah kuyi hakuri duk laifi nane duk ni naja komai, dama tun fari baku zo da fada ba ni na fara komai sharrin shedan ne dana zuciya, dama tun ba yauba nakeson wani kaddara ya hadani daku na cimma burina na son zuciya akanku amma Allah bai bani dama ba, wallahi tun baku kai haka ba nakeson yin lalata daku sai de wannan yayan naku shi ke storatar dani dan Allah ku yafe mun nine babban asararre wallahi," stegege Innani tayi tace " lahaula kace shirgegen azzalumi ne kai bamu sani ba, ai ni sai yanzu na gane ka wato ma kaine wanda kaso haike mun kan shalelena tun bata fi shekara 9 ba, bakai ne ba wanda Sheik fetel yamawa dukan mutuwa ranan," fashewa Innani tayi da kuka ashe ma kai kasungumin azzalumi ne bari in dauko wayata saina kira Sheik fetel yazo ya cimun ubanka dai dai gwarwado ," aiko jin haka yasa ya rarrafa har inda take ya kama kafanta ya fashe da kuka ?? " dan darajan annabi kimun rai na tuba na bi Allah wallahi jikan ki din nan sakago ne, wancan karan ma daya jibge ni sanda nayi shekara ina jinya , bare yanxu daya zama soja kuma kato dan Allah karki hadani da basamuden jikanki wallahi zai kashe ni wancan karan ma fa shekaru shi 18 ne bare yanzu daya kai 29," Chief yace " yi hakuri Nana Khadijatu ki barsa yanzu na roki alfarma a maima konsa," tun kude shi tayi bata ce komai ba ta zauna sai huci takeyi ita kadai, Chief yace " tashi kaje sun yafe maka," "tohhh na gode Allah saka muku da alkairi Insha'Allahu rayuwarku zatayi albarka, zaku ga da kyau makiyanku kuwa sai de su ganku da ido kunfi karfinsu amma wallahi da kunyi aure don irina suna da yawa masu son lalata muku rayuwa," "wato bakinka bai yi laushi ba inji Innani," "aa hajiya na ma tafi sai anjima har tuntube yake ci yabar falon" murmushi kawai Chief yayi ganin sai kumbura takeyi ita kadai END OF PAGE 24 Follow this link to join my WhatsApp group and shower ?? me with comment and react ???????? https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 COMMENT AND SHARE ?? 🧚THE TWO LIGHT✨ {RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰} Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ BOOK 1 ?Thursday, ?February ?29, ?2024 12:49:30 Am 🧚25🧚 Murmushi Chief ya sake ganin yadda Innani ta hade rai sai tattauna magani takeyi ba shi kadai ba hatta Fareed ma murmushin yake sakewa akai akai wani nishadi yakeji kallonsu ahaka sun mugun dibe mishi kewa sai yake ganinsu kamar wasu film rayuwarsu ya burgeshi, yanayin yadda suke kaunar junansu da mutunta juna abin burgewa ne, ga zallan kaunar dake wanzuwa a stakaninsu kallo daya zaka musu kasaan suna mugun kaunar juna ko yanayin da suke mu'amalantan juna ma ya isa ka shaida hakan, ba abinda ya burgeshi kamar yadda aka bi komai a sassala har aka war ware case din, yanzu da a masarautar su ne ai da an dade da yanke musu hukunci don abinda mutumin ya fada dashi za'ayi amfani, ya dube ni yace " sannu ya jikin naki " dago dara daran eyeballs dina nayi na zuba masa na yan seconds kafun nace da sauki na kawar da kaina ta hanyar sadda shi danayi, murmushi yayi yace " tohh Allah kara sauki," akarkashin makoshi na na amsa da ameen Innani ne ta tashi ta kamoni kamar wata yar yaye ta kaini dining area ta zuba mun abinci tace bissimillah , MASARAUTAR SUHATAJ MUHD { KANO STATE, NIGERIA} Haba Faddi ya isa mana haka kukan dan Allah daga cewa akai ki Egypht kidan huta shikenan sai kihau kuka," cikin sheshshekar kuka tace zaka fadi haka mana tunda ba kaunata kakeyi ba, kun salwantar mun da dana shine yanzu nima kake son kashe ni ko ba haka kukayi wa Zulaihat ba wai akaita Egypht kafin komai ya lafa yanzu ina take, nifa na fahinci sona ne da kadena yi nida 'ya'ya na intafi in bar Mobina a wannan azzalumar matar naka mai fuska biyu ko taji dadin cinye mun ita da maitar ta dama ma ai yar tawa saura nea duk tabi ta zuke mata jini ta mai da ta wani abu daban wato intafi ta karasata nima ta karni ahanya," cikin kunan rai da gajiya da zancen nata yace " ya isa Faddi ya isa nagaji da yadda kike aibata mun mata, haka kawai mai ta miki daga abun alkairi shikenan sai ki hau sababi akanta ya isa," fashewa tayi da kuka tace " ni kake wa stawa haka Mahbub akan matar ka, haka alkawarin ya yake zaka fara nuna mun halinku na maza akan matarka ni ko," cikin wani yanayi ya kama hannunta yace " is okay Faddi am so sorry is all my fault pls komai ya wauce," wafce hannunta tayi tace " ya wace fa kace sai kace agarin gaba gaba duk kayan bakin cikin daka dura mun, katuna ko tarewa bamuyi ba kamun kishiya wai kai mai biyayya sarkin hakuri ni kuma ka cuce ni ka hadani da ala kakai ka hadani da shegiya mai kissar stiya wallhi ka cuce ni da ko cleaner bana sharing, sai gashi anwayi gari wai namiji muke sharing da wata banza marar asali," murmushi ya sake wanda ya bayyanar da zallan kyau da imani hadi da nustuwa da haiba da Allah ya masa, ko yanayin dariayn zai nuna maka bakaramin hakuri yake dashi ba, janyota yayi ya mata kyakkyawan runguma wanda ta gagara kwacewa karshe lamo tayi tana sauke ajiyan zuciya har bacci mai nauyi ya dauke ta , ganinta ajikinshi ba karamin farin ciki yake ji ba Allah ya jarrabesa da sonta, wanda ake kira da mastanancin so duk da rigimarta da abunda take masa bai sa yadena jin sonta ba, yasan duk abinda ya faru shi yaja bai ga laifinta ba ko kadan shi mutum ne mai biyayaya ga iyayenshi da hakuri sam bai taba son GIMBIYA SAUDT ba kawai biyayya yayi ya aureta, alokacin da dan uwan shi yaki auranta, sai de bai yi nadama ba don mace ce mai biyayya da iya kwantar wa miji hankali da tarairaya, shine ma abinda yasa ya bata wani mastayi a zuciyarsa , sai de sam basu da hadi ita da Gimbiya Fadila , mastayin Fadila daban yake azuciyarsa, ya godewa Allah da Faddi bata nuna kishinta a fili sai in sun kebe ita da shi a daki take masa bala'i iya son ranta, cewa take SAUDAT bata kai tayi kishi da ita ba, wanda haka yake azahiri Saudat bata ko kamo hannunta a kyau ba na fuska dana sura, da kuma iya gyara kanta, ga ta iya sace zuciyar miji da sa shi ciki wani yanayi. bata yadda ko hanyaa ya hadata da Saudat inko sun hadu Saudat zata kauce, bata waasa da ita bare har reni ko fada ya shiga stakaninsu, shiyasa itama Saudat take shakkanta da kokarin toshe duk wani hanya da zai hada su tashin hankali, tunda tasan tafi karfinta ako a komai. kwantar da ita yayi jin ana buga kofa yasan Mobina na ne, izini ya bata akan ta shi bata wani bata lokaci ba ta shi go Masha'Allah starki da yabo ya tabbata ga ubangijin da yayi wannan kyakyakwan halittan, wata kyak'kyawar diya ce da baza tafi shekara 19 ba aduniya farace tas mai zubin larabawa tana da madaidai cin stayi da jiki wanda yake a murje dashi mai laushi da daukan ido, fuskanta da dan stayi hadi da fadi kadan, yana dauke da manyan idanunta masu daukan ido da sheki wanda suke dauke da brown eyeballs ga zararan eyelashes, hancinata zarattt dashi dai dai face nata, sai madaidaicin lips dinta wanda yake pink colour mai sheki. tana sanye da wani fitted gown na atamfa dinkin ya mugun fidda asalin surarta wanda zakayi mamaki in ance ma shekarunta 19 ne aduniya yanayin jikinta zaka ranste ta kai 23 ko fiyeda yadda ta ko ina yake dammm acike kamar su fashe ko su stole ido, stabar yadda sauka cika kayan, kanta ko ba dan kwali hakan ya bawa yalwaceccen gashinta daman zubowa har kugunta baki sidik dashi mai stansti da dauka ido sai tashin kanshi yakeyi. ahankali take tafiya komai na jikinta na mosti har ta iso cikin tamfastetsen dakin, ta karasa inda yake sukayi pecking kumatun juna kafun ta waiga taga inda Gimbiya Fadila ke kwance cikin wani yanayi na sarewa da zallan damuwa wanda ya bayyanar da hawaye dakea kwance cikin farin idonta tace " Abbu yaushe Ammi zata samu lafiya," tayi maganan cikin melodious voice dinta kaga kullumm sai tayi kuka fa har bp dinta ya hau," ganin yanayin nata ne yasa shi rungumota yace " shhhhh Ibnatiii banda kuka Ammi will be alright insha'allah tana bukatar hutu ne kinji yanzu mu je gurin Fulani tabaki Fura kisha ko tace ma tunjiya baki je gunta ba," gyada kai tayi ya kama hannunta sukayi hanyar waje da ita tamkamemen faloin suka futo bayi ne suka zube suna kwasan gaisuwa hannu kawai ya daga musu ya umar ci daya daga cikinsu data kawo alkebban Sarauniya Mobina da kallabinata, ba bata loakci ta dauko aka shiryata ita ko sai turo baki takeyi tana tubune face, "Abbu akwai zafi fahhh kuma da nauyi," murmushi ya sake ya lakaci hancinta yace " silly girl to ahaka zaki futa, karki manta ke princess ce ," "but Abbu is too heavy i can endure it infact ana zafi and skin nawa bayaso yanzu sai fito ya da kurajen da that are so painfull ," tana magana ne cikin zallan shagwaba murmushi yayi yace okayyy in mun je can sai ki cire in kuma kin masta Akhie Fudhal yana nan kin san halinsa sarai," narai narai tayi da eyes tace " naji tohhh muje tayi gaba ta barshi abaya," murmushi yayi yayi taku dabai fi 2 ba ya cimmata abinka da dogo, hannunata ya kama suka cigaba da tafiya har suka fito haraban masarauatar duk inda suka gibta sai an gaishe su har suka isa sashin Fulani da tun da suka yo hanyan sashin nata aka sanar da zuwansu. suna shiga suka hangota zaune bisa royal chair dake falon tana sanye da bakar abaya daya fidda hasken fatarta kaman da sukeyi da Princes Mobina ne ya bayyana karara hannunata dauke da carbi daya kuma da tahzeeb kasancewar la'asar tayi har ma anyi salla hakan yasa takeyin azkar, sallaman sune yasa ta ajiye tahzeeb din ta dago fararen dara daran eyeballs dinta wanda ke cike da kwarjini da nustuwa da kyan haiba zuba musu tana sakin murmushi daya fidda zallan kyanta inda fararen hakwaranta wanda ke jere reras suka bayyana cikin muryanta wanda ko ba'a fada maka ba kasan balarabiya ce tace " waalaikumus salam, ahlan wa sahlan ya hafidatii sagira taali ilah hun," Princes Mobina kamar dama jira take tayi mata magana da gudu taje ta rungumeta tace " i miss you so much Jaddatii," Fulani breaking hug din nasu tayi tace " humm dube ta mana kina nan amma kinki zuwa ki duba ni kuma kike cewa wani you miss me so much, tohh naabi missing din da gudu," kyalkyalewa Princes Mobina tayi da dariya ganin yadda Fulani ke hade face shi kanshi yadda tayi maganan ma abin dariya ne, ta yishi cikin salo najan hankali wanda ke tare da ita musamman mai kananun shekaru irin na Mobina cos she may easly find it funny kamar de yanda ya faru abin ya bata dariya, "Jaddatii da gaske nayi missing dinki kinsan Ammi bata da lafiya shiyasa ban samu daman zuwa ba gashi muna shirin fara final exams namu 2 weeks zamuyi mu gama," " masha'Allah kice kin zama graduate a degree holder ," "ehhh Jaddatii kinga yanzu Akhie Fareed bazai na stokala na ba, wai fahh cewa yakeyi kafun nagama school za'a rufe kamfanin pen & book, kuma gashi at the end am gonna be a degree holder with just 19 years old, bakaman shi ba da sai da ya kai 23 years ya gama universty," murmushi Fulanai ta sake tace " Masha'Allah, kinga yanzu kin kusa kwace girman daga hannunshi tunda kin gama school sai batun aure shiko gashi har 29 years ba budurwa bare asa ran yayi aure," turbune face Princes Mobina taayi tace " aure kuma Jaddatiii shekarun nawa 19 nefa ko kin manta," "ko kadaan ban mantaa nasani ammaa in ba auren kika yiba tohh mai zakiyi tunda kin gama degree," "sai nayi masters daga nan nayi phd kingaa kafun nan nakara girma," "tohhh fahh kina ganin hka mai yuwu wa ne da alkawarin aure ahh akanki ko kin manta ne," hade giran sama da kasa tayi tace " ban manta ba kawai ni bana son shi ne yanzu," murmushin manya Fulani tayi tace " dama ana dena so ne," " tohhh ni de na dena son Mubeen," "hmmm fada mun ko ya miki laifi ne sai a masa magana ya gyara," " kohh ya gyara ma ni bana son shi dama ma tun can ba sonshi nake ba, kawai dan yana kulawa da ni ne yasa nake son yadda yake nuna kamar da gaske yake sona ," "ikon Allah nikam ban gane ba cire ni a duhu," "hmm wallahi nikam na fita rakiyarsa mayaudari ne kuma fahh har neman mata yana yi kuma wallahi shi pregnenting zuwaira kuma ba ita kadai ba bayin masarautan nan da yawa ya musau hka, shine aka daura laifin a Akhie Fareed, in baki yadda bama zan iya proving miki, cos ina da prove," ba Fulani ba har Suhataj shiruuu sukayi sauna sauraran Mobina da zancen bakinta daya sasu a wani yana yii " Fulani tace lemme see it, ina prove din," ba tare da wani shakka ba ta daauko phone dinta dake hannunta tayi wani yan danne dannen ta ta mika wa Fulani, cikin zallan mamaki daya bayyana karara a face nata ta mikawa Suhataj wayan don abun yafi karfin kwaanyar ta, daaga nasa ban garen shima ya girgiza sosai da saurara sannan kuma da ganin abun da ke faruwa, ba abinda Fulani keayi sai salati kawai ta fashea da kuka " ashe tun da zaluntar yaron nan kukeyi ashe da gaskiyarsa a banza kuka masa hukunci har bulala 80 nin ba kuka masa ashea hakkinsa kuka dauka, shiyasa kullum nake ce wa Baba sarki yayi bin cike mai zurfi kafun ya yanke hukunci amma samm baya ji ba so daya ba ba so biyu ba wannan na uku kenan fahhh ," shiruuuu Suhataj yayi yana sauararon mahaifiyar tasa tabbas abunda ta fada haka ne Allah ya rufa asiri basu yi exacuting nashi ba don rikicin da Fulanin tayi na cewa sai de su bar masarautar tare dashi don baza ta lamunci haka baahh. mikewa yayi da niyan mata sallama zai tafi tace " ina kuma zaka je ai aikin gama ya riga da ya gama, kazo kai da uban naka ku warware wannan auren da kuka hada ban isa jikata kwalli daya ta auri mazina ci ba wallahi , kuma wallahi ku tabbatar kun wanke mun sunan jikana adena masa kallon mazina ci , ku kuma hukunta mai laifi, in tattara kayana na koma gidan ubana ." cikin girmamawa ya sadda kanshi yace " kiyi hakuri Ummi insha'Allahu zaayi abin da kika ce yanzu ma zanje na same shine muyi magana," " kai de kasani kai da shi din kuyi ko inbar muku masarautar taku kuma wallahi dauke diyata da jikata zanyi in tafi dasu don bazan yadda magauta su hallaka mun su ba da raina." " ki huta lafiya Ummi ," ya fadi haka yayin da ya sadda kan sa kasa kafun ya fara tafiya cikin isa da takamaa ya fita daga tamkamemen sashen wanda yake gurn shakatawa ne, juyo wa tayi ta fuskan ci Mobinaa tace " ke kuma ya akayi kika samu wannan video diyar alkairi," " hmm ranan ne fahh na gagara bacci da dare kuma Ummi na plat din Abie don ranan girkinta ne shine na fito nace zanzo nan na kwana dake, har na kamo hanya sai na fasa nace nari naje gun Akhie Mubeen ya rako ni sabida lokacin bayi na sashin su, shine naje plat dinsa na shiga farlon naga ba kowa nayi ta sallama shiruuu baa amsa ba haar zan tafi sai naaji kamar karan mutane shine naje na duba ko shine, na daga labulen sai na hango shi a staye a garden dinsa ban ga kowa ba alokacin shiyasa na fara sanda don na storatar dashi sabida mun saba irin wasan dashi, shine na fara sanda amma ina karasawa sai naga alaman mutun sai de bka kallon komai ajikin mutumin, dana kara sa ido sai naga ashe mace ne da abaya ajikinta fuskanta da nikab hatta hannunta da hand socks baka iya kallon komai ajikinta, shine naji suna wannan maganan ganin yafi karfin brain dina ne yasa ni fara video a wayata , FLASH BACK Mubeen " nifa gaskiya nagaji da waannan juya ni da kike yi hakurina ya fara karewa wallahi gaba daya yarinyan na cika mun ido, komai nata mai daukan hankali ne wai sai yaushe zaa gamaa aikin ne na far mata a wuce gurin , tunda de kince bakya so na aureta," "kul karma ka fara lokaci bai yi ba tukunna da saura, kuma naga ai kana rage zafi da slaves din," tabe baki yayi yace " nifaa na gaji dasu gaba daya basu da taste duk sun stofe ni sabuwa nakea so inason hottt chick," " shikenan akwaai wanda zan samo maka yaanzu amma katabbatar ka kula kaga an samu mastala a kan Zuwaira duk da munyi nasaran kaba wa Yarima Fareed, ina so kamai da hankalin ka ita kuma Mobina akwai shirin da nakeyi akanta bai kare ba tukunna ka mai da hankalinka saan.......," bata gama zancen bakinta ba sanadin karan da saukaji wani abu ya fadi alamaan akwai mutum. cike da fargabaa Mubeen yace " waaye ne amma shiruu baa amsa ba sai ma karan gudun da saukaji anayi, kafun su fito ta riga da ta gudu ba tare a sanin ta bar dan kunnenta ba wanda Mubeen yayi nasaran stintaa. cikin rawar murya " moo... bi...na ce," amsaar dan kunnen tayi tace " kar ka damu ba abinda zata iya yi ," " kamar yaya zaki fadi haka ko dan ke kin san bata ga face naki ba shine zaki ce hka," " ko kadan ba haka nake nufiii ba nasan de ba abinda zata iya yiii she is just 19 years old," " i think you forget that Mobina Law take karanta she is capable of doing many things infact ta wuce inda kike stammani she is very clever," " in this case muna da bukatar komawa plan 3 which means the last step kar ta mana kwaba, don't worry zanyi arranging komai, but for know kacigaba da binta cikin lumana don mu samu cikan burin mu," "okayyy but you have to know that in aka kamani zanyi mentioning name naki without any hesitation," " murmushi ta sake tace then i wish you goodluck since you think is possible a yarda da abinda zaka ce akaina," murmushi yayi yace " thesame to you Queen," juyawa tayi ta kama hanya tafiya inda ta fito while a heart nata tana cewa " yaro baisan wuta ba sai ya taka bakan San waye CAMELION (hawainiya) bane mai canja kala a duk lokacin dana so, kana gama mun aikina zan tura ka barza'u," "hmmm gimbiya kenan you think am fool nasani ina gama maki aiki zakiyi dumping nawa aside koma ki kashe ni, shiyasa nayi miki tana di mai kyau ba yadda zanyi wahalan banza da zaran mun kore duka 'ya'yan sarkin nan nasan mijin Mobina ne zai zaama sarki ni ba wawa bane zanyi maganin ki ne" abinda ya fadiii a heart nashi kenan, {tohhh dan dan dan dadndan an yinta ku cigaba da biyoni don ganin ya xata kaya,} BACK TO NORMAL LABARI " ikon Allah ina fatan basu ganki ba Mobina karsu cutar dake," " nima ban sani ba amma ina da tabbacin basu ganni ba ," "tohhh amma mai yasa baki sanar da wuri ba ," " ina so sai na samu hujja mai karfi ne shiyasa na yi kokarin sanar da Akhie Fareed amma ban same shi ba kuma sai batan Akhie Fahreen ya sako kai, shine ba bari gudu kar na kara tada wani kuran," " hmmm to Allah sa mu dace nikam kina gama Exams zan tura ki Egypht dan ban yadda da zaman ki anan ba yanzu ma sai an kara miki staro sosai ," dan turabune baki tayi sai kuma ta sake a fuska tace " uhmmm nikam ba Akhie Mahbeer zaiyi aure ba naga har a tv a nuna sai de har yanzu ba cikakken bayani akan amaryar," murmushi Fulani tayi tace " ni har na manta ma wallahi naso naje auren amma ba hali irin wannna tasahin hankalin da muke ciki ma bazai bar mutum zuwa ba," " gaskiya kam amma mai yasa ake boye amaryan ," " aladace da dokan masarautar ba wanda ke ganin fuskan amarya har sai mamallakinta ya ganta, wani lokacin ma har sai kin haihu kafun duniya ta shaida fuskan ki, anan zaaa kira ki da SULTANA ko MALIKAT don kin haiho magaji. amma in baki haihu ba ZAWAJATUL AMEER ne sunanki haka shima da AMEER ko WALIU ALEAHD { ana nufin crown prince} " kai Jaddatiii wannan dokan naku baiyi stauri ba," "yarinya kenan wannan ma kadan kikaji a masarauatar Egypht da ke Cairo kallon fuskan sarki kayi matayinka naa hadimi hukuncin ka bulala 50. sannan akawai inda aka haramtawa bayi shiga ko Dr sai jinin sarauta ke duba sarki in bashi da lafiya, kuma ko yau aka haifi Ameer dole ku bashi girma ko gemunka ya kai kasa don stufa dole ka sadda kai inka ganshi. idan akayi aure ana samo MAHZIA { concubine} anan ana ce da ita kwarkwara ku anan Nigeria kuna daukanta mastayin matar da sarki ke muamala da ita ba tare da aure ba, acan ko itace JAKADIYA, ita zata na koyawa matar yadda zata dauka hankalin mijinta da yanayin rayuwar aure, shiyasa ake koyar da hakan ga bayin masarautan yadda zasau zama MAHZIA, su acan komai gada akeyi ko limanci gadanta akeyi da zaki duba masarautan kafff ba bare duka yan uwa ne," zaroo ido Princes Mobina tayi da jin zan cen " kai wannan irin karfin iko haka mulkin batayi yawa ba," "wannan fahh ba komai na fada miki ba inaga dan baki taba zuwa Kingdom na Cairo bane shiyasa kin staya anan Egypht," "ni yar gidan wahh naje can abinda sai kana da appointment ahanu kafun kake zuwa gwara mun Egypht shima innaje kullum sai na rena kai na ina mamakin yadda satarin mulkin ku yake ko wucewa fahh mutum zaaiyi kan bayin nan akasa basa taba dagowa, ga wani uban dukiya da aka narka wassu abubuwan fahh da gold akayi ," " to ai EGYPHT ba komai anan ko kadan bai kamo hanun Cairo a komai ba wajen haduwa da karfin mulki," gyada kai Mobina tayi tace " tabbb nikam anan ma gani nake ana takura mun daya wa wallahi komai sai mai aiki ne zata maka," "tohhh ai a Cairo ko wanka MAHZIA ne zata miki," "subahanallahi abun kuma yayi yawa yanzu har wanka kai kuma sai ki zauna," " tohhh ya zakiyi kina amarya kam ai dole ki zauna amiki acan kina da mai miki kwalliya saka miki kaya gyara miki gashi inkina so har abinci ma zaa baki abakinki kuma ko cewa kikayi su kwanta ki taka su zasu kwanta," "wayyohh ni Mobina gasakiya larabawan nan kuna zuba mulki iya son ranku, amma ita MAHZIA ina ne bataa shiga," " MAHZIA bata shiga dakin Sultan sannan iyakarta farlo na biyu kinsan ako wani part akwai farlo uku tohh falon karshe Sultana ne kadai zata shiga sai daki wanna huruminta ne gyaransa. kuma ko mahaifiyarka bata da ikon shiga wanna gurin sai matar sarki kadai," "shiyasa Ammi bata yadda bayi su shiga mata falonta na karshe da daki ko dakin Abbu ma bata yadda su shiga," " ehh ai taga anayi a gidansu ne shiyasa, yauwa zaki dawo nan da zama kuma zanayi magana da Sarkin Dogarai da kuma asamo mun guard don ba dogarai nake so sunyi kanana wannan jibga jibgan nakeso zasu fi yin aiki da kyau," Princes Mobina shiruuu tayi bata ce kala ba don gani take tamakar zaa takura mata rayuwarta. QUEEN ZUNNURA'S CHAMBER {KILISA} kishingide take a dakin huta warta bayi na zagaye da ita ta ko ina suna ta faman hidima da ita. kallo daya zaka mata a ka hango zallan izza da isa da ke tattare da ita duk da sanyi fanka da a/c dake rest room bai hana daya daga cikin bayinta yi mata fifita ba daya ko na yayyanka mata fruit tana bata da daddaya daya kuma na bata labarai masu nishadantarwa. sanarwan da akayi Princes Sareena na zuwa nae yasa bayin kamewaa agu daya suka saha ruwan jikinsu sanin halin Princes Sareena na rasahin mutunci da kyamar na kasa da ita ga dan banzan son girma abu kadn zaka mata tasa a maka mugun hukunci ita bata dauki bayi a komai ba bata ma sasu a jearin mutane shiyasa bayin dakea sashen ta keshan wahaala sosai . shigowa tayi cike a da isa gadara da zallan takama da nuna ita dain wataa cea kuam daolae abata girma, bayi biyu ne ke tafe da ita daya da bangarean dama daya ta haagu tana shigowa bayin cikin rest room din suka zube tamkar zasau mata sujjada suna mata gaisuwa amma ko kallon banza basu isheta ba ta samu guri ta zauna a gefen mahaifiyarta. alama Kilisa ta mawa bayinta dasu basau guri ganin yadda Princes Sreena ke cika tana bastewa tasan da zance abakinta , suna futa Gimbiyaa Zunnura ta dawao da hankalinta kan Sarauniya Sareena tayi murmushin manya tace " wa kuma ya tabo ki shalelen Kilisa da Suhataj kuma sirka agun Suhataj da yaddar Allah," dogon numfashi taja kafun tace " nayi wayaa da Mal. Dan kande gamea da mastalan Yarima Fahreen ya kuma tabbatar mun da cewa kurciya aka masa, ina ada tabbacin ba kowa zai yi hkan ba sai ke Momy nasan kea zakiyi haka," tayi maganan tana stareta da ido, murmushi Kilisa ta sake kafun tace " a kaff mutanaean masarautan nan ni kadai kike tunanin zan zame maki bangon da zai hanaki cika burinki," " ai ba abun mamaki bane idan hakan ta faruu tunda tun bankai haka ba nasan irin stanan da kikayi wa Fulani Nashwa da duk wani abun da ya fito a staton ta sannan kinsaha daukan alwashin cewa muddin kina da rai baza su tabaa jin dadin rayuwarsu ba," wani munafukin murmushi ta kara sakewa kafun tace " laa shakka fiiiii wannan haka yake ni Zunnura na fada kuma zan kara fadi in ina da rai Nashwa da 'yayanta da jikokinta baza su taba jin dadin rayuwarsu ba," zabura Sarauniya Sareena tayi cike da bacin rai tace " kina nufin hatta 'yata ma baza ki barta ta samu abinda take a so dan zallan sonkai irin naki, haka kawai kina kokarin hanani cika burin da ke kika taso dani akai kin samun shaawan da saon mulkan wannan masarautan shine yanzu kike so ki ruguza komai. inaa bazan lamunci rugujewar mafarkin danayi saheakaru ina gina w a ba bazai yiwu ba muddin nawa burin bai cika ba tohhh sai de kowa ya rasa zan tauna sirrin da aka dade ana binnewa sai de ayi mutuwan kwasko kowa ma ya rasa." gyada kai Kilisa tayi bayan gama sauraronta da tayi tace " kina ga inkinyi hakan zata shafe ni ne ke zata shafa ke zaki kwana ciki, kuma kina tunanin 'yarki da kika haifa bata hanyan aure ba zata zama Gimbiya a wannan masarautar da alama kin mnata yadda satarin yake," "idan bake ba wa yasan cewa Fanan bata hanyan aure na haifeta ba kuma in ma ansani laifin na waye ne??? ina kea kika daurani a wannan hanyan kika nuna mun ita ce dadin rayuwa kika turani turai nayi rayuwa irin tasu, kuma fahhh ke kika bani shawaran kashe Ishaq don kar ya tauna mun asiri bayan ya gano Fanan ba 'yarsa bace, shine yanzu zaki zo kina mun barazana ko kina tunanin bani da prove ne inaso kisan barewa bazata tayi gudu danta yayi rarrafe baa, gado kuma ba karan bani bane. tuggu da munafurci da biye biyen malamai duk aikin kine tun bankai ko ina ba nasan da hakan kuma na koya ya zame mun kyan saawa kuma abincin ci inaso kisa aaranki duk randa kika mun kuskure wallahi mutuwan kosko zaayi sannan kiyi gaggaawan war ware wannan sihirin kitaba kowa amma banda YARIMA FAHREEN shidin nawa ne ni kadai." tana gama fadan haka ta yi ficewarta tabar Kilisa cikin rudu don ta rude, wani makirin miurmushi ta sake tace yaro yaro ne yaro baisan wuta ba sai ya taka mu zuba nida ke bakisan waye BLACK COBRA🐍 bane wani murmushin ta kara sakewa. END OF PAGE 25 QUEEN MAHIRAH 🧚THE TWO LIGHTS ✨(RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰)🧚 Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER📖🖊️ BOOK 1 2️⃣6️⃣ SULTAN ABDUL MALIK ROYAL ESTATE. Kamar kullum ma'aikata nata faman kwasan aiki kowa da aikinsa, sai de yau aikin na daban ne kasancewar za'ayi babban bako Wanda yau akalla shekara 20 rabonsa da kasar Egypt. Wani mashahurin gyara ake wa Estate din zaka ranste SARFARAZ (King) ne zai zo. Daga cikin kuwa wato sashin Malikat Nubia da Malik Sultan kamar su zuba ruwa akasa susha Dan murna, zuciya da gangar jikinsu na marari da muradin ganin sirkinsu Kuma da' agaresu farin cikinsu ya gagara buya duk da wani bangaren na zuciyoyinsu na shakkan ganin sa gudun kar ya tuno musu da abinda suka dau shekaru suna kokarin manta shi. A bangaren Sultan Habibullah da Sultana Maryama ko suna shakkan zuwan jikan nasu sabida abubuwa da yawa saide Hakan ne kadai mafitan da suke dashi wato hanyar da zata warware musu kullin da suke ciki. Daga fannin mutanen estate din kuwa kowa yasha ruwan jikinshi musamman Munafukai, zuciyoyinsu da abubuwan da suke kissimawa. EGYPT INTERNATIONAL AIRPORT Securities ne jibge a bakin airport din ga cars na alfarma jere akalla sunkai goma vakake wuluk, Daya ne kadai fari wanda ya kasance a stakiya yanayin yadda aka bawa gurin staro zaka tabbatar da cewa yau zaayi babban bako a kasar Egypt. Daga cikn airport kuwa wani Dan kareren mashahurin jet ne ya sauka Mai dauke da kakin sojoji, Jet din na landing dandazon soldiers sukayi kawanya suna sanye da kakin su na Nigerian Army. About five minutes kafun aka bude cab din jet din inda wassu kyawawan halitta suka bayya na su biyu masu stananin kama Wanda azahiri shekarunsu ya ban banta kasancewar kallo Daya zakyiwa dayan kasan matashin dattijo ne Mai ji da naira Wanda Hutu ya Rasta jikinsa ya haifarwa fatansa wani sheki da daukan hankali na musamman azahiri Babu abinda zamu ce sai de Mashaallah yabo da daukaka sun tabbata ga ubangijin talikai Wanda yayi wannan kyakyawan halittan. Sanye yake da Ralph Lauren black suit Wanda ya amshi fatar jikinsa sosai ya Kuma haska kasancewarsa fari tas mai capturing attention, dogo ne Mai kira irin ta samudawan larabawa hannunsa ko Yana sakale da agogo na kamfamin Gucci haka kafansa sanye cikin Black cover shoe kirar Gucci. Fuskar sa ko dauke yake da hadaddiyar man's pride dinshi Wanda yake tamkar an zuba ruwa a kan tiles sai sheki take tana walwali , dogon hancinsa ya karawa face nashi kyau haka lips nashi daidai face dinshi idonshi kuwa Yana sanye da designer dark space bakaramin kyau ya masa ba duk da fuskanshi ba annurin fara'a ko kadan sai Taron kwarjini dake shimfide. Kallon farko baka isa ka kira shi da dattijo ba kasancewar Babu Alamar Hakan atattare dashi sabida yawan mosta jiki dayakeyi da Kuma Hutu da yake samu da naira dayabi ko Ina na jikinsa ya zauna Haka kallo Daya zaka mishi ka hango zallan IZZA da MULKI Hadi da zallan KARFIN IKO dake tattare dashi, daga gefensa ko matashin saurayi ne Wanda bazaifi 30 years ba. Zallan kaman da sukayi ne ya tabbatar mun da cewa sun hada jini da wannan matashin dattijon Babu abinda ya bari ajikinsa yanayin stayinsu, haskensu da kamewarsu duk Daya ne sai de kun San ance Dan na gada yafi Dan koyo zan iya cewa yafi wannan matashin dattijon kyau da daukan ido duba da karancin shekarunsa, Shima Yana sanye da Hermes black suit Wanda azahiri shi ya haskata ba ita ta haskashi ba Kasancewar sa mutum Mai stananin kyau da hasken fata ya kasance mutum Wanda shi ke haska kaya ya fidda ita da kyanta ba ita ke fidda shi ba. Batun stayi ko baa magana don har yaso yafi matashin dattijon stayi da Fadi Hadi da murdewa, haka fuskarsa zagaye yake da kwanceccen saje Mai balain daukan eyes Hannusa sakale da agogo kirar Rolex haka kafansa sanye da Black cover shoe kirar Gucci tana Kuma sanye da Black ankle socks. Dogon hancinsa ya karawa face nashi stananin kyau haka pink lips nashi are so moist and succulent eyes nashi were so sexy suna dauke da zararan eyelashes, eyeballs dinshi kuwa grey colour ne wato (ruwan Toka), eyelashes nayi kuwa kamar shi ya zana abun shi they were well shaped, gashin kanshi kuwa MashaAllah shine abin Fadi acike yake tam gashi baki wuluk Mai sheki da stansti Babu abinda yake sai tashin kanshi atakaice perfume nasu ya gauraye gurin gaba daya. Cike da ISA, IZZA mazantaka suke saukowa daga stairs na private jet din nasu Wanda ke shinfide da white royal centre carpet Wanda yayi leading nasu har balconyn airport din ga soldiers dake both right and left side nasu Wanda sunkai 20 koma fiyeda. PRINCE MUHD KAHTER IBN ABDALLAH IBN MUHD KAHTER IBN ABDUL MALIK IBN ABDUL FATAH IBN ABDUL JALAL, known as FIELD MARSHAL MD KAHTER Wanda yake rike da highest rank in Nigeria 5 star general. Da' ga SUHATAJ ABDALLAH the former King of Fulani in Nigeria and also the famous business man in whole wide world he is also known widely and called MASTER. Sai kuma dansa wato MUHD MUBARAQ IBN MUHD KAHTER IBN ABDALLAH IBN MUHD KAHTER IBN ABDUL MALIK IBN ABDUL FATAH officially known as LIEUTENANT GENERAL MUHD BARAQ and also the 3 star general. Da' ga FIELD MARSHAL MD KAHTER the famous business man also the prince of Fulani, LIEUTENANT GENERAL MUHD BARAQ is known as the famous GYNECOLOGIST he is being call as YOUNG MASTER. Sun cigaba da tafiya cike da takama har suka iso balconyn airport din wannan soldiers din sukayi gaggawan bude musu wannan galleliyar farar car din Mai sheki da daukan eyes Suna shiga aka bawa motocin wuta suka fara tafiya bisa shinfidadden kwaltan suna tafiya da zallan isa Tamkar Dan su kadai akayi kwaltan Wanda ta kasance ba kowa sanin cewa yau zaayi babban bako. Basu staya ako Ina ba sai bakin tamkamemen gate din ABDUL MALIK ROYAL ESTATE Wanda tun da suka kaeyo kwana aka wangale musu gate suka kusta kansu ciki sun dauki wani diguwar hanya Wanda ta SADA su da wani jibgegen Building Wanda yasha ginin zamani ya mugun staruwa Wanda staya wa misaltashi ma Bata time ne ba Bata lokaci akayi parking gallagallan cars din a inda aka tana da don parking wato parking lot. Securities ne suka zagaye motocin havu da dama inda aka bude cab din motan stakiyan cike da IZZA, mazantaka da zallan isa suka futo daga motan wayan daukan lokaci da sukayi Mai stayi, Ba tare da Bata time ba suka cigaba da tafiya bisa shinfidadden center carpet dake gun Wansa yayi leading nasu har kofan hadadden part din nasu Mai daukan hankali Wanda yasha renovation suna zuwa suka staya a bakin kofan, Wani dogon numfashi Field Marshal MD Kahter (Master) yaja ya lumshe idonsa dake cikin dark space abubuwa dayawa ke dawo masa cikin brain dinsa. After 20 years gashi cikin Africa kasar Egypt kasar uwa da ubansa kuma jigon rayuwarsa wato asalin kakanninsa Masomar rayuwarsa kasar da yayi bankwana da ita sabida wassu dalilai masu karfi, Yau da kafansa ya Tako cikinta badan an tursasa Shiba sai Dan wani dalili Mai karfi da aka masa albishir dashi Wanda yake fatan Hakan ya kasance gaskiya duk da yasani Wanda ya mutu baya dawowa Amma wani Abu na stikaransa da sasa Jin kamar akwai alamun gaskiya. Wani dogon numfashi ya Kara ja kafun yasa hannunsa ta bangaren dama ajikin kofan da Babu handle sai wani scanning machine cikin kankanin time yayi scanning hannunsa wani Dan Kara yayi kafun kofan ya bude da kansa, kamshin da sanyin farlon ne ya bigi hancinsa Wanda ya sashin saurin jefa kafarsa cikin hadadden Royal farlon Wanda ya kawatu da kayan alfarma kayan kudi sai walwali yake ta ko Ina da gani ba tambaya kasan Naira ta koka anan, Da Bismillah abakinsa ya shiga ciki wani sanyi yaji ya mamaye ko wani sashin na jikinsa Wanda ya tursasa cewa "hmmm no place like home," Yayi magana ne cikin voice nashi Mai taushi da amon sauti wacce da zaran anyi magana da ita dole ka saurareta wata iriyar LION VOICE ne dashi mai wargaza taro yasa mara gaskiya ya koka. Ahankali ya juyar da kanshi bangaren da lieutenant MUHD Baraq yake ya kamo hannunsa yace " Baraq," Ahankali ya dago oily eyes nashi ya zubawa mahaifin nashi kafun yace "POPS," Batare da ya Kara cewa komai ba ya buga kafadan shi kawai don maganan ta masa nauyi bazai iya furta komai ba sake shi yayi ya bi hanyan wani stairs ya hau wani dakin ya shiga ya rufe kofan, Anasa bangaren wato MUHD MUBARAQ wucewa yayi wani dakin da yake akasa ya shiga dukda Tarin damuwan da yake ciki da bugawan da zuciyanshi keyi Bai sa ya zauna ba shirin wanka kawai yayi, ya Kai akalla 6 minutes a bathroom kafun ya futo Yana daure da towel a waist nashi hannunshi ko dauke da wani towel din yana stane gashin kanshi dake digan ruwa Bai staya wasting time ba ya shiga dressing room ya shirya cikin farin jallabiya ya futo ba ko hirami akansa, sai baza kanshi yakeyi Babu abinda yake buri da son gani ayanzu da ya wuce yarinyar da aka kira da sunan Yar uwarsa ta jini wato kanwar sa Daya rasa tun Yana da shekara 9 aduniya jiyake tamkar duk wani mastalolinsa sunzo karshe gani yake tamkar ance mahaifiyar sa zai gani wacce yau kimanin shekara 20 da Yan watanni rabonsa da Jin dumin jikinta. Cike da sauri ya futo daga dakin a iya tunaninsa zai samu Pops ya shirya Yana jiransa Amma da mamakinsa bako alamunsa Dan furzar da iska yayi yayi hanyan stairs din cike da mazantaka yake hawa da sauri sauri cikin kankanin lokaci ya karasa hawa ba Bata lokaci ya shiga dakin bakinsa dauke da sallama ba wani hasken kirki adakin sai wassu dimmm light, hangoshi yayi zaune akan King size bed din dakin hannunshi dauke da wani Abu Wanda Yana da tabbacin pic din Mom dinshi ne wato matar field Marshal MD Kahter Ya zubawa frame din photo ido yana Kallo ahankali ya karasa ya zauna kusa da shi hannunsa yasa ya Karbi pic din ya zuba mata oily eyes nashi wani dogon numfashi yaja kafun ya yace " Mom where are you?? Why do you choose to leave us?? Pls come back we are in need of you, we really miss you We miss you so much mom look at how Pops change he badly miss you more than I did," Dogon numfashi yaja ya cigaba da magana ya Kara kurrawa pic ido kamar Mai son gani wani Abu aciki kafun ya Maida duban sa ga mahaifinsa yace " Pops kashirya muje muji Mai zasu ce I badly wanna see her I feel like mom zan gani pls pops let's go," Dogon numfashi yaja badan yaso ba sai Dan kaunar da yakewa gudan jinin nasa Wanda ayanzu kallo yake tamkar shine kadai abinda ya rage masa aduniya, mikewaa yayi akan kafansa ya shiga cikin jibgegen bathroom din don yin wanka Bai wani Bata lokaci ba ya futo ya wuce dressing room ya shirya cikin well iron jallabiya Wanda yake fari tas Mai tashin kanshi ko hirami baisa ba ya futo suka kama hanyar futa, balcony part din suka futo jikin securities har rawan yakeyi wajen tambayan su inda zaa kaisu kamar bazaiyi magana ba sanda ya mula dan kansa kafun yace "Sultan Malik chamber," Ba Bata lokaci driver ya dauko wata hadadden Royal car ya faka a gabansu aka bude musu cab din motan suka shiga cike da kulawa driver ke tuki har suka iso Sultan Malik Chamber Wanda tunkafun su iso aka sanar da zuwansu suna isa aka baza musu hadadden center carpet ga securities Tako Ina har ila yau cike da IZZA suka Rasta kan wannan royal center carpet din har ya sada su da tafkeken kofan hadadden farlon Wanda securities suka wangale musu shiga sukayi yayin da securities suka stattaya abakin hanyar suka karasa cikin farlon inda suka hango Su Sultan da Malik da Kuma matan su stayawa yayi cakk Yana kare musu kallo Daya bayan Daya kamar maison gano wani Abu acikinsu Wanda shine maka sudin zuwansa ganin baiga komai bane yasa ya juya zai futa batare dayace komai ba sai de muryan Daya ji yahana shi yin Hakan, Cikcikin muryanta Mai cike da tausayi rauni da Kuma zallan hakuri tace "ibnii," Cakk ya staya yaja dogon numfashi kafun ya juyo baice kala ba sai kare mata kallo da yayi abinda ya hango a idonta ne yasa jikinsa yin sanyi Babu komai cikin idonta sai zallan kauna , tausayi , rauni bege da Kuma zallan storo. Jikinsa ne yayi sanyi yasa ya kama hannun Mubaraq suka karasa har inda suke wato stakiyan farlon suna staye curko curko Bai staya ako ina ba sai agaban Malikat Nubia sadda kanshi yayi kasa Bai ce mata komai ba sai janyo Mubaraq da yayi ya Mika mata shi kamar jariri dauke idonta tayi daga kanshi ta Mai da shi kan Mubaraq wanda take hawayen dake makale a idonta ya zubo hannunta har rawan yakei wajen folding face dinshi rasa abinda zatayi ne yasa ta fashewa da kuka Mai ban tausayi shiko Mubaraq hannu yasa ya goge mata hawayen Yana jijjiga mata Kai alaman tadena rungumota yayi ya shiga rarrashinta cikin nustuwa har tadena kukan. Sauran mutanen farlon ko sunyi shiru kamar ruwa ya cinye su sai de duka sun zauna ganin shi Mai gayya Mai aikin ya bawa kansa mazauni batare da ya kula kowa ba. SARFARAZ (king) wato Sultan Habibullah ne yayi gyaran murya yace "Alhamdulillah Babu Abun da zamu ce ga Allah sai godiya mun Dade Muna jiran wannan ranan da zamu gyara kuskuren mu duk da mun San ba Mai gyaruwa bane,.. Sai de Muna Neman afuwarka bisa yanke hukuncin da mukayi ba tare da mun sanar dakai ba haka kazalika bamuyi dogon bincike VA munyi amfani da karfin iKon mu mun zartar da hukuncin da har ilah yau Muna kuka dashi, hmmm tohhh Alhamdulillah wai kana naka Allah na nashi bamu zata ba bamu stammanta ba muka samu wannan diyar duk da bamu da tabbacin abinda muke hasashe sai de Muna sa ran gaskiya ne kasancewar lokacin da aka sameta mun yanke hukuncin hadata aure da Ameer Mahbeer duba da yadda starin family yake nayin bincike kafun aure da Neman zabin ubangiji yasa muka dage da addu'a akan wannan lamarin, Tohhhh Alhamdulillah abinda muka ganii ya bamu mamaki munga abinda bamu Yi zato ba domin anawa bangaren mafarkinnayi da Zulaihat tana bani wannan yarinyar amastayin amana na bukaci data fada mun inda take Amma batayi Hakan ba sai de tace dani wannan yarinyar itace makulli Kuma hanyar dazai sadamu da ita domin ita din jininta ne sannan zata warware mana wassu kulli da muka Dade Muna Kokarin warwarewa Sannan tasanar dani sunan yarinyar wato MEHNOOR. Bayan na tashi daga baccin da bana raba dayan biyu na iKon Allah ne don da kwanciya na da tashi duk nayi su cikin minti Daya, batare Dana Bata lokaci ba na Tara sauran iyalin na tambayesu Mai suka gani Suma abinda suka sanar dani kenan da wannan na samu karfin guiwan daura musu aure ita da Ameer Mahbeer Wanda ayanzu ta tashi daga SHAZANA MEHNOOR (princes mehnoor) ta zama ZAWJATUL AMEER," Shiruu ne ya mamaye gurin ba Wanda yace kala suna jiran Master yace wani Abu sai de kamar yadda sukayi zato baice kala ba kamar yadda baiko nuna alamun yaji Mai suka ce ba, Mubaraq ne yace" Jaaddii pls let us see her first," Dan gyada Kai Sarfaraz yayi yace wa Shahana (Queen) " kira Najda ta kawota ," Gyada masa Kai tayi kafun ta Yi abinda ya umarceta, ba Bata lokaci aka bude kofar farlo na biyu, ba kowa bane face Sultana Najda da Zawjatul Ameer Wanda take sanye cikin kayan alfarma yau fuskanta Babu burka an bar mata shi abude gefen hagun ta ko Ameer Mahbeer ne shima yayi kyau cikin normal outfit nasu na larabawa wato jallabiya da hirami. Tafiya suka fara Yi cike da nustuwa batare da sanin illar da suke haifar wa Master ba wato ko wani taku Daya nasu Yana tafiya da bugun ❤️ heart nashi Wanda ke barazanar fasowa sai de samm ya gagara dago kansa bare yaga Mai ke faruwa. Mubaraq dake zaune ne yayi gaggawan mikewa yace " mommmmcyyy," Jin wannan furucin ne yasa field Marshal MD Kahter dago oily grey eyes nashi ya zubawa fuskan Zawjatul Ameer........... Queen Mahirah Comment and share pls Kuna mun sharhi Hakan zai sa na fahinci labarin na shiga Zaku iya mun comment ta group dina HV BY QUEEN MAHIRAH Ga Wanda baya group din ko yayi gaggawan shiga don samun update akai akai zaku iya tin tuba na akan wannan lambar 09168962485 a WhatsApp Ko kadannan wanna link din zai Kai ka har group din https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9 🧚THE TWO LIGHT✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰)🧚 Story and written BY QUEEN MAHIRAH❤ ADAPTED EXPERT WRITER📖🖊️ ️ BOOK 1 PAGE 2️⃣7⃣ Wani irin bugu ❤️ heart nashi yayi Jin abinda Mubaraq yace Wanda yasa shi dago da oily grey eyes nashi ya zubawa Zawjatul Ameer su ko mostin kirki ya gagarayi wani irin shock ne ya dirar masa lokaci Daya Wanda dazaa staga jikinsa da baza a samu jini ko digo daya ba amma dayake soja ne mai karfin Hali da jarumta yasa baka isa kafahimci halin da ya shiga ba ko tantance wani yanayi yake ciki. Sun cigaba da tafiya har suka iso cikin farlon idonta Yana kan Mubaraq Daya kafe ta da oily eyes nashi tana mishi kallon kamar na sanka kokarin tunowa take amma ta kasa Hakan ne yasa ta cuno baki gaba ta Kalli Sultana Najda tace "Mima who is that guy??," And why is he starring at me like this??" Saurin kama hannunta tayi ahankali tace "keep quiet Hooriyya??," Cuno bakinta ta karayi ta kwabe face zaunar da ita Sultana Najda tayi kafun itama ta samu guri ta zauna a gefenta sai suka sata a stakiya ita da Ameer Mahbeer Dan gyaran murya Sarfaraz yayi yace " Kahter ga diyarka Mehnoor duk da har yanzu bamu da tabbacin Hakan Amma Muna fatan zaka bamu Hadin Kai wajen tabbatar da Hakan ta hanyar bincike har mukai ga gyara kuskuren mu," Sai a sannan ya Mai hanakalinsa wajen Sarfaraz yace "where did you find her," Sarfaraz ya kira sunan Sultana Najda sannan ya gyada mata Kai alamun tamasa bayani tunda ance Waka abakin Mai shi yafi dadin sauraro. Dan gyaran murya tayi cike da nustuwa tace " ranar wata Jumaa a kasar Cairo na fita don ziyartar kabarin Safeera kamar yadda nasaba, a hanyata ta dawowa ne Daya daga cikin car din dake convoy nawa ya bige yarinya Hakan ya tilasta mana stayawa kasancewar Muna gabb da shiga Estate yasa na umarci driver Daya dauketa asa ta a car mu kaita hospital dake Kingdom din kafun daga baya a nemo iyayenta, Hakan kuwa akayi har an wuce dani ciki sai naji bazan iya tafiya ba batare Dana ga wa aka bige ba, nayi saa baa shiga da ita theater room ba Hakan yasa aka bani daman ganinta Wanda ya haifar mun da stayawan numfashi na na wucen gadi ganin fuskan da bazan taba manatawa ba wato Safeera ƴata data rasu," Dan jinkirtawa tayi tana dogon numfashi kafun ta cigaba da cewa "Bayan na farfado ne Dr ya sanar dani an shiga da ita theater room tana da bukatar amata aiki a Kanta sabida buguwan da tayi, Cike da tashin hankali nacewa wa Dr ya tabbatar anyi aiki yadda ya dace sannan a maidata Royal Apartment ya amsa mun da tohh kafun ya futa don ya aikata abinda na bashi umarnin yi. After four hours suka futo daga theater room Kuma Alhamdulillah an samu nasara Nan aka Mai data R.B.A sai de Bata farfado ba. Nan na bada umarnin a nemomin iyayenta sai de da mamakina an gama binciken duniyan baa same suba infact she is not our citizen, airport aka koma don yin bincike ko yawon bude ido tazo sai de to my own surprise Trafficking nata akayi sai tayi kokarin escaping anan ne car ya bigeta, An dauki kwanaki ana bincike Amma babu wani improvement cos mutanen dasukayi trafficking nata sun gudu and the worse part shine jirgin nasu yayi hastari karshe sun mutu batare da ansamu kwakkwaran shaida akansu ba kasancewar Komen su na bogi ne passport nasu da indigin duk na karya ne. An cigaba da Bata kulawa sanda takai good 2 weeks Bata farfado ba har na soma cire Rai ranar Dr Salman ya sanar dani cewa ta farfado ba Bata lokaci na tafi hospital din Nan na sameta ta tashi a firkice Dr yace tayi loosing memory dinta and she is suffering from Agoraphobia shine abinda ya haifar mata da storon mutane she hate seeing crowds of people but da yake God is wonderful and blood is thicker than water Bata kini ba. Infact she called me Momy ta yadda dani mastayin uwa na dauketa muka koma Chamber na da ita aranar na sanar da Sultan abunda ake ciki kasancewar ban sanar dashi ba na Kuma nemi alfarma Daya yadda nayi adopting dinta, anan yace dani sai mun zo Egypt duk abinda su Sarfaraz suka yanke shi zamuyi. Alhamdulillah sun yadda an Kuma yanke hukuncin hada aure stakanin ta da Ameer Mahbeer anan akayi bincike da Neman zabin ubangiji tohh akarshe mun samu wani muhimmin bayani game da ita Wanda muke fatan ya kasance gaskiya ," Furzar da iska yayi kafun yace " how about the health issue," "Dr yace widing two to three weeks brain dinta zai fara functioning Mai kyau she may be able to remember wasu fact a rayuwarta muddin Taga abinda ta sani and ta fara Hakan yanzu cos jiya taji ana HAUSA itama tayi ta Kuma ce ta iya dn yanzu tana Yi but of to know da sauranta," Dago da kanshi yayi ya zuba mata oily eyes nashi kafun ya kauda kanshi yace " I need to investigate by my self I need to blood tested her first ," Ahankali tace " UKHTIE, TWEENY," Hankalinsa ne ya dawo Kanta Jin abinda take Fadi Wanda azahiri Mubaraq take Kallo, Da hannu ta fara pointing nashi tana cewa " I know him Mima he is my TWEENY my UKHTIE," Dan juya ido Sultana Najda tayi tace " Ukhtie Kuma Hooriyya he is not a girl he is a guy NAMIJI ne shi," Zumburo baki tayi tace " but he is my TWEENY," Shahana ( Queen) tace "dama ke Yan biyu ne ," Dan jimmm tayi ta juya eyes dinta kafun tayo folding face dinta da both hand dinta "hmmm I don't know, all I know here is he is my TWEENY," tana fadin haka ta koma inda Mubaraq yake ta zauna ta kama hannunshi tace" tweeny tell them kace ka sanni Kaga basu yadda dani ba Kuma gaskiya nake fada kagani Kaine ga grey eyes naka ma ga pointed nose," tana magana yayin da take Jan hanacin nashi murmushi ya sake Mai kayatar wa daya sata yin karamin ihu in such a way da kana ganin kasan na jubilation ne "Is you, you are the one pls don't leave me again kaga Zawjy ma shine Hamma na Amma yace wai shi sunan shi Mahbeer Umar ba Hamma Faruq ba Amma Kai ka yadda Kai Ukhtie na ne ko ," Gyada mata Kai yayi itako ganin haka ta rungumeshi tace " I love you Tweeny karka Kara barina ," "Gyada Kai yayi yace I love you too sister bazan barki ba daga Nan har gaban abada Muna tare ba Mai Kara rabamu but promise kema baza ki manta dani ba and zaki kaini wajen momy da Mahnoor," Cike da rashin fahimta tace "ai Kaine Mahnoor momy kuma ban San inda take ba ko taje Ina ma ma ohhh Hospital can taje ," " Pops she is the one kaji ta kirani da Mahnoor Kuma tace Momy na Hospital that means she is still working as a gyne doctor," "I need Her blood group and genotype the biggest part I need both of you to under go DNA test," Dan daga gira daya Mubaraq yayi in disbelief yace "ni din ne baka yadda ce wa ni danka bane ko ita da ko makaho ya laluma yasan wannan jininka ne kaga yadda take kama da Momy Kuma Kafi kowa sanin cewa Mahnoor na kama da Kai Mehnoor Kuma da momy ke kama," Master ido ya zubawa Dan nashi Wanda tamkar an staga Kara a stakaninsu hatta halayyar su ta miskilanci , taurinkai , kafiya , da zuciya suke iri Daya kauda kanshi yayi Bai ce mishi kala ba abunda yasani Babu Wanda ya isa ya canja mishi kudirinsa nayin DNA test, Malik Sultan yace "Baraq ya isa he is your father you are not supposed to talk to him like this you should show some respect ," "But grandpa kanajin abinda ya fada ko for all this years Yana nufin kallon shege yake mun kenan ," " Mubaraq ka fahimci mahaifinka ba abinda yake nufi ba kenan I know right now he is confused kasan fa yau good 20 years kenan da muka samu labarin rasuwar momynka da twins Amma kwatsam a samu daya daga cikinsu kaga akwai sarkakiya let him investigate," Shiru Mubaraq yayi Bai Kara cewa komai ba , Sarfaraz ya dauki waya ya kira Dr Salman yace yazo yanzu suna bukatan shi, Cikin kan ka nin lokaci sai gashi ya iso aka masa iso ya shigo bayan gaisar dasu da yayi Sarfaraz ya sanar dashi abinda zaiyi cikin kankanin lokaci ya fara gudanar da abinda ya kawosa sanda aka sha Daru kafun aka Diba jinin Mehnoor kamar zata mutu kallo Daya zakayiwa Master ka hango zallan kauna ganin yadda take ta kuka ne yasa ya cewa Dr "ka mata ahankali," Kowa na farlon sanda ya daga Kai ya gansa Jin yadda ya sassauta muryansa Wanda Hakan ya kasance sabon Abu a garesu sanin halinsa na nuna halin ko in kula ga kowa. Cikin kankanin lokaci aka Kai blood din lap aka fara test . RUGAR HARDO BELLO (KANO, NIGERIA) zaune nake ni Mahnoor a falo ni kadai nayi zurfi cikin kogin tunanin abinda ya faru dazu wanda nake gani tamkar mafarki nayi saide da alama ba hakan bane kasancewar mun gaisa da daya daga cikin bakin da mukayi hakan ne ya tabbatar mun da cewa ba mafarki nakeyi ba hmm!!! dogon numfashi naja na lumshe narkakkun eyes dina masu kama da ruwan madara. na dau akalla minti shabiyar ahaka batare da na mosta ba sai de zuciyata yana cike da tambayoyi da dama wanda ni kaina ban san wa zai ban amsa ba . sallaman da Islam tayi ne yasa na ware manyan lulu eyes nawa akasan makoshina na amsa mata sallaman da tayi gefena tazo ta zauna ta dafa sholder na "how are you feeling know ?," murmushin yake na sake mata kafin na bata amsa da am feeling fine "okay yanzu mai kike so kici sai na dafa miki ," dan turbune face nayi nace don't stress your self am okay "you most be joking tun breakfast fa da mukayi baki kara cin komai ba kuma ina lura dake ko breakfast din ma baki ci sosai ba and now you are telling me wai you are okay as how? yanzu fah karfe hudu yayi ," Cuno baki na nayi gaba nace nifa na koshi bana Jin zan iya cin komai a yanzu infact bani dama appetite " Okay naji but tell me Mai yake damunki yanzu naga kamar akwai abinda ke scattering brain dinki ," Dogon numfashi naja kafun nace I don't know sis ban sani ba kawai inaji kamar an kulle ni inaji kamar an daura Abu Mai nauyi a heart nawa, Ina da tambayoyi da dama na rasa wa zai amsa mun su, na karasa zancen nawa cikin kunan rai "In baki manta ba kafun zuwan wannan lokacin Jaddi y sanar dake cewa duk abinda zai faru dake cikin kwanakin Nan ki dauke shi a mastayin jarabawar ki kinsan ko wani bawa da nashi jarbawan ," ban mantaba Islam Amma Ina da tambayoyi da dama Wanda nakeson abani amsar su ko naji saukin abinda ke damuna "Ina so kisan ayanzu ba Wanda zai amsa miki wannan tambayan naki infact ko an amsa miki ba lalle ki fahimci abinda ke wakana ba kede kawai ki bar komai ki mika komai ga ubangijin ki shi zai magance miki komai ," dogon numfashi naja kafun nace Islam da gaske ne munyi ɓaki ko mafarki nakeyi abinda ya faru dazu gaskiya ne, na Kai karshen zance nane yayin da na zuba mata oily grey eyes nawa gyada mun Kai tayi "ehh munyi baki ƴaƴan Suhataj ne suka zo sun kawo Dan uwansu bashi da lafiya," kina nufin Wanda mukayi karo dashi dazu gyada Kanta tayi wato alaman ehh dogon numfashi naja yah Allah how could this be possible "what happened Noor?," girgiza kaina nayi I don't know? But definitely akwai abinda ke shirin faruwa dani Islam bazan boye Miki ba all my life inajin kamar akwai wani bangare Wanda Babu ajikina and heart nawa Bai taba bugawa haka ba dayawan lokaci Ina tunanin bani da zuciya ne at all duk da nasan is impossible mutum ya rayu Babu zuciya but for me Ina rayuwa ne batare da zuciyata tana bugawa ba, but today for the first time naji heart nawa yayi bugu Mai karfi Wanda yasa nayi loosing control dina I feel like yau na shiga wani Sabin rayuwa Mai cike da kalubale da dama Wanda kunnuwa baza su ya sauraronta ba yau naji inason sanin wace ce ni ? Waye mahaifina ? Ina Yan uwan mahaifiyata suke? Kuma Mai Nene sanadin barinta gida? Innani dake bakin kofan ne zuciyanta yayi wani wawan bugu Wanda yasa tayi saurin dafe setin zuciyanta Jin yanda yake barazanan fitowa waje, wannan shine abinda take storo ranar data ke barazanan zuwanta lokacin da baza ta iya juran gani da sauraro ba wato lokacin da gaskiya zatayi halinta lokacin da Mahnoor zata so komawa gun ahalinta Wanda Hakan bakaramin hastari bane da barazanan ga rayuwarta domin bakin da ya furta Kalmar ƙi afari ko ya dawo ya furta so to ba abun yadda bane . END OF PAGE 2️⃣6️⃣ STORY AND WRITTEN BY QUEEN MAHIRAH ❤️ ADAPTED EXPERT WRITER📖 THE TWO LIGHTS ✨ ( RIKICIN GIDAN SARAUTA 🏰) Story and written by Queen Mahirah ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️ Free book BOOK 1 2⃣8⃣. RUGAR HARDO BELLO (KANO , NIGERIA) Dogon numfashi Islam taja "do you think sanin hakan zai gyara abunda ya dade da afkuwa ne ? babu abinda Hakan zai amfane mu dashi ayanzu Daya wuce bacin rai da tashin hankali, ni kaina a wassu lokutan nakan ji Ina bukatan sanin asalin mahaifin mu badan komai ba sai Dan wassu irin kalamai da ake jifan mu dashi musamman in muka je gidan Hardo, nakanji Ina bukatan sanin wacece ni ?" folding both hand dina tayi da nata soft hand din ta cigaba da cewa "aduk lokacin dana daga Kai naganku inajin wani kwanciyar hankali Ko ba komai Ina daku mastayin Yan uwa Kuma ta bangaren mahaifina, Noor ayanzu bani da wassu Yan uwan Daya wuce ku, duk da Ina bukatan sanin asalin mahaifina da dalilin barin ahalinsa sai de idan nayi la'akari da wassu abubuwa nakanji komai ya futa daga raina, duk da cewa acikin mu ba Wanda yasan dalilin da yasa iyayen mu barin ahalinsu kasancewar basu sanar damu ba har ilah yau Kinga Hakan na nufin bamu Kai sani ba ko lokaci bai yi ba ko Kuma sanin hakan bashi da wani amfani agaremu." Huhmm Islam I understand what you are saying but don't you think is high time for Mom and Abie su sanar damu suwaye su ? We spend about 18 years without knowing our identity , look Islam idan mun nemi da musan asalin iyayen mu doesn't mean that munyi betraying su Innani sanin su baya na nufin zamu koma gurin su da zama ko mu manta halaccin dasu Innani suka mana ba sun riga da sun nuna bamu da mutunci a idon su basu Kuma Kaunar mu. "Hakane gaskiya kika fada Noor Nima bawai ina nufin zamu Yi betraying su Innani bane kawai banason mu fara abinda zamuyi Dana sani ne kuma kinsan mu mata ne baza mu dauwama agida ba watarana dole muyi aure shiko kinsan dole sai da asali akeyinsa in basu fada mana yanzu ba gaba zasu fada," Hakane maganan ki gaskiya ne amma de duk da haka munci kwakwa mun Sha wiya duk da ma mudin ba kanwan lasa bane, "Ahh toh ba dole mu zama mafadata ba irin stangwaman da mutane ke nuna mana bamu fa isa mu shiga cikin Yara Yan uwan mu muyi wasa ba sai an ci zalin mu wassu ma gudun mu sukeyi wai bil Jinnu ne mu ba bil Adama ba," har kin tuno mun yanda na gurda Bodado Kai Amma taji jiki, "ai ni naso da Surrayya kika gurda ita data yi Hadin munafukar yarinya ni haushi take ban wallahi da ita da uwarta ," Murmushi na sake mai cike da ma'anoni masu yawa , Hmmm ni yarinyar ma tausayi take bani yadda sam uwarta ta sangarta ta sam Bata da tarbiyya haka wai take son Hamma Faruq, "Mtchww hmm Aiko iska Yana wahalar da Mai kayan Kara wahalar da Kanta da zuciyanta takeyi a banza don ruwa ba sa'an kwando bane toh ma Banda abinta Mai Hamma Faruq zaiyi da marar tarbiyya irin ta ita fa Bata ganin darajan kowa Bata kallon kan kowa da gashi ko kadan Umaima bata yi tarbiyya Mai kyau agareta ba ," ni na rasa wassu iyayen Mai yasa suke haka wallahi sai subi su sangarta yaransu Dan su kadai Allah ya basu suki basu tarbiyya Mai kyau sai de suyi ta nuna musu hanyar Jin Dadi ko waya ce musu Hakan tarbiyya ne oho, basa tuna tar dasu game da tashin kiyama da hadarin rayuwa dadin duniyan kawai suke sanar dasu sun manta cewa ita duniyan ba matabbata bace , sun manta cewa rayuwar duniya aro ce komai na cikinta aro ne Kuma haka zaka mutu ka barsa akai ka kabarinka ko Dan kanfai Babu sai likkafani akuma binne ka acikin kasa karkashin kasa. "Su Ina suke tuna haka su dadin duniyan kawai suka sani ," Tohh Allah kyauta ya kare mu da kariyarsa ya Kuma sa mufinkarfin zukatan mu, "Amin," Innani da zuciyanta ke lugude ne ta sauke wani nauyayyen ajiAn zuciya tayi hamdala ga ubangiji kafun ta juya ta bar gurin tama fasa shiga farlon. Bayan sallahn magarib Innani ta umarci Islam data zo ta Kaiwa bakin abinci ba musu tazo ta dauki abincin da aka jera akan wani hadadden basket ko ince cikin basket cike da nustuwa da Kamala ta kama hanyar data San zata sada ta da guest room abakin kofan ta dire basket din tayi knocking kofan ba'a wani dauki dogon lokaci ba aka bude mata tare da Bata izinin shigowa. Cikin siririya voice dinta tayi sallama Daya sa su Mai da hankalinsu ga Wanda yayi sallaman, cikin su biyu da suke zaune a farlon Fareed ne kawai yayi karfin halin amsa mata as always face nashi shinfide da fara'ar dake Kara masa kwarjini da kyan haiba, "Sannu da aiki uhm I guess Islam ko ," gyada masa Kai tayi alaman ehh cikin yanayi na rashin son magana Mai stayi musamman da wayanda Bata saba dasu ba , Murmushi ya Kara sakewa "Masha'Allah mun gode Allah yayi Albarka ya saka da alkairi," Kai ta Kara gyada masa kamar kullum da face nata da Babu fara'a , har ta juya da niyan futa sai ta dawo cike da miskilanci tace "you guys should check out the food ko akwai Wanda bakwa so sai a canja ," tayi maganan ne a miskilanci sannan hannunta na cikin Pocket din track suit nata Wanda yake da kalan sojoji ajiki ma'ana Yana Nan kamar kakin sojoji "Okay" shine abinda Fareed yace kafun ya sauko ya bude hadaddun warmers din da suke dauke da abinci na farkon ya bude tuwo ne aciki na semo wanda ke sanye acikin fararen leda, na biyun ya bude miyan egusi ne aciki Wanda yasha stock fish da nama zubu zubu ga kamshin cray fish dake tashi da alayyaho Daya karawa miyan kyau , har wani lumshe idonshi yayi Jin wani daddadan kamshin dake tashi Mai sanyaya rai da zuciya, Rufewa yayi ya bude dayan warmer shiko yana dauke da dabjen kaza wanda yasha hadi na musamman sai tashin kanshi yakeyi na tafarnuwa da correander hadaddiyar Jug din ya bude wanda ke dauke da damu na fura sai kuma wani glass bowl Mai murfi shima dauke yake da fruit salad, wani kayaceccen murmushi Fareed ya sake "Masha'allah komai yayi bamu da abin fadi sai de muce Allah saka da alkairi ," kai ta kuma gyada wa ta juya da niyan tafiya sai kuma ta juyo dara daran eyes nata ta zuba a fuskar Captain Fudhal ta gyara stayuwanta mai kyau ta fuskance shi da kyau, " hey Mr grumpy idan mutum yayi sallama amsawa ake yi ba a hade rai ba, inka amsa sallama ba yana nufin girma ka bawa mutum ba sannan ba zubar da girma bane, ita sallama wajibi ne ga Musulmi in kuma yayi ta yakan samu lada kaga kenan inka amsa sallama ba faduwa bane ko zubar da girma you should take extra careful of this your behavior cos bazai kaika ko ina ba ," tana gama fadan haka ta juya tayi tafiyar ta cike da isa da takama taku take daya bayan daya har ta fita daga farlon inda tabar Captain Fudhal cikin zullumi da tunanin wani irin gida Allah ya kawo su daga zuwan su zuwa yanzu yaga abubuwan da suka charger masa brain har ya fara zargin anya ba aljanu bane. Gyaran murya Fareed yayi "uhhumm Bismillah Captain sauko ga abinci ," yayi magana ne cike da neman magana da zallan stokala , shiko Fudhal hade face yayi kamar anyi masa bushara da an bashi sarautar iblisai , "Mtchww," dogon stuka yaja yayin da ya mike ya wuce bedroom dinshi , shiko Fareed tunstirewa yayi da dariya sanda yayi mai isan sa kafin ya zuba abinci a plate da komai ya kai bedroom din Fahreen ya iske sa zaune akan lallausan bed ya mikar da santala santalan kafansa idinsa alunumshe yana ta daman tasbihi ga Allah. Da sallama a bakinsa ya shiga dakin amsa masa sallaman yayi akasan makoshinsa shiga karasawa yayi ya ajiye abincin akan bed side drawer dake dakin shiko ya zauna bakin gadon "Akhie tashi Kaci abinci kar yayi sanyi ," ware lulu eyes nashi yayi ya zuba su a face din Commandore Fareed bai ce dashi kala ba sai gyara zaman sa da yayi yanda zai ji dadin cin abincin , shiko Fareed ganin haka yasan mai yake nufi ɗaukan plate din yayi wanda yake dauke da tuwo da miyan egusi ya mika masa kamar baya so ya karba ya zubawa abincin na mujiya kamar wadda aka bawa stusta yaci ko yaron da aka mawa dole yaci . "Ko in baka abakin ka ," Harara ya watsa masa ya dauki spoon din ya fara kai abincin a bakinsa wanda bai san sanda ya lumshe idonsa ba har kwanyarsa sanda ya amsa dadin abincin shiko Fareed zuba masa eyes yayi yana kallon sa ya manta when last ya gansa yana cin abinci haka , lura yayi da kallon da Fareed ke masa cikin husky voice nashi yace " stop starring at me like this so kake na kware ne ?," murmushi Fareed ya sake"a'a kawai ina farin ciki ne da yadda kake cin abinci yau ba tare da an ma dole ba ," Tabe bakinsa yayi cikin halin ko in kula"Kai Kaci abincin ne ," girgiza kai yayi "a'a so nake sai ka koshi tukunna na," Hade girmansa yayi "ni yaro ne ," "a'a kai marar lafiya ne wanda yake bukatan a kula dashi ," tabe baki yayi yana mai daga kai kadan "uhmn naji tashi kaje ka debo abinci kazo Kaci , Fudhal yaci ne ," "Nopp Bai ci ba ," Daga kai yayi a takaice yace Why "Zuciya yayi dan Islam ta mishi wa'azi akan amsa sallama ," girgiza kai yayi cikin wani yanayi "fudhal har yanzu bai canja ba da wannan saurin fushin nashi ba dama a fada maka gaskiya sai kafara fushi ," "I guess anan zai samu mai seta sa cos that girl ba storo a idonta ko kadan baka ga yadda ta stare shiba Mr grumpy mafa take ce masa ," gyada Kai MG Fareed yayi "je ka debo abincin kazo Kaci ," Murmushi yayi yace okay EGYPT ABDUL MALIK ROYAL ESTATE Zaune suke cikin kayaceccen farlo mai girman gaske mai kuma dauke da abubuwan ban al'ajabi na ado da ɗaukan hankali kayan marmari ne zube cikin wani hadadden tire wacce kamar da gold akayi shi yana ajiye bisa wani Centre table na stakiyan farlon wanda royal chairs sukayi kawanya a farlon . Sarfaraz ne akan 2 Seater shida Shahana sai Master dake Hakim ce akan one Seater yayi Crossing leg din sa gefensa ko Young Master ne shima akan one Seater yake zaune sai 3 Seater wanda Malik Sultan da Malikat Nubia ke zaune. Shiru ne ya Rasta farlon na yan mintina shigowa daya daga cikin hadiman da aka bawa ikon shigowa ne yayi breaking silence din cike da girmamawa ya dukar da kanshi kasa ya nemawa Dr Salman izinin shigowa wanda dama tun da tun shi suke jira, ba'a dauki wani lokaci ba sai ga Dr Salman ya shigo cikin girmamawa wa ya gaishe su kafin ya sallamar da yar paper dake hannun shi wanda dama ita ce maƙa sudin zuwan shi Master ne ya karbi paper a gadarance yana bin paper da kallo wanda akayi stepling da steppler , Sallaman Dr Salman akayi ya tafi don aikinshi ya kare . Sanda ya dauki akalla two to three minutes Yana karewa paper kallo kafin ya War ware ta bayan cire karfen da yayi, ba komai bane acikin paper sai result na test din da akayi zubawa rubutun dake cikin paper ido yayi yana bin ko wani harafi yana karantawa cike da nustuwa dan ware idon shi yayi wanda yasa mutanen dake farlon cikin zullumi dason sanin mai ke cikin paper. END OF PAGE 28 Story and written by Queen Mahirah Adapted Expert Writer Comment and share THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA story and written by Queen Mahirah Adapted Expert Writer free book BOOK 1 2⃣9⃣ EGYPT ABDULMALIK ROYAL ESTATE Cike da nustuwa yake bin ko wani harafi na cikin paper yana karantawa dan ware eyes yayi hakan yasa mutanen dake farlon don sanin mai ke cikin paper. Ya dauki akalla minti biyar Yana karewa paper kallo da nazarin abin da yake ciki kafin ya lumshe grey eyes nashi yana furta Alhamdulillah bai ce komai ba ya mikawa Sarfaraz paper Shima ya karanta wani kayaceccen murmushi a sake cike d murna na tabbatuwa e abinda suke hasashe "Alhamdulillah yabo da godiya sun tabbata ga Allah subhanahu wata'ala, Masha'allah, Allah mun gode maka daka nuna man wannan rana " Hannunshi ya daga sama yayi kirari ga Allah subhanahu wata'ala ya cigaba da cewa ko a mafarki ban taba yin makamancin wannan ba hakika Allah baya bacci sannan ba azzalumin bayansa bane, tabbas mun tafka babban kuskure mun kuma zalunci Shazana Zulaihat (princess Zulaihat) Ashe tana da gaskiyar ta mun yanke mata hukunci mai tsanani, idon mu ya rufe mun zabi kare mutuncin Masarautar mu fiye dana ƴayan da muka haifa amma Alhamdulillah da ita bata kasance irin mu ba ta zabi data rasa ƙima da darajanta don ta ceci rayuwan ƴayan ta sai Allah ya dafa mata duk da bamu san inda take ba kuma wani irin rayuwa take yi? amma game hankali yana ganin diyar nan yasan tana cikin koshin lafiya tana kuma da rufin asiri , Hmm ba abinda zamuce sai Allah ya kare ta ya kuma rabata da sharrin makiya ya albarkacin rayuwarta sannan ya sada mu da ita ," Amen shine abinda kowa ya amsa masu dashi " Yanzu wani hukunci ka yanke Muhd Kahter ," Dan shiru Master yayi na dan lokaci kafin ya fara magana cike da isa da zallan miskilanci " Zan koma inda na fito da ita ," Shine abinda ya fada atakaice , gyada Kai Sarfaraz yayi kafin ya fuskanci Master wato Field Marshal MD Kahter "Baza mu hana ka tafiya da ƴarka ba dan bamu da ikon hakan duk da muna da iko da kai matsayinka na ɗan da muka haifa amma zamu roki Alfarma kasancewar mune sanadin rabaka da iyalinka baza muso mu kara lalata maka rayuwa ba , Muna rokon Alfarma daka barta ko dan igiyar auren dake kanta na ɗanka Mahbeer duk da munyi karan banin da gaggawa zartar da hukunci na daura aure batare da neman izininka ba matsayinka na mahaifi gareta ," Shiru ne ya Rasta gun na yan mintina kafin Malikat Nubia tayi breaking silence din " ibni inaso ka fada mun matsayi na agunka uwa ka ɗauke Ni ko shirka," A dan razame ya daga kai ya zuba mata grey eyes nashi ko sakan daya mai kyau baiyi ba ya sadda kanshi kasa don bazai iya juran ganinta ido cikin ido ba hakan na tuna masa da abubuwa da yawa a rayuwarsa wanda ya wuce "Inka ɗauke Ni matsayin uwa inaso kabar Shazana Mehnoor (princess Mehnoor) anan kasar Egypt kabarta ta raya Sunnah na ma'aiki Annabi Muhd (s.a.w), an mata aure badan rashin gata ba ko dan akuntatawa rayuwar ta bane anyi ne don ta kasance daya daga cikin zuri'armu ta yanda koda iyayenta sun bayyana zasu bar mana ita don tana goge mana. radadin daya dade acikin zuciyar mu, Nasan kana fushi damu shiyasa ka kuje mu na tsawon shekaru har 20, kasan yadda ka azabtar da zukatan mu kuwa da aikata hakan da kayi? inaso kasan shi dan adam ajizi ne tara yake bai cika goma ba sannan bawa baya wuce ƙaddaran sa haka Allah ya ƙaddara maka kai da ZULAIHAT da ƴayanku . Ni uwace Ni na haifi Zulaihat duk son da wani zai nuna mata bayan wanda Ni zan mata ne shekara 20 nayi ina kukan zuci batare da na yi kowa yaji ba na kai wa Allah kuka na nasan shi ya jarrabeni da rashin ta, duka wannan shekarun ban taba nuna wani alama na bacin rai ba game da abinda aka yanke wa Zulaihat, Na san ƴata takasnce bata jin magana tana da taurin kai da neman magana bayan wannan bazata taba aikata abinda ake zargin ta dashi ba na mika wa Allah komai karshe kaga abinda Allah ya saka mana dashi, Inaso kasan abinda hakuri bai bayar ba rashin ta bazai taba bayarwa ba katafi na tsawon shekaru shin mai hakan ya kare ka dashi ? ya rage ma ma radadin da kake ji ne ? Nasan baiyi hakan ba sai ma kara wargaza make lissafi da yayi nasan halinka duk da kasancewar ka mutum murdadde kallo daya na maka nasan rayuwar bata maka dadi ina mai tabbatar maka daka zauna da yan uwanka ka rungume ƙaddaran ka hanu bibbiyu daka kasance daya daga cikin salihan bayi, shin kamanta cewa Allah na jarraban muminai ne cikin bayinsa inaso kayi gaggawar tuba sannan ka nemi yafiyar iyayenka, duk da irin cigaba da kasamu a rayuwarka nasan baka farin ciki dan baka da wanda zai taya ka , Ka koma gare su ina da tabbacin hakan zai rage ma radadin da kake ji a zuciyarka sannan rayuwar ka zatayi albarka," tunda ta fara magana ya sadda kansa kasa wani mugun sanyi jikinsa yayi tamkar an watsa masa ruwan kankara bai taba nadama da dana sanin barin ahalinsa da yayi ba duk tsawon shekarun nan sai yau tabbas maganan data fada gaskiya ne baya farin ciki da daukaka da kuma girma da ya samu saboda bashi da wanda zai taya shi murna a mastayin dan uwa ya kuma amfana da dukiyar daya tara masu dinbin yawa. A hankali ya mike ya karasa gaban Malikat Nubia zuba guiwan sa yayi a gabanta hannunta ya kama yasa a saitin zuciyar sa "Ummi zuciyata zata fashe tana cike da abubuwa dayawa ina cikin damuwa Ummi sun aura mun Zulaihat a lokacin da ban stammanta ba sannan na fara sonta batare Dana shiryawa hakan ba nayi nisa cikin kogin sonta inajin rayuwa in ba ita ba abu ne mai sauki ba, a lokacin dana shirya bata ragamar rayuwata na bata wani bangare a zuciyata wanda ba wani mahaluƙi dana bawa, awannan lokacin aka mun bushara data haifamun ƴaya ba daya ba har biyu naji ta kara wani matsayi a zuciyata, Naso na dawo dan nayi tozali da ƴara na amma Baba sarki ya hana hakan kamar yadda ya turani masa aiki bada son raina ba," Kara masta hannunta dake saitin zuciyar sa yayi ya zuba mata idonsa da yayi ja kamar attarubu "Ummi ki fada mun idan ban guji su Baba sarki ba Mai zanyi nasan inna cigaba da kasancewa dasu zan iya aikata abinda zanyi dana sani daga baya shiyasa na zabi dana bar kasar na koma Sin (China) ba wanda yasan inda nake sai ke da Abie nayi haka ne don kuji sauki aranku nasan kuma kunajin abinda nakeji koma fiye da yadda nake ji sannan koda nayi tunanin dawowa gareku nakanji bazan iya ba yakan tuna mun da irin rayuwar da muka yi da Zulaihat abaya, Ummi kinsan rayuwar danayi da ZULAIHAT ba abu ne da zai goge ba cikin kankanin lokaci," Dayan hannunta tasa a face nashi ta shafa cike da kula da zallan kauna " komai Muƙaddari ne daga Allah idan ya ƙaddara faruwar hakan ba wanda ya isa ya hana, inaso kasan Baba sarki sun kasance sanadi ne kawai na faruwar hakan kasan komai da sanadin faruwar sa Kadaina ganin laifinsu suma bada son ransu hakan ta faru ba ka yafe musu ka kuma nemi yafiyar su hakan zai sanyaya ranka," "Zanyi hakan Ummi amma ba yanzu ba yanzu ina da bukatar kasancewa da ƴata ina kuma bukatar ta samu lafiya kamar yadda kika bukata zan barta tayi rayuwar aurenta amma bana naso mutanen duniya su san da ita kamar yadda ban bukatar Masarautar Kano su san da ita bawai dan ban yadda da ita mastayin ƴata bane inaso nayi bincike akan abubuwan da suke faruwa a Masarautar Kano daga rashin Othman da mukayi har zuwa na ita Zulaihat din tabbas akwai lauje cikin nadi akwai wanda ke shirya faruwar hakan don yana so ya cimma wani buri nashi ta hanyar mana ƙare dangi. Yanzu ina da labarin cewa an rasa yarima mai jiran gado sannan kafin hakan Baba sarki yayi kokarin korar Fareed daga Masarautar bayan kananan abubuwa da suke faruwa," "Tabbas maganan ka gaskiya ne Kahter akwai abinda ke faruwa musamman ta bangaren shi ABDALLAH akwai wanda ke amfani da hankalinsa sai de ban san taya hakan ke faruwa ba amma akwai matsala gagarumi," Dogon ajiyan zuciya Malik Sultan yaja kafun ya fara magana cikin nustuwa "Haka ne abinda kuka fada gaskiya ne amma yanzu abinda ya kamata mu maida hankali wajen samarwa Mehnoor lafiya sannan Musa staro mai karfi akan ta duk da bamu sanar da duniya asalin wacece ita ba, sai de mutanen dake family nan sun san da haka kuma kunsan a wassu lokutan shi munafikinka taburman ka ne," Cike da yadda sukayi na'am da abinda Malik Sultan yace. END Of PAGE 29 Comment and share Please THE TWO LIGHTS (RIKICIN GIDAN SARAUTA) Story and written by Queen Mahirah Adapted Expert Writer Ina godiya sosai 😁 OUM AFFAN da irin kaunar ❤️ da kike nunawa littafina wannan page din sadaukarwa ce agareki🤣😊 FREE BOOK BOOK 1 PAGE 30 IRAQ Wani katafaren Mansion ne mai dauke da kayan alatu da more rayuwa, tun daga waje kasan ba karamin kudi mamallakinta ya kashe mata ba, ita kanta gate din abun kallo ne daga ɓangaren dama akwai wani ƙaramin sign board da aka manna ajikin gini wanda yasha ado da kwalliya na musamman zaka ranste da glass akayi don yadda yake ɗaukan eyes 👀 ita kanta yadda akayi rubutun abun kallo ne tamkar da ruwan gold haka yake ɗaukan ido gashi anyi shi in a stylish form an rubuta ENGINEER. OTHMAN IBN ABDALLAH MANSION. Daga ciki kuwa wassu fusatattun Body guard ne masu sanye da baƙin suit idonsu garkame da baƙin eye glass ba alamun ko fara'a a fuskansu. Wata dalleliyar Car na hango mai ɗaukan ido da hankalin Me kallonta ta shigo cikin Estate din, Bata tsaya ako ina ba sai bakin tamkamemen Mansion din wanda aka rubuta Engineer. Othman Ibn Abdallah , cikin kankanin lokaci aka wangale musu gate din suka shiga cikin Mansion din Mashaallah shine abin na Fadi tabbas anyi barin Ƙudi ko ta ina anyi masa kawanya da kayan more rayuwa ba abunda ke tashi sai sanyi da kanshi hadaddun Flowers ga wani designer interlocks da aka zuba a harabar Mansion din. cike da takama wannan dalleliyar Car din ta cigaba da tafiya bisa wani shinfidadden kwaltan dake shimfide inda ya sada su da wani gate din na daban inda wassu murdaddun sojoji ke kula da shiga da futa ba tare da bata lokaci ba suka wangale gate din Kasancewa sun san waye aciki, Car din ta cigaba da Rasta shinfidadden kwaltan har ta isa parking lot wato inda aka tanadar don parking cikin jerin wassu hadaddun cars wanda yasa na fara tunanin 🤔 ko Company mota nazo ina cikin wannan tunanin ne karan bude cap din motan ya dawo dani normal sense Dina, Cike da mamaki na sake baki🤤 ganin wanda ya fito daga cikin wannan lafiyayyiyar Car din. Sanye yake da School uniform fari ne tas tamkar balarabe mai tsananin kyau da ɗaukan hankali Fuskansa ɗauke da fara'a wanda ya kusan zautar dani 🤯 sabida wani annurin kyau daya bayyana a face dinsa Kasancewarsa mutum mai dogon hanci madaidaici wato dai dai face dinsa na yara ga small cute lips din sa wanda yake pink colour ga dara daran lulu eyes 👀 dinsa da well shaped eye brow dinsa gashin kansa zaka ranste na mata ne kasancewar sa baki wuluk mai tsantsi. Murmushi ya sake yaron cikin muryansa me zaƙi da dadin sauraro "thanks Masroor " ya faɗi haka yayin da yake mika mishi hanu alaman ya bashi school bag dinshi, Cike da girmamawa wanda aka ƙira da Masroor ya dan duka dai dai tsayin yaron da bazai wuce ten years ba ya bashi school bag din, karba yayi ya fara tafiya cike da nustuwa yana dumfaran wani Duplex wanda yasha white paint gefen hagu da dama kuwa flowers ne wanda suke from different varieties, ya cigaba da tafiya yana dumfaran tafkeken ginin mai hawa biyu wato Duplex daya daga cikin soldiers din dake tsaye agun ne yayi saurin mara masa baya ya bude masa well designd kofan dayake tamkar glass sai de koda wasa baka kallon wanda yake ciki sai de shi ya ganka. Tabbas Allah ba azzalumin bawansa bane duba da irin arzikin da aka kashe awannan farlon sai ka ranste ba'a duniya kake ba zamu iya cewa aljannar duniya ce wannan farlon komai na cikinsa unique ne white and black dashi akayi anfani wajen ƙawata farlon da kayan ado kana shigowa sanyin ac da kamshin air freshener ne zai fara maka welcome . Da shigansa house maid din dake faman jera abinci a dining area ne ta fara welcoming nashi tana sanye da wani kaya wanda ko ba'a fada ba kasan uniform ne Black and white sai half sunna dake kanta wanda yake fari tas dashi da fara'a a fuskanta take tarbansa hakan kaɗai ya isa ka fahimci akwai shakuwa mai ƙarfi a stakaninsu, "'Ahlan wa sahlan you are highly welcome Mr SAWBAN, Good afternoon," Cike da fara'a wanda da alama halittansa ne yace da ita "Afternoon Nanny Maya," "Where is my Mom?," Da index finger dinta tayi pointing wani kofa dake saman beni "she is inside her room," "Okay 😊 but I hope she is fine?," "Yes Mr Sawban she is fine," Kanshi kawai ya gyada kafun cike da zumudi yayi hanyar stairs wato matakala ya hau directly dakin da yake facing yayi knocking ko jira baiyi an mishi iso ba ya shiga dakin Kasancewa abude yake sannan ita kanta kofan da Tom print take aiki. Cikin hadadden farlon ya Rasta da gudunsa ya wuce daya daga cikin kofofin dake farlon ya bude ya shiga cikin narkeken dakin da yasha ado na alfarma wata mata na hango zaune ko ince kishingide bisa royal king size bed ta lumshe idonta tana sanye da white abaya mara nauyi da ado kanata sanye cikin white turban tayi kyau matuka hannunta da chasbahanta tana ja da alama dhikr take yi kana kallonta kasan balarabiya ce mai ji da kyau da zallan ISA da Takama kana kallonta kasan Hutu ya Rasta ko ina ajikinta ga wani haske da Annauri dake fitowa daga fuskanta. Cike da murnan ganinta ya shiga da gudu "Oyo momcy," Ware large eyes dinta tayi ta zuba masa su na yan wassu sakanni kafin ta sake wani kayaceccen smile daya sa na kusa zaucewa mikewa tayi daga kishingiden da take ta ware masa hannunta ya fado ƙirjinta cikin melodious voice dinta ta fara magana wanda kana ji kasan ta haɗa da jinin sarauta "Ooyo yo my dear I miss you so much 😍 my boy ," "Nima nayi missing dinkin Momcy how was your body? I hope you are fine ?" cike da ƙauna ta fara shafa yalwacecen sumar kanshi " am fine little pumpkin I have recovered, How was your day at school ?" "It was superb but inna tuna baki da lafiya sai naji wani iri " Folding face dinshi tayi ta lakaci hancin shi "uhmm You don't have to worry that much am fine I already recovered," "Okayy but kinci abinci ," Murmushi tayi kafun ta gyara masa zamansa mai kyau ajikinta "You don't have to worry about me, Ahaaa that remind me how was the Mathematics Class Mai aka muku yau?," Tabe baki yayi "The class is so boring Mom Maths teacher din mu yayi tafiya wai zaije wajen aure a can Egypt there Crown Prince will marry ," Wani rass taji a ranta dajin abinda ya fada haka kawai ta tsinci kanta cikin wani yanayi na waswasi wanda ita kanta bata san na maiye ba duk da bayau ta saba shiga wani yanayi ba in an ambaci kasar Egypt hakan na tuna mata da wasu abubuwa da suka faru a baya wanda yanzu bata fatan tuna su kasancewar ta fara sabon rayuwa mai cike da kwanciyar hankali kafin wannan ƙaddara ta sako kai wanda ya dawo mata da komai sabo har ya haifar mata da Bp dinta ya hau sosai. "Momy kinyi shiru baki ce komai ba ," Firgita tayi ta dawo normal since dinta "ohhh sorry pumpkin muje ka cire uniform dinka ko kayi wanka ko in maka ," Murmushi ya sake cike da jin kunya " Ni Mom zan yi da kaina ai na iya ," "Okayy as you wish your majesty," Murmushi ya sake cikin jin dadin sunan data kirasa dashi wanda ta saba kiransa dasu ko ince ire-iren sunan. Tare suka fito daga dakin nata Suka nufi dakin dake kusa da nata shiga sukayi ko ba'a fada ma ba kasan wannan dakin mamallakinta yaro ne kasancewar komai na yara ne a dakin Sannan anyi amfani da white and blue colour wajen ƙawata Dakin, dressing room suka wuce directly ta taimaka masa ya cire uniform dinsa sannan ya shiga bathroom cikin mintinan da baifi uku ba sai gashi ya fito daga bathroom din yana sanye da bathroom towel , Dan ware ido tayi da ganinshi don batayi tsammanin ganinshi yanzu ba, "Ohh my God of mercy Sawban don't tell me cewa har kayi wanka," Gyada Kai yayi yace ehh Momy na fita sosai ko Sake baki tayi tana kallon shi "as how Sawban ? gaba Daya fa baka fi 3 min a bathroom din Nan ba and wai ka gama wanka wannan jika jika kayi ba wanka ba ," dan zumburo baki 😙 yayi gaba "Mom nayi wanka mai kyau fa da bath foam ma nayi amfani ba soap ba har sponge sanda nayi wanka dashi yau ," galala tayi tana kallonsa "yah Allah sawban don't tell me baka amfani da sponge dama in zakayi wanka ," Willi Willi ya fara yi da ido 👀kamar barawon ƙaya "That shows magana ta gaskiya ne kenan ," dan sadda kanshi yayi kasa ya fara zagaya gurin da yake tsaye da kafansa ko ince babban ya tsantsa, Ajiye kayan data dauko mishi tayi bisa hadaddiyar gadon dake dakin wanda aka lailaye da bedsheet blue color jikinsa da zananen avengers inda yake ta karasa tasa hannunta a kunci sa ta tallafo "These shows baka wanka da sponge sawban so kake ka zama dirty boy " da sauri ya girgiza mata Kai alaman a'a murmushi ta sake ta Kano hannunshi akan chair dake gaban dressing mirror dinshi ta ajiye shi tagoge mishi jikinsa tsaff ta shirya sa cikin kayansa marar nauyi sky blue armless t-shirt da white 3 quarter. Cikin kankanin lokaci ta gama shirya sa suka fito farlo already an jera masu abinci a dining area can suka wuce suka samu gurin zama after serving nashi da tayi ta shiga bashi abincin a baki. "Momy mai yasa mu baza muje Egypt ba tunda muma yan can ne " Wani rasa taji a ranta wanda yasa take ta ajiye spoon din hannunta ta dago ta ganshi "Mai yasa za muje Egypt?"" "Muje auren ɗan Sarkin Egypt Ameer Mahbeer naji ance za'a yi taro sosai wai an dade ba'a yi aure ba kuma wai ƴar Ameer Muhd Kahter Ibn Abdallahh zai aura," Fas fass!!! Kake ji ƙaran breakable cup din dake hannunta ya fadi wani ras zuciyanta ya bayar cikin kankanin lokaci ta canja Matar da yanzu shigowan ta ne tayi kanta da sauri "subahanallhi Zulaihat mai ya faru " kokarin tashi take amma ta kasa tsabar yadda heart dinta ke bugu so fast kamar zai fito waje dakyar ta mike wanda ko sakan batayi ba ta fadi rigijibbb akasa Ware ido tayi ta karasa da gudu cikin rudu take ambatan sunan Allah ganin ko numfashi mai kyau batayi ne yasa ta kwala kara "Sawban kira Akhie dinka da gudu yana farlo ," KANO STATE (NIGERIA) MASARAUTAR SUHATAJ MUHD HABIBULLAH Court room (kotu dakin Shari'a) "Bayan bin cike mai tsayi da akayi an kama Yarima Mubeen da laifin keta hakkin bayi ba daya ba biyu ba har goma sha biyar, sannan an kama shi da laifin cin amana da kuma bata sunan Yarima Fareed bugu da ƙari ya zubar da kima da darajar Masarautar nan mai tarin albarka. Da duka wannan laifin yasa wannan kotu mai tarin albarka dake ƙarƙashin Masarautar Suhataj Muhd Habibullah ta yanke masa hukuncin dai dai da laifinsa kamar haka; Na farko kotu ta yanke masa hukuncin daurin rai rai Kasancewar bai wahalar da Shari'a ba yasa ta masa sassauci batara ba kuma horo mai tsanani. Na biyu kotu ta yanke hukuncin warware alkawarin auren dake tsakaninsa da Sarauniya Mobeena Kasancewa yaci amana sannan bada zuciya daya yake sonta ba. Na uku zai wanke Yarima Fareed daga zargin da ake masa na lalata rayuwar bayin Masarautar nan. Wannan shine abinda kotu ta yanke," Cike da girmamawa Sarkin Shela ya fuskanci Suhataj da kuma Baba sarki yadan sadda kansa Alaman girmamawa cike da isa Baba sarki ya masa alama daya mike sannan yayi gyaran murya wanda yasa kowa hankalinsa ya dawo inda yake don sauraron abinda zai fada "Har yanzu kana da damar sanar damu dawa kake aiki a Masarautar nan? waya saka ? Na maka alkawarin idan ka fada zansa a maka sassauci koma a yafe maka duka laifinka naga Alaman kai yaro ne har yanzu amfani kawai ake da yarintar ka, ka fadi koma waye ne za'a masa hukunci dai dai da abinda ya aikata " Mubeen dake durkushe akan guiwansa da dogarai a gefen hagu da damansa hannunsa ko a daure tam ya sake wani murmushin gefen baki "For all this years kun kasa gane wanda yake hada kanku ya gwara yake wargaza maku farin ciki, shine yanzu kake tsammanin inna fada ma zaka yadda kuma zaka iya yin maganinsa" Cike da karsashi dogarin dake tsaye akansa ya daga dori nan sa zai zuba masa "Kai hattara karamin mutum a gaban manya kake ka kiyaye harshen ka," Bai kai ga zuba masa ba Baba Sarki ya daga masa hannu wato ya dakatar dashi "Ban gane mai kake nufi ba jikana ," "Baza ka taba ganewa ba abinda kawai nake so kasani shine maka shinka yana tare dakai yana kuma maka tono kuskure kadan zakayi ka fada cikin wannan ramin inaso kasan yadda da wassu mutanen ba karamin illah bane ka nustu kasan mai kake ciki koda kun kawad dani inaso kusan kun kashe maciji ne baku sare kai ba, dakai nakeyi mai martaba Suhataj kar kayi tunanin dan uwanka na jini ne ke maka wannan abun don dan uwanka zai iya cin naman ka amma bazai taba tauna ƙashinka ba," tass!!! Kake ji Gimbiya Zunnura ta wanke fuskan Mubeen da mari "Kaci amana ta ka tauna mun asiri Ni ba wannan tarbiyan na maka ba Mubeen kaduba kaga mutanen nan su suka maida kai mutum suka baka mukami daga jikan Waziri kazama Yarima Mubeen sun ci dakai sun shayar dakai sun tufatar da kai, ba banbanci tsakaninka da ƴaƴan da suka haifa shine zaka saka musu da Wannan danyen aikin," Cukumoshi tayi cikin ƙunan rai tana kuka maiƙona zuciya "ka fada mun dawa kake aiki waya ke saka Wannan ɗanyen aikin ," bata kai ga kammala zancen bakinta ba jiri ya kwashe ta zata fadi cikin sauri Gimbiya Fadeela dake gefenta ta tare ta inda sauran bayi suka taimaka mata cikin kankanin lokaci kotu ta hargiste hankalin kowa ya koma kan Gimbiya Zunnura tuni aka samo mata Doctor aka mika ta Clinic dake kusa na cikin Masarautar wanda yake kafin Hospital din Masarautar nan aka shiga bata agajin gaggawa. Daga fannin Mubeen kuwa aka maida shi cikin kurkuku aka kulle shi. Ya bar zukatan mutane da dinbin tambayoyi Shin dawa Mubeen yake aiki ? Waye Mubeen mai ne ne Asalinsa? Mai Mubeen yake nufi mai kuma yakeson fadawa Suhataj Muhd Habibullah? Domin jin amsa wannan tambayoyin ku cigaba da bina a ƙafafen sada labarai kamar haka Arewabooks Wattpad Telegram My WhatsApp group My WhatsApp Channel Anan zaku samu Update akai akai ko ka tun tube Ni ta wannan lambar a WhatsApp 09168962485 Story and written by Queen Mahirah Adapted Expert Writer 🖊️❤️ Masu comment ina godiya sosai 😁 Comment and share Please 😔 🧚THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰)🧚 The story contains the fact sympathy,ego, Royalty, hatred, hardship, disastrous love and twin flame journey... Masu comment 😁ina godiya Allah barmu tare.🤗 Oum Affan ina godiya da irin ƙaunar da kike nunawa littafina.❤️ Story and written by Queen Mahirah ❤️ The adapted Expert Writer 🖊️🐊 Ga masu bukatan the two lights (rikicin gidan sarauta), zaku iya samu ta hanyar following account nawa da channel Dina kamar haka 😁 Wattpad queenmahirah14 Arewabooks Queen mahirah Ko ku tuntube Ni ta wannan lambar a WhatsApp 09168962485 Don na sambada ku cikin groups da Channel nawa. Ko kuyi searching group Dina a Facebook wato Novels by Queen Mahirah. FREE BOOK BOOK 1 🧚31🧚 RUGAR HARDO BELLO (KANO STATE, NIGERIA) 7:30 Zaune muke a dining kamar kullum munyi shirin tafiya school, cikin kwanciyar hankali muke cin abinci ko ince cikin nustuwa da sanyin jiki, kasancewar mun samu labarin cewa Momy ba lafiya, duk da Hamma Faruq ya tabbatar mana da cewa jikin nata da sauki sai de hakan baisa hankalin kunya kwanta ba. "Iko sai lillahi Rabbi, kuna cin abinci kamar dole aka saku, makarantar ne baƙwa son zuwa?, Ko abincin ne bai muku ba?" Cewar Innani kenan da yanzu shigowan ta farlon ta taradda mu muna cin abinci shine ta hau sababi yadda ta saba. "Ina muku magana kun zuba mun idanunku kamar na tsofin Mayu kuna kallo na" Dogon numfashi naja na mike da niyan barin dining area don bani da ra'ayin biye mata yau. "Ohh 😯 ni Khadijatu daga magana sai cibi ya zama ƙari, tun da baza kici abincin ba zoki kaiwa yayin baku abinci," Zumburo baki nayi gaba na hade gira nace yayu a ina kenan,? Dama muna da wassu yayu ne bayan Hamma Faruq,? Na mata tambayan ina tsare ta da lulu grey eyes Dina "Ohh ni Khadijatu Nooriyya bana son bakin hali fah sai aka ce Miki bayan Sheik fetel ya haramta kuyi wassu yayu? Bana son Wannan hade fuskan naki karku ƙore mana baki da bakin hali ki da ƙwayar idonkin kamar na mage," Cuno baki nayi gaba na kara bata face cike da zallan tabara na fara magana, Ni Ni wallahi ba yayu na bane haka kawai, wassu masu murdadden halitta da hadadden fuska kice wani yayu na, sun wani cikawa mutane gida da ƙattin sojoji ba gyira ba dalili, Ni wallahi bani da hadi dasu. "Kyaji dashi ƴar tselen uwa, abinci ne de sai kin Kai musu ko zaki sheke, jiya Islam ce ta kai, toh yau ke zaki kai, kafun su saba su fara zuwa nan suna ci," Ware ido nayi in disbelief nace wai a ina ? Kina nufin nan dakin ƙatti zasu na cin abinci, tab wallahi da sake, magana kike son ji ai ko zaki samu buhu buhu, "Kede kika sani ki fito ki kai musu abinci, cin abinci anan kuwa ba abinda zai fasu, in kuma kece dani ba nine da ke ba sai ki hana mu gani ," Tayi magana yayin da ta bani baya wato tayi hanyar futa daga farlon, ta barni tsaye kamar statue cikinsa cike da takaici. Cike da jin haushi na juya na fuskanci Islam nace kiji abinda matarnan take fada, kuma wallahi da gaske takeyi, Ni wallahi bana ƙaunar su ko kadan, musamman wannan mai Manyan idon,tuna shima yana sani jin wani tashin hankali i na musanman, Cike da manyan ce Islam ta tari tissue ta goge lips dinta, dafa kafada a tayi cike da lallashi " Cike down Noor don't bother yourself, kinsan halin tsohuwar nan sarai da kafiya, taurin kanku bazai sauya mata ra'ayi ba. Kibarsu su zo na dan lokaci ne, su irin baƙin nan ba'a musu baƙin hali, ko baka son su kadanne zasu bar mana gidan, so kawai ayi sha'ani, amma in sun nuna ɗan yen kai then zamu nuna musu ba'a ja damu," Ta kammala maganan yayin da take buga kafadana with full of hope. Turbune face nayi nace nifa wallahi reni ne da bana so, ba yadda za'a yi su mai dani baiwarsu naga su yan sarauta basu da mutunci wassu lokutan. "Don't worry Sis, gidan mu suka zo neman magani so I don't think zasuyi gan gancin Mai damu bayinsa, inji sukayi hakan tabbas zasu taruwa kansu match da baza su iya kare kansu ba, trust me ni na fada muku haka ba'a ja damu,?" Shike nan Allah basu ikon kama girmansu, don shine abinda zan iya fadi yanzu, "Ameeen, so know hurry up ki kai musu abincin kinsan munyi latti, yanzu about seven fourty, let us not be let," Kai kawai na gyada mata na fice kamar bana so simi simi, ina fita na tarar da Innani sai surfa masifa takeyi wai ban fito da wuri ba na shanya ta, ko kula ta banyi ba don takaici na dauki abincin fuskata kamar anyi gobara tsabar bacin rai har yayi jaa, ita kanta ganin yanayi na yasa ta tsagaita da masifan nata. Cike da gadara hadi da bacin rai nake tafiya har ji nake kamar iska Zaiyi sama dani don bacin rai, na isa bakin kofan nasu, knocking nayi da ɗayan hanuna da ba komai na kai akalla ten second Ina knocking ba wanda yace dani kala, hakan ne yasa na kara hasala ba bata lokaci na murda handle din kofan na shiga da sallama wanda nayi shi a ƙufule, shima har ilah yau ba wanda ya amsa, cikin takaici na isa tsakiyan falon nadire basket din, har na juya zan tafi nau'i kamar alamun mutum abaya na hakan yasa Ni gaggawar juya wa mai zan gani!!! Mutum na gani zaune bisa daya daga cikin Sifa dake falon yana sanye da farar jallabiya, idonshi a lumshe da alama ba bacci yakeyi ba, ahankali soft pink lips dinshi ke mosti wanda ke nuna tasbihi yakeyi ga Ubangiji. Kallo daya na masa na gane shine wanda mukayi karo dashi, wani dam dam!!!! zuciyata ta bayar batare da wani dalili ba, wani sabo al'amari ne ya sauko mun lokaci daya wanda na rasa dame zan fassara sa, ahankali na kumshe idonsa na kuma kara bude su tarai akansa na tuna masa Lulu grey eyes nawa wanda Ni kaina bansan dalilin yin hakan ba kasancewar Ni ba mutum bane mai yawan kallo, kamar yadda bana so a yawaita kallo na, Ji yayi tamkar ana tsikaran naman jikinsa tsabar yadda idona ke yawo a jikinsa, tsuka yaja Wanda yasani dawowa normal sense Dina, Cikin husky voice nashi ya fara magana cike da gadara kamar haka "Are You iut if your sense," Ya karkashe maganan yana kafeni da oily snake eyes dinsa masu firgitarwa, Niko da karfin hali tsuke face dina nayi jin abinda ya fada, wanda tsabar takaici yasa na juya batare da nace mishi komai ba da niyan na falon gaba ɗaya, sai de bankai ga kara jefa kafata ba nashi yace "If you dare turn your back on me I will scattered you into pieces," Tsabar taurin kai da kafiya irin nawa da kuma ƙarfin hali yasa na cigaba da tafiya majestically, Mugun fisgan dana ji an mun ne yasa Ni ayyana cewa Mala'ikan mutuwa ne ya Kawo mun ziyara, sai de ban kai ga tantance hakan ba na jini a broad chest nashi, batare da tance tance ainihin abinda ke faruwa dani bane naji an hankada na fadi kasa nayi zaman yan bori wani razananniyar kara na sake wayyyoh!!!!! End of page 31 follow me for more Story and written by Queen mahirah ❤️ Adapted Expert Writer 🖊️📖 Comment and share Please 😔 🧚THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA 🏰)🧚 The story contains the fact Royalty, Ego, Separation, disastrous love, Hardship, Hatred,Twin flame journey.... Story and written by Queen Mahirah 👑🧕 Adapted Expert Writer 🖊️📖 Follow my WhatsApp Channel Queen Mahirah's Library Wattpad account Queen Mahirah14 Zaku iya tun zuba na ta wannan lambar a WhatsApp 09168962485, don na sambada ku cikin groups nawa na WhatsApp, don samun update akai akai😁 🤗Masu Comment ina godiya🙏 , wannan page din sadaukarwa ne agareki😃 FREE BOOK BOOK 1 🧚32🧚 Cikin tsananin azaba na sake wani razananniyar ƙara wanda ya sashi toshe kunnuwan shi ba shiri, inda akwai abinda ya tsana a rayuwar shi to ƙara yana daya daga cikin su, bare wannan razananniyar ƙaran nawa mai gigita brain. Fashewa nayi da ƙuka cike da takaicin abinda ya mun ko ƙala na gagara ce wa dan takaici, Wata razananniyar ƙara ya sake "shut up!!! you bloody idiot," Mai makon nayi shiru sai ma ƙara rudewa nayi don na tsani tsawa, Ni tsoro ma nakeji shiyasa ko Innani bata mun sai de tayi ta kananan magana, Shiko jin sautin ƙuka na ya ƙara rikita masa brain, ji yayi tamkar yayi shot dani, idonshi ko ya kaɗa yayi jaa kamar gauta. Gadan gadan ya tunkaro ni, yamun wani wawan fincika dayasa hanjin cikina kaɗawa, hade Ni yayi da gini har muna jin numfashi juna, idona ko ras acikin nashi da suka kaɗa sukayi jaa tsabar fitina da bala'i irin nashi. Cikin muryan shi mai razanar wa ya ce"Ni sa'anki ne ? Am I your mate ?" Hannunsa yasa ya bigi ginin da ƙarfi cikin bacin rai "ba magana ake Miki ba!!!," Cike da ƙarfin hali da taurin kai irin nawa nake karewa fuskanshi kallo , yayin da inajin tambayan da yamun naƙi kulashi, cike da miskilanci na kauda kaina gefe, Dayan hannunshi yasa ya juyo da face Dina da ƙarfinsa, yar ƙaramar ƙarar azaba na sake, hanu nasa na buge hannunsa dake rike da haba na . Murmushin da yafi ƙuka ciwo na sake kafin cike da gadara hadi da Izza na ce Lemme pass Mr I have a lot to cover, naga kamar baka da abin yi, Ni ina dashi and I don't want to be let ɗan ware 🐍 snake eyes 👀 nashi yayi, ƙarewa sparkling ✨ face Dina kallo yayi da mamaki, yana so ya tabbatar da ba mafarki yakeyi ba. Ganin kamar bai san abinda nake nufi bane yasa ni sa both hand Dina abroad chest nashi da niyan hankaɗa shi, kasancewar yasa dayan hannunshi ya tokare ni, sai de kamar dutse aka ajiye ko girgiza baiyi ba, Ƙarewa hannun nawa kallo yayi wanda yake kallon su kamar wani tsinke, yana da tabbacin damƙa daya yayi musu zasu yi karayar da babu mai daurin da zai iya saita su, Cike da tsiwa da gadara na ce I told you Ina da abun yi, so kabar Ni na wuce, kai kuma da baka da abun yi sai kaje kacigaba da zaman da kasa a da kuma kin amsa sallama, naga you are good at ignoring people, Ƙarewa small cute pink lips Dina kallo yakeyi, yanda suke juyawa da yadda salon maganan nawa ke fitowa na bashi mamaki matuka, duk da ko kana iya hango zallan shagwaba tattare da yanda nake magana, sai de hakan bai hana zallan Izza da taurin kaina bayyana ƙarara ba, uwa uba zazzakar muryana wacce tayi nasaran jefa brain dinshi a coma, wato kwakwalwar sa ta tafi hutu na wucen gadi ma'ana na yan mintina, zuciyar shi kuwa tayi sanyi kalau. Turbu ne face nayi na cuno baki 😗gaba na ce ni ni ni wallahi ka masta na wuce,ƙato dakai ka danne yarinyar mutane a bango, wallahi ka barni ko na maka ihun gardi. Ƙifta ido yayi na yan sakanni kafin ya bude su tarai a face Dina, wani guntun ajiyan zuciya ya sake, ya rasa ma mai zai ce kasancewar ya nemi bacin ran nashi ya rasa, zuba mun snake eyes nashi yayi yana ta kallo na, wato ya kafe ni da Mayun idonsa mai sa hantan mutum kaɗawa , Ganin ƙallon yayi yawa ne yasa ni tsorata da tunanin ko aljani ne ba mutum ba, ba abinda ya ƙara raza na Ni sai tuno da abinda na gani a idonsa jiya wanda a zahiri yafi karfin brain Dina, ganin abin bana ƙare bane yasa ni fashewa da kukan shagwaba harda bubbuga ƙafa, wanda ya haifar da jijjigawan komai na jikina. Shiko daskarewa yayi da ganin wannan lamari irin nawa wanda yasa brain dinsa boosting🤯. "Ikon Allah mai zan gani haka?," Cewar Fareed da yanzu fitowar sa kenan daga dakin sa yayi wanka, yana sanye da three quatre da armless shirt, Cike da hanzari ya hankaɗa Ni bayansa, cikin wani yanayi nason kar a ganni, musamman yadda komai na jikina ke girgiza. Ni ko ganin na samu dama ne yasa ni fita a ɗari sanda na tabbatar da nasa ɗayan ƙafana a waje, na juyo na ce Allah ya isa na, mugu kawai azzalumi, mai danne ƴayan mutane a gini, Ina gama fadin haka na kwasa a ɗari, aka bar Fareed da sake baki galala🤤 "I can't believe what he just heard yarinyar nan na fadi, to mai hakan yake nufi?" Da kallo yake bin MG Fahreen wanda ya taune lips dinshi dajin abinda ta fadi, ko kyafta ido Fareed ya gagara yi😲 "Tweeny what did she mean?" ko kallon inda Fareed yake bai kara yiba ya ce "why don't you ask her at the first place," Yayi maganan yayin da yake nemawa kansa mazauni. Baki da hanci Fareed ya sake yana bin MG Fahreen da kallo fuska da alaman tambaya😲🤔??? End of page 32 follow for more Story and written by Queen Mahirah Adapted Expert Writer 🖊️📖 🧚THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA 🏰)🧚 The story of Royalty, Ego, Separation, disastrous love, hardship, hatred, Twin flame journey... Story and written by Queen Mahirah 👑🧕 (Wordsmith) Adapted Expert Writer 🖊️📖 Follow my WhatsApp Channel Queen Mahirah's Library Wattpad Queenmahirah14 Facebook page QUEEN Mahirah Zaku iya tun tuba na ta wannan lambar a WhatsApp 09168962485, don na sambada ku cikin WhatsApp group nawa don samun update akai akai 😁. Masu Comment ina godiya 🙏, wannan page din sadaukarwa ne ga group Members din The Two lights (rikicin gidan sarauta) update section 😁 FREE BOOK BOOK 1 Ongoing Book 🧚33🧚 Ina fita na kwasa a ɗari, kicibus mukayi da Islam dake shirin fitowa tazo dubani ganin na bata lokaci sosai. Cike da mamaki take ƙare mun kallo, sai haki nake kamar wacce tayi gudun fanfalaƙi, hannunta duka biyu tasa a shoulder na ta ce "what is wrong with you? Wani ne ya biyo ki?," Cike da kafiya da ƙokarin seta kaina na ce a'a, mai kika gani ?, Wani weired look ta bini dashi wato kallon tuhuma, gyada Kai kawai tayi ta miƙa mun veil Dina da 👛 purse wacce ke dauke da phone Dina, sai kuma sauran abubuwan amfani. "Let's go we are let," Dan zaro ido nayi waje 👀 na ce uhhmum!!!, Wani Dan slide view taban ta ce "uhmmm!!!", Wani abu mai dan kauri na hadiye zut, jiki ba ƙarfi na yafa veil din nawa, na bi bayanta cike da sanyin jiki, tafiya nakeyi kamar wacce kwai ya fashe mata a ciki, yayin da Islam har ta isa inda car din yake, juyowan da zatayi taga ina tafiya kamar yar koyo gashi cike da taraddadi, ƙare mun kallo tayi na yan wassu sakanni, yayin da tsaf ta karanci halin da nake ciki na fargaba. Na cigaba da tafiya cikin sanyi da fargaban kar ya biyoni dan Allah ya isa dana ja masa, hankali na bai kwanta ba sanda na isa gaban car din, na taradda Islam ta kafeni da sparkling ✨ eyes nata hannunta ko na cikin Pocket din palazzo jeans high waisted dake jikinta. Ganin irin kallon da take mun ne yasa na ƙauda kaina nayi ɓangaren dama na kama handle din car din da niyan shiga, ban kai ga shiga ba aka wangale gate din, wata Hadaddiyar Rolls-Royce silver cloud ne ta Sako kai cikin gidan, bata tsaya ako ina ba sai parking space, sanda aka dau like ten second kafun na cikin motan ya bude cap din motan ya zaro one leg dinshi dake sanye cikin Black Brian Atwood brand loafers, ya dauki like tree minutes kafun ya fito gaba daya daga cikin motan, Mashaallah li annan laha Houwa ahsanul Khaaliqin, yabo da godiya sun tabbata ga Ubangijin da ya halicci wannan kyakyawan halittan, Sanye yake cikin wani Ralph Lauren black suit, fuskan shi as always a hade ba annurin fara'a, sai de hakan bai hana zallan kyansa baiyana ba, yayin da idonshi ke sanye da Black suit XL sun glasses na Company Dior. Cike da taƙama yake taku hadi da Izza da mazan taka, yana dab da isowa inda muke tsaye kamar statue, kamshin perfume din sa Oud intense na Kamfanin Gucci ya daki hancina Wanda yasa ni jan dogon numfashi, ya kuma War ware mun jijiyoyi na da suka ɗaure yasa ni daskarewa na zama statue. Juyowa nayi da niyan zubewa Islam abinda ke raina, sai de ga mamaki na har tayi shige warta mota, da alama ma ta dade da yin hakan, zumburo baki nayi gaba, na bude cap din motan na shiga, as always tana ta faman scrolling tana up and down a screen din wayan ta, girgiza kai na kawai nayi, nayi minding business ɗina. Daga ɓangare Captain Fudhal bai tsaya ako ina ba sai side dinsu, Mg Fahreen da Commandore Fareed yasa mu, Fareed na koƙarin serving dinsu, kamar tsohon bujumin kurma haka yasa mu guri ya zauna bai ce da kowa komai ba, kamaar yadda ko sallama bai yi ba, cike da takaici Fareed ya ce " waalaikas Salam, daga ina kake?," Dogon tsuka yaja, cikin hasala ya ce "daga inda ka aike ni ubana," Murmushin da yake karawa fuskanshi kyau da annurin imani ya sake, kafin ya ce" ko wani bawa yana gwagwar mayan samarwa kansa aminci amma banda kai, baka ma nemawa kanka amincin ba, bare kuma ayi tunanin wassu su samu, dama kuma ance kaso wa ɗan uwanka abinda ka so wa kanka, to kai baka so wa kan naka Bama bare ɗan uwanka," cikin daure fuska ya ce "tun da ubanka ne yake bada amincin sai ka zuga shi ya hana ni," har ilah yanzu fuskansa na dauke da narkakkiyar murmushin sa mai tsokale idon maƙiya "😊 ba ubana ke bayarwa ba, kuma koda shi yake bayarwa bazan taba zuga shi ya hanaka ba, sabida kai ɗan uwa na ne, amma abu daya zan ma, shine zan haɗaka da wanda zata koya maka yadda zaka nemawa kanka aminci daga gun Ubangijin ka," Wani mugun kallo ya bishi dashi, sai de bai ce komai ba duk da ko ran shi ya ɓaci, sai de ya zabi daya hadiye bacin ran, yasan in ma ya fito da ita baza ta haifa musu ɗa mai ido ba, EGYPT ABDUL MALIK ROYAL ESTATE Shirye shirye ake ba kama hannun yaro, tun daga wajen estate din kasan ana shirin hidimar biki, kasancewar ko ina ya sha gyara na musamman in ta kaice ba Estate kadai ba gaba daya Kasar Egypt ta dauki dumin shirin auren Shahzad (ɗan sarki ) Sultan Salahuddeen kuma jikan Sarfaraz Muhd Habibullah da za'a yi, wato ɗa kwalli ɗaya kuma magajin Masarautar. Ta wani bangaren kuma gari ya dauki sanarwar ce wa matar da Shahzad zai aura , ƴa ce ga Field Marshal MD Kahter wato Master, duk da ba'a san waye mahaifiyarta ba, kuma hakan na daya daga cikin abinda ya kara jan hankalin Mutane, sanin cewa MD Kahter mata daya gareshi, kuma ta rasu da ƴayan sa da ta haifa, sai ɗan sa namiji guda daya liutenant General muhd Baraq. Haka na daya daga cikin abinda ya sa Egypt international airport take ta faman saukar baƙi, inda hotel dake ƙasar Egypt sai diban manyan hamshakan baƙi take yi, wanda ya haɗa da soldiers, doctors Dade sauran su, bugu da ƙari mata nata faman sauka a kasar Egypt, wanda ke zuwa daga ban garori dayawa daga fadin Africa dama duniya gaba ki daya, ba komai ya kawo su ba sai dan su san wacece matar da Field Marshal MD Kahter (Master) ya aura har ya haihu da ita, kasancewar sun Sha tun karar sa da maganan aure amma a karshe ya musu korar kare. ABDUL MALIK ROYAL ESTATE 🏢 shiri ake don gabatar da daya daga cikin event din da yake al'ada ce a Masarautar, Shagali ne akeyi na gabatar wa daukacin ilahirin Jama'ar kasar Egypt irin siffofin da Gimbiyar su keda shi, wanda yake a ka'ida ko wacce Sultana ko Malikat ana bukatar ta kasance mai irin wannan qualities din guda shida, yana daya daga cikin abinda ke karawa Gimbiyar kwarjini da girma a idon jama'ar ta, wannan ne yasa Masarautar Egypt basa auren gan ganci, sukan yi bincike mai tsayi da Neman zabin ubangiji kafin suyi hakan. Zawjatul Ameer har wani kumatu tayi tsabar yadda take samun kulawa da taraira ya na musamman daga daukacin jama'ar dake rayuwa a Abdul Malik Royal Estate, duk da ko kowa da abinda ke cikin sa, taraira ya take samu na musamman daga gun MD Kahter da Young master tamkar jaririya haka suka ɗauke ta, ita Ko abin nema ya samu sai Barka shagwaba takeyi iya son ranta. EVENT CENTRE Guri ne na alfarma wanda aka tanada don gabatar da taro na musamman wanda yake karkashin Masarautar Egypt, akan bude ta a duk lokacin da za'a gabatar da wani hamshaqin biki kamar wannan. Cike yake Makil da jama'a wanda ke sanye cikin kayan alfarma, suna zaune bisa wassu haɗaddun kujeru da table wanda suke kamar protocol saide Royal design ne, kowa yana zaune da iyalinsa, yayin da an zube kayan alatu akan wannan table din. Wani bangare na musamman da aka ware an mishi ado mai jan hankali, ko ba'a faɗa maka ba kasan an ware shine ga masu Mulkar kasar Egypt, yasha da royal colour kujera ce wacce ba tan tama kasan an yi barin dukiya ajikinta, sai wani shining da daukan eyes 👀 yake yi, an mishi ado da danyen gold wato white gold, sai kuma lu'ulu'u da diamond, ita kanta wutan data ke haska gurin kujeran ya ban ban ta da wanda ke haska hall din. Sanarwa da aka soma yi na karasowar Sarfaraz da Shahana, shi yasa daukacin jama'ar hall din mikewa akan kafansu, tafiya sukeyi cikin isa da taƙama da kuma zallan izza, Sarfaraz na sanye cikin well iron jallabiya fari tas, sai kimono da ya daura akan jallabiyan, itama fara ce tas kamar net, bakin shi kuwa anyi mishi ado da golden colour, kanshi yana nade cikin white ghuthra wanda aka nade da aghal, hannunshi ko saƙale da hadaddiyar designer wrist watch dinsa, kafansa sanye cikin wani Royal loafers. Shahana dake gefen Sarfaraz, tana sanyecikin dakakkiyar Turkian Royal satin, kanta yana rufe cikin wani hadaddiyar Royal turban white colour Wanda aka mishi ado da wassu golden duwastu masu daukan eyes, 👁️ hannunta dauke da wani cute purse dinta wanda aka kashe da hadaddun duwastu na alfarma masu shining da daukan sense, yayin da yatsun hannunta suna sanye da zobba na man,a ya masu zamu da shuni, kana gani ko ba'a faɗa ma ba kasan zallan gold ne da kuma diamond ring, kafanta shima sanye cikin Brian Atwood ankle boots, ba abinda zance sai Mashaallah iya kyau sunyi kyau ba karya abin sai wanda ya gani, duk da sun kasance masu shekaru sai de hakan bai nuna ba sam, tsabar hutun da suke samu da irin kayan da suke sawa. Sun cigaba da tafiya bisa shinfidadden Royal centre carpet Wanda aka tana da don su har suka karasa mazaunin su, kujerar ne mai mazaunin mutum biyu,banda wal wali da daukan ido ba abinda yakeyi, zaman su keda wuya aka sanar da zuwan Malik Sultan da Malikat Nubia, Sun shigo cikin shiga na alfarma, cikin kaya na masu ji da ƙarfin Mulki da zallan Izza, komai na Malik Sultan daban ne , kasancewar sa mutum mai wuyan sha'ani ko ince murdadden mutum. Bayan shigowar Malik da Malikat, aka sanar da karasowar mai martaba Sultan Salahuddeen da Sultana Najda, bahaushe ya ce sawun giya ya taka na raƙumi kuma ko a gidan giya akwai babba, to hakan take, duk da kasancewar Sultan ɗa ga Malik kuma jika ga Sarfaraz bai sa tauraron sa ta dena haskawa ba, kasancewar sa karamin alhaki a tsakanin su, suna sanye cikin kayan alfarma dake nuna sudin sune ke Mulkar ɗaukacin Jama'ar kasar Egypt daya. Sultan na sanye cikin well iron jallabiya fari tas dashi, sai white golden net kimono dake sanye saman jallabiyan, kanshi a nade cikin white guthra an nade shi da aghal, jikin aghal din akwai wani bottle Mai shegen kyau da daukan hankali, jikinshi akwai tambarin masarautar wanda aka yi da narkakkiyar gold, inda diamond 💎 ya kasance duwatsun addon ta, hannunshi saƙale da diamond wrist watch da kuma wani hadaddiyar Zobe wanda ke dauke da tambarin ko ince shaidar kasancewar sa sarki, kafansa ya na sanye cikin Black Brian Atwood loafers, fuskansa sanye da siririn eye glass Mai tsadar gaske,wacce ta fitar da kyau da kuma tsarin hancin sa, kamar yadda sumar fuskansa yake kwance lubb sai daukan ido da sheki yakeyi, da gani ba tambaya kasan ba karamin 💰 money, ake kashe mata ba, daga ɓangare daman shi Sultana Najda ne sanye cikin white fitted gown, wansa aka mishi aiki da wassu haɗaddun stones masu sparkling ✨, sai kimono ko ince alkyabba da aka daura akan sparkling fitted gown din , shima fari tas sai golden zare da akayi amfani dashi wajen ƙawata kimonon daya kasance mai tsayi har yana jan ƙasa sosai daga da kuma hannun daya kasance stagune kawai, hannunta dauke small cute purse dinta wanda aka yi amfani da golden Stones wajen yi mishi ado, sanye cikin wani designer shoe Mai tsadar gaske. Sun cigaba ba da tafiya bisa hadadden Royal centre carpet, inda ya sada su da mazaunin su, zaman su keda wuya aka fara wani kakkauran sanarwa da kakkausar murya, wanda yasa ɗaukacin jama'ar dake cikin hall din suka mai da hankalinlin su bakin ƙofar hall din, babu karan abinda ke tashi sai karan camera, cas cas, kake ji da kuma televising da ake ta faman yi, wani wal walin haske hadi da wani azababben kanshi ke tashi, cike da rawan jiki Hadimai ke shin fida Centre carpet Wanda zai sada mamallakinta ga mazaunin sa. End of page 33 follow for more Story and written by Queen Mahirah (wordsmith) Adapted Expert Writer 🖊️📖 🧚THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA 🏰)🧚 The story contains the fact Royalty, Ego, Separation, disastrous love, hatred, hardship,twin flame journey... Story and written by Queen Mahirah 👑🧕 The wordsmith 🖊️📖 Follow my Wattpad account Queenmahirah14 WhatsApp Channel Queen Mahirah's Library Ko ka tun tube Ni ta wannan lambar a WhatsApp 09168962485, don na sambada ku cikin WhatsApp group nawa, don samun update akai akai 😁 😁Har ilah yau ban manta da ku ba masu comment 😁, inah jin dadin Irin soyayyar da kuke nunawa littafina ❤️🤗. Wannan page din sadaukarwa ne a gare ku members din The Two lights (rikicin gidan sarauta) update section. FREE BOOK BOOK 1 Ongoing Book 📖 Typing 📱 🧚34🧚 Cike da rawar jiki Hadimai ke shin fida Centre carpet Wanda zai sada mamallakinta ga mazaunin sa. Wani ni'imceccen kanshi ke tashi, ga wani haske na ban al'ajabi, ba kowa ke fidda wannan Ni'imceccen kanshi ba sai Zawjatul Ameer. Tana sanye cikin kaya na alfarma, wani haɗadden fitted gown ne ajikinta Wanda yake launin fari, an mishi wani zukekiyar embroidery work da golden din zare, sai stones masu sparkling ✨ dake manne jikin ko wani ƙusurwa na kayan, sai wani haɗadden white net Wanda akayi alkyabba dashi, bakin sa yasha ado da stones golden colour da wassu ƙananun bells wato ringing bells, an jera shi tun daga sama har kasa, hatta bayan alkyabba sanda aka sa bell din, ba sautin da yake bayarwa sai kacal kacal !!!, wanda yake nu na da Alaman mostin rai agurin, yayin da gashin kanta ko ziri daya ba'a gani kasancewar an yane kan da veil, wato an mata rolling dashi inda aka sa mata hulan alkyabban, idan ka gangaro da kallonka zuwa face dinta nan zakayi araba da face jewelry din da akayi amfani dashi wajen rufe face dinta, anyi shine da white gold sai sheki yakeyi, shi kanshi in tayi kwakkwaran mosti da kanta wani Amon sauti mai jan hankali yake bayar wa, inka gangaro da kallonka zuwa hannunta, zaka hango su cikin white hand socks, in kayi kasa zaka hango kafanta sanye cikin white ankle straps sandals. Daga bangaren damanta kuwa Ameer Mahbeer ne sanye cikin dakakkiyar White thoube (jallabiya), yayin da kanshi ke nade cikin white guthra wanda aka nade ta da Black aghal, fuskansa tayi fayau da ita ba abinda ke tashi sai annurin angon ci, man's pride dinshi Wanda yasha gyara na alfarma sai sheki yakeyi da daukan ido da hankalin mai karatu da kallonsa, lips nashi sai sheki sukeyi zaka ranste ya shafa lip gloss, sparkling ✨ eyeballs dinshi sai shining sukeyi, hancin shi kuwa kamar an kara mikar da shi wato an seta mishi, haka well shaped eyebrows nashi sai shining sukeyi su kadai kamar an shafa musu Vaseline, na ɓangare dama kuwa har ilah yau akwai tsagu uku wanda zaka ranste don ado akayi su, Wrist watch kirar Richard mile ne daure a tsinstiyar hannun sa, haka kafansa na sanye da wani arnen designer loafers. Atakaice babu abinda zance sai Mashaallah li annan laha Houwa ahsanul Khaaliqin, yabo da godiya sun tabbata ga Ubangijin talikai wanda yayi wannan halittan masu daukan hankali, Hakika yau dinbin jama'ar da suka halar ci wannan biki sun ga abin mamaki, wato sun ga ruwan kyau, masu taƙama da arziki sun rena kansu, haka mata masu taƙama da kyan sura wassu sun ji tamkar kasa ta tsage su shige, duk da basu kai ga ganin fuskanta ba, dayawa sun rena kansu, kallon ƙwayar idonta kadai yasa sun san ruwa ba Sa'an kwando bane, ko kallon idon nata ma sai mai ƙarfin hali da jarumta ke yinsa, yan mata dake burin auren Ameer Mahbeer daya wa sun sare😔, don sun rena nasu halittar, wassu daga ciki har addu'ar zaman lafiya da samun zuri'a dayyiba suka musu, ( 😅😂🤣 ba dole ba sunga halitta, jikar Sheikh an tofe ta da Suratul Yusuf). Cikin wa'yannan yan mata har da Sabreena wanda baƙin ciki kamar ya kashe ta, Musamman ganin yadda mutane kowa ke yabon kyau irin na yarin yar da dacewar da sukayi, tsabar tsanar ta ke kara tasiri a zuciyar Sabreena, don yasan badan zuwan taba da da ita za'a yi auren ma'ana da ita ce Zawjatul Ameer. Shazana Subaihat ji take tamkar ta shake ta ta huta domin duk lokacin da ta gabata ba abun da ke yawo mata a kwanya sai cin mutuncin da Sultan Salahuddeen ya mata, ko lokacin da ta bijirewa iyayen ta ƙi auren mutumin da suka zaba mata, bata fuskan ci irin wannan rashin mutun cin ba, har cikin ranta take jin tsabar tsanani tsanar yarinyar. Sun ci gaba da tafiya bisa shinfidadden Royal centre carpet din wanda yayi leading har zuwa gurin zaman su, basu kai ga zama ba Sultana Najda tazo ta gyarawa Zawjatul Ameer kayanta da kyau ta samu ta zauna, yayin da shi Ameer Mahbeer ya zauna a gefen ta. Ko ƙwaron daya halicci wannan taron ya sha ruwan jikin shi, domin kallo daya zakayi wa Sultana Najda ka hango zallan ƙauna da takeyi wa yarinyar wanda ta gagara boye hakan, a kaf tarihin masarautar ba'a taba yin Zawjatul Ameer, Zawjatul Malik ko Sultana wacce ake nu na mata irin wannan soyayyar ba. Bayan kowa ya nutsu Rayiys alhadath (President of the event) ya mike cike da girmamawa yake tafiya har ya iso kan stage yatsaya hannunsa dauke da mike, dan sadda kai yayi Alaman girmamawa ga su Sarfaraz, san da aka umarce shi da ya dagon kafun ya dago, cikin nustuwa ya fara magana kamar haka, "Allah ya kawo mu shekara ya kawo mu, a yau ne din bin jama'ar dake rayuwa a Sultan Abdul Malik Royal Estate zasu shaida siffofin Gimbiyar mu mai jiran gado, ba mutanen Estate din nan kadai ba ɗaukacin Jama'ar dake rayuwa a ƙasar Egypt, ma'ana wanda suka samu halartar wannan taro da kuma wanda ke kallo a television zasu shaida hakan." Dan tsagaita wa yayi kadan kafin ya cigaba da magana kamar haka. "idan baku manta ba yau shekara 20 ciff rabon da Masarautar kasar Egypt tayi taro na aure, wanda da can an gabatar da irin wannan taron kafin aka ranstar da ko wace Sultana ko Malikat, Kun san ance wai waye admin tafiya, to bari mu wai waya baya don tunatar da jama'a wanda suka sani da wanda basu sani ba, Idan baku manta ba Malikat Nubia Allah ya kara mata tsawon rai mai albarka, an gabatar da irin wannan Shagali wanda yake al'adan wannan masarautar ce mai albarka, an ƙiyasta irin qualities din data ke dashi wanda akarshe Sheikh Muhammad Waseem ya bata suna kamar haka, wato 'UMM ALNUWR ma'ana THE MOTHER OF LIGHT." Dan dogon numfashi yaja kafin ya juya ya fuskanci Malikat Nubia ya mata gaisuwan ban girma tare da kirari cikin lafazin da tausassan murya. Bayan ya gama ne ya cigaba da magana kamar haka "bayan shekara 30 ciff aka kuma kara gabatar da irin wannan taron, wato lokacin auren Sultan Salahuddeen Allah ya kara masa girma da ɗaukaka, da Sultana Najda amincin Allah ya tabbata a gare ki, an gabatar da wannan taron sannan akarshe Sheikh Jabeer ya bata sunan da ya dace da ita da kuma salon Mulkinta, wato 'UMM ALNAJAH, ma'ana the mother of success. Kamar yadda ku ka sani ba haka kawai ake bawa ko wacce Gimbiya suna ba, sai anbi wassu hanyoyi da ka'idodi guda biyu, na farko shine Neman zabin ubangiji, na biyu kuma shine siffofi guda shida da ake bukatar ko wacce Gimbiya ta mallaki akalla guda uku daga ciki ko sama da haka, ko kuma duka. Ba tare da bata lokaci ba zamu gabatar da wa'yannan siffofin sannan mu ga wanne daga ciki Gimbiyar mu mai jiran gado keda shi, sannan karku manta zamu gabatar dakuma sanin haka ne ta hanyar alkalau guda uku, wanda suka kware wajen karantar halin dan Adam, Na farko shine Al SHARMEEM (shy), yana nufin kunya wato alkunya, a yanzu zamu dakata don mu bar alkalan wasa su tan tan ce kayan su," shiruu!!! Hall din ya ɗauka kowa yana jiran jin abinda alkalan wasa zasu fada, wasu har addu'a sukeyi Allah sa ta wuce wannan gwajin ga masu ƙaunar ta kenan, maƙiyanta ko babu abinda suke fata kamar suga gazawar ta, Daya daga cikin alkalan ne ya fara danna golden din maballin dake kan table din gabansa kafin duka biyun suma suka danna nasu wanda yake irin nashi golden colour, Cike da zumu di 😄Rayiys alhadath ke magana "Mashaallah 😍tabarakallah,🤩 tah niyyahn laki yah Zawjatul Ameer (congratulations to you Zawjatul Ameer), You have passed the first bridge, (Ina taya ki murna Zawjatul Ameer), kin wuce wannan gadan kin lashe, kin samu goldn crown 👑 (zaiban hulan girma) kin tsallake red ma'ana maballin gazawa wato na rashi , kika kuma wuce green wanda yake pass, wato kina tsaka stakiya ke baki fadi ba kuma baki zama tauraruwa ba." 😁farin ciki ya gagara boyu wa a fuskan masoyan ta kamar yadda bakin ciki ya bayyana ƙarara a fuskan maƙiya😡. "Ba tare da bata lokaci ba zamu zayya no quality na gaba wanda yake , uhmmm!!! Shine Al SHEZA (good religious girl) Yana nufin yarinya mai kirki da rikon addini, toh bari muga yadda abin zai ƙaya daga ɓangare alkalan wasa, amma nawa lissafin ko makaho ya laluma yasan Gimbiya mai jiran gado batayi kama da marar rike addini ba , sai de bari mu bar manya suyi aikin su," Kamar a farko gurin ya dauki shiru aka bar alkalan wasa suna nasu nazarin na fidda gwani. shiruuuu!!!! Kake ji kamar an jefa tsumma a randa, zaka ranste babu halittar ko ƙuda a hall din sai karar masu televising da masu aikin daukan hoto. Diiid diiid diiid!!!! Kake ji ƙarar maballin da alkalan wasan ke dannawa wanda sun danna lokaci daya duka su ukun, Zare ido 👀 kowa yayi dan ganin abinda suka danna baya Rayiys alhadath wanda yake jin kansa kamar ya fashe, "🤯 Jazakallahu Khairan, Mashaallah 😍 Zawjatul Ameer You have passed with golden crown 👑, kin wuce kin tsallake gada ta biyu, bari mu dan gana zuwa na uku, shine Al SHEENAZ (beauty) ma'ana kyau, ko wannan nasan ko mutanen dake cikin hall din nan zasu shaida hakan, don naga wata budurwa mai ji da kanta tana ganin Zawjatul Ameer tasa nikab 😅🤣😂, amma bari alkalan wasa su tan tan ce abun su ." Cike da tsarguwa yan matan da suka rena kansu ke ta faman cika suna bastewa, wacce tasan da ita ake kuwa kasan table ta shige ganin yadda kallo ya dawo kanta 👀😳👀. An dau lokaci mai tsayi ana muhawara tsakanin Alkalai, wanda sanda aka dan gana da fashion model, an dau akalla three minutes ana muhawara. Dan dan dan dan!!!! Cikin kowa ya dura ruwa ana jiran iran feedback, diiid diiid diiid!!!!! Kake ji karan maballi wanda state suka danna, Murmushi kawai Rayiys alhadath yayi don dama yasan za'a rina, "Mashaallah li annan laha Houwa ahsanul Khaaliqin 🤩, ko ban fada ba kunsan anan Zawjatul Ameer ta lashe, ta samu golden crown 👑, ta tsallake wannan gadan bari mu garzaya zuwa na huɗu, wato SUJA (calmness and quietness) ma'ana kamun kai da shiru shiru ko ince miskila, kunsan mafi akasari an fi son Sultana ko Malikat ta kasance miskila ko shiru shiru, ba wacce ina da hira ba ko ina da ita, kar in cika ku da surutu bari mu bar alkalan suyi aikin su," Shiruu kamar ba'a taba yin wani halitta ba'a cikin hall din, diiid diiid diiid!!! Kake ji karan maballi wanda alkalan wasan suka danna atare, "Allah Allah Mashaallah 😍 Zawjatul Ameer ta kara lashewa a karo na hudu, lalle ƙasar Egypt tayi Sa'an Gimbiya mai jiran gado, da alama za'a kafa tarihin da aka dade ba'a yi irin shi ba, Yan zu bari mu gangara izuwa kashi na biyar wato na biyun ƙarshe, yana daya daga cikin abu mai muhimmanci dan gane da zaben Gimbiya, shine AL SHELLA (truly Kind hearted and beautiful), ba tare da na Jamu da nisa ba bari na sada mu da alkalan wasa ," Dan jimmm suka yi suka hade kowa da abinda yake nazari cikin su, sun dau lokaci mai tsayi suna abu daya, Ta fannin Shazana Subaihat ji take tamkar ta hadiye rai ta fadi kasa macecciya tsabar takaici, na farko tayi asarar kudinta da lokacin ta wajen lalata wannan taro, tayi kokarin siyan alakalan da ƙudi mai dinbin yawa wanda sun ƙi karaba, wani mugun murmushin mugunta ta sake tunawa da tayi cewa ta musu barazana da rayuwar ƴayansu, kuma sun amince zasuyi abinda take so, duk da bata ga Alaman hakan ba sai de ta tuna cewa har yanzu akwai daman cin nasara tun da ba'a yi na biyun ƙarshe da na karshe ba wanda akansu akan iya fasa auren gaba daya, murmushin kafirci da zallan ƙeta da mugunta ta sake😏 . An kai akalla five minutes ana jiran su , har kowa ya cire rai da samun nasara, mahassada ko sun fara farin ciki, ba zato ba tsammani aka ji ƙarar maballin diiid diiid diiid!!! 👀😳👁️ Kowa ya zuba ido don jin abinda ke faruwa, cike da razana da rashin gaskata abin da idonsa ya gani ya kara ware idon na yan sakanni 🏢😳. With full of joy and jubilation ya ce "Subhanallah Subhanallah, I never thought Zawjatul Ameer will passed this bridge, Alhamdulillah she got golden crown 👑, " Sauke ajiyan zuciya Malikat Nubia tayi don har ta cire rai, ba ita kadai ba hatta Malik sanda ya sauke, Dukkanin su cikin zuciyoyinsu suka godewa Ubangiji, suka kuma zuba ido don jin ya za'a kaya a gaba. "Ba tare da bata lokaci ba zamu garzaya zuwa last step, wanda akanshi akan iya fasa auren muddin ba'a samu yadda ake so ba, wannan bridge tsallake shi da wahala, don sai anyi dogon bin cike shine AL SHAZFA (SUCCESS), ko wani ban gare na rayuwa muna da bukatan Sa'a, komai na rayuwa sai da Sa'a wanda in ka samu da kuma yardar Ubangijin ka komai naka zai tafi dai dai, anan ana bukatar dogon nazari da lissafi, za'a bincika aga wani irin Sa'a aka samu lokacin bayyanar Zawjatul Ameer, wani abun alkairi aka samu ta sanadin ta, bari na sada mu da alkalan wasa don suyi aikinsu," Yayi magana ne cikin sanyin jiki don har ga Allah anan bashi da ta cewa,hakan yasa jikin mutane da yawa yin sanyi, wanda suka san abinda suka taka kuwa hankalinsu kwance lubb irin su Shazana Subaihat, Wacce tasa hannu ta kama hannu diyarta Sabreena cike da hope na samun nasara , Sabreena ganin haka ne yasa ta saki zuciyar ta da ranta. Ana zaune har aka shafe tsawon mintina talatin alkalan wasa basu ce komai ba sai ma hade kansu da suka yi suna yan kus kus, kowa ya zuba ido👀 da kunne👂 yana sauraron abinda alkalan zasu ce, Tun ana sa ran zasu ce wani abu har kowa ya buge da yin harkar gaban sa, har an so manta abinda ya sa aka ka halarci wannan taro. Tsawon one hour Babu alamun zasu ce komai , shi kanshi Rayiys alhadath ya sare 😔 har ya samu guri ya zauna, Cike da karaya Sultana Najda ta Kama hannun Sultan Salahuddeen, kama hannunta yayi da kyau don ya fahimci ta sare 😔 murmushi ya sakar mata mai sanyaya zuciya. Ta fannin Ameer Mahbeer ya ci alwashin ko da Zawjatul Ameer bata da wannan feature shi zai zauna da abin shi a haka, ko da hakan yana nufin bazai mulki ƙasar Egypt ba, soft hand din ta ya kama gam cikin nashi yana jin wani sonta na kara Rasta jinin jikinsa, tabbas ya yadda so dashen ubangiji ne , bai taba yadda cewa akwai ranar da zata zo wanda zai so wata mace ba , musamman irin son da yake wa Shazana Mehnoor, A hankali tace " Zawjy am tired , Ina Jin yun wa, kuma i want to sleep my head is paining me," Cike da tausayi ya ce "don't worry Yan zu zamu tafi gida," Gyada Kai tayi ta kara je fa masa wani tambayan "Zawjy where is Pops and Ukhtie?," A hankali yace "shiiit keep quiet Hooriyya zasu zo yanzu," Dan cuno baki tayi gaba da kwabe fuska kaman mai shirin yin kuka, Murmushi yayi don stab yana iya hango yadda ta bata fuska cike da lallashi ya ce "don......," Ba tare da ya kammala furta maganan bakin ba yaji karan maballi diiid diiid diiid!!! Wanda yayi nasaran tattara hankalin ɗaukacin jama'ar dake hall din dama wanda ke kallo a television, Ba wanda yayi tsammanin hakan kowa ya zaro ido👀 😳👁️ , cike da rashin gasgata wa, Numfashin Sultana Najda har hadewa yakeyi tana kokarin yin magana ta kasa, yayin da hawaye sukayi nasarar riga kalaman bakinta fito wa, da sauri ta rungume Sultan Salahuddeen don baza ta iya jure hakan ba, Ni kaina Queen Mahirah nayi matuƙar mamaki ganin wannan al'amari, bani kadai ba hatta Rayiys alhadath kanshi har hayaki yakeyi 🤯, Tohh fahh readers ku biyo next page don jin yadda labarin zai kasance . Har ilah yau zaku iya tun tuba na ta wannan lambar a WhatsApp don na saki cikin WhatsApp group inda zaki samu cigaban page din nan. Ko kiyi following WhatsApp Channel anan zaki samu labarin tun daga page one har inda aka tsaya. Ban manta daku ba masu comment Wannan page din sadaukarwa ne a gare ku. Story and written by Queen Mahirah 👑🧕 The wordsmith 🖊️📖 Comment and Share fisabilillah😔 Karku manta book one free ne, book two ne na kudi game bukata ga WhatsApp number ta 09168962485. THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA 🏰) The story contains the fact Royalty, Ego, Separation, disastrous love, hatred, hardship, twin flame journey... Story and written by Queen Mahirah 👑🧕 Wordsmith 🖊️📖 Ban mamta daku ba masu comment 😁 ina godiya 🙏😍 Baya ku Oum Affan and bloody, na gode sosai da irin ƙaunar kuke nuna wa Novel Dina 🙏😁🤗, wannan page din sadaukarwa ne a gareku😏🤲. Ongoing Book 📚 📱 Typing FREE BOOK BOOK 1 🧚36🧚 KANO STATE (NIGERIA) MASARAUTAR SUHATAJ MUHD HABIBULLAH TURAKAR GIMBIYA ZUNNURA Kwance bisa shinfidadden Royal Bed dinta wanda aka lailayeshi da hadadden bed sheets. Tana sanye cikin kaya mara nauyi, kallo daya zaka mata ka hango zallan damuwa dake kwance lubb a fuskanta, gashi tayi wani fari da ita irin na matasa lafiya musamman masu ciwon damuwa. Cikin nustuwa da zallan Izza da sarauta dake yawo a jinin jikinsa, ya karasa ba tare da ya damu da rashin amsa sallamar nata ba, bai tsaya ako ina ba sai inda take kwance bisa shinfidadden Royal Bed dinta, dogon numfashi yaja da ganin yadda tarame cikin ƙan ƙanin lokaci, zama tsayi a kusa da ita ya kamo hannunta da nashi soft moist hand din, wani dogon numfashi yaja kafin ya fara magana cikin muryan sa na mutane masu hakuri, tausayi, yadda da kuma karfin imani, "Nur nadan kina jina, inason kisan duk abinda ya faru Muƙaddari ne daga Allah, kuma su yaran yanzu ka haife su ne baka haifi bakinsu ba, kidena sawa kan ki damuwa , ba laifinki bane, ƙaddara ce kuma tana kan kowa," Wasu hawaye masu zafi ke bin kunci ta wani irin kunyar hada ido takeyi dashi gani take duk laifin ta ne , da bata dauki Mubeen da niyar ya girma agunta ba da duk haka bazai faru ba, Hanu yasa ya tallafi face din ta hawaye ya sa hannu ya goge mata cikin nustuwa, "bude idon ki , " Ba musu ta bude idonta ta zuba su cikin nashi , Wanda suke narkakku masu daukan hankali da sanya nustuwa cikin zuciyar mai kallo su. "I told you is not your fault, stop shading your tears for no reason, ki dena fushi da Mubeen pls, ki masa addu'a shiriya, sannan kuma ki yafe masa koda zai samu rahamar Ubangiji, yanzu addu'ar ki yake bukata, inso kisan Allah shi ya bamu su mastayin ƴaƴa, haka ka zalika su amana ne a garemu, in ya karbi abinda bawai yana nufin baya ƙaunar mu bane ko baya ƙaunar su, sai dan yafi mu son su da sanin darajar su mastayin su na yan Adam, " Dakata wa yayi yayin da ya yana wani dogon numfashi cikin nustuwa kafin ya fesar, sannan ya cigaba da cewa "Mubeen ya rigamu gidan gaskiya, Allah ya karbi abun sa ," Cike da taahin hankali ta bude idonta atakaice Bara san lokacin da ta zauna ba, kallonsa take in disbelief, Kai kawai ya gyada mata , cike da karaya ta soma jijjiga kanta kafin ta fashe da kuka mai cin rai, kana gani kasan da iya gaskiyar ta take kukan , ma'ana daga zuciyar ta hawaye ke fitowa. Cike da karaya da tsananta tausayi yake kallon ta, yana daya daga cikin abin da yasa yake kara tausaya mata , wato rashin haihuwar da bata taba yi ba , yau shekara talatin da auren su amma ko haram wata bata taba yi ba, shiyasa data nuna tana son daukan ɗan ƴar uwar ta bai hana ta ba, ya dauke sa tamkar ɗansa babu ban ban ci tsakanin su, yau kuma da aka ce ya bar duniya bazai iya misalta irin radadin da ya je ji a zuciyar sa ba, duk da abubuwan d ya aikata a gare sa. Cike da tausaya wa ya rungume ta so tight ya fara petting back dinta cikin Muryar sa mai san yi da zallan nustuwa ya fara tattalin ta hade da yi mata nasiha mai Rasta jiki kamar de yadda ta kasance tana masa a duk lokacin da ya shiga wani hali na ƙunci. TURAKAR GIMBIYA NASHWA (FULANI) Zaune take cikin shiga na alfarma cikin kaya mara nauyi , sai de fari ne tas hannunta dauke da carbi, tana saye da hijabi shima fari tas, princess Mobina na kwance lubb bisa kafin Fulani sai jan ajiyar zuciya takeyi, da alama tayi kuka sosai, cike da nustuwa Fulani ke shafa kanta cikin salo na lallashi. Cikin muryan ta na sheshshekar kuka tace "yanzu kenan bazan ƙara ganin ya Mubeen ba Jaddatii ? Shikenan ya tafi ya barni da kewarsa sa ? Allah Jaddatii ya Mubeen ya nuna mun so, duk da a zuciyar sa ba haka bane, amma Ni abinda yake zahiri nake gani , ba komai tattare dashi wanda nake gani sai zallan ƙaunar da yake mun," Da hanzarin ta mike zaune ta haɗa hannunta guda biyu 🙏 cikin salo na neman gafara tace "Dan Allah ku yafe wa ya Mubeen, insao ya samu rahamar Ubangiji, wallahi ba laifin sa bane, nasan wani abun sa shi aka yi," Cike da tausayin ta Fulani ta kama both hand dinta tace "Sabr yah Hafidatiii, ki kwantar da hankalinki," Fashewa taI da wani mastanan cin kuka maiƙona rai da zuciya tace " Jaddatii baza ku yafe masa ba ? Dan bakwa ƙaunata ko?," Fulani ganin ta riki mata be yasa ta rasa mai zata yi guda ɗaya, don in akwai abinda ta tsana a duniya bai wuce taga jikanunta cikin wani hali na tashin hankali ba , musamman ma Mobeena da take jinta tamkar ranta. Bata kai ga cewa komai ba sai ga Bana sarki ya shigo cikin keban ceccen farlon wanda ba'a yarje wa kowani bawa ya shigo ba, Cike da hanzarin da ya karasa inda suke ganin halin da Princess Mobina ke ciki, "Inna lillahi Mobina mai ya faru?," Tana ganin sa ta tashi ta gudu ta karasa inda yake ta rungumesa ta ce" Grandpa ya Mubeen ɗan Allah ku yafe masa kar Allah ya kama shi da laifin zunubin da ya aikata," "Shittt is okayy Maryama mun yafe masa duniya wa lahira, yanzu ba ban shigo nan ba sanda na tabbatar da sauran bayin sun yafe masa abinda ya musu, ko ba komai shi din ɗa ne a garemu kuma ya mana biyayya dai dai gwargwadon iya warsa, shi din ya zama jinin jikin mu, mun yafe masa Allah ya yafe masa shine abinda muke fata a yanzu," Fashewa ta karayi da wani kuka mai ƙona zuciya "shi ke nan yanzu ya tafi grandpa? Bazan ƙara kallon shi ba ? Bazai kara kira na a waya ba? Bazai ƙara kaini makaranta ba? 😭😭😭. Grandpa Dan Allah ku dawo mun dashi, wallahi na yadda zan aure shi a haka, na yadda koda shi baya sona, inason in saka mishi da irin kulawa da tattalin da ya yi gareni, ya nuna wa duniya babu yani, tur da irin halina duk Ni na jawo hakan daban tauna masa asiri ba da hakan bazai faru ba, duk da mugun nufinsa akaina na ƙwammace hakan ta faru da rasa kanshi da yayi yanzu , nadan Ni ce sa na di," ba tare da ta sani ba taji an soka mata allura, tana kokarin juyowa wani bacci mai nauyi ya dauke ta, da taimakon Dr Yusuf aka kwantar da ita bisa shinfidadden kujerar, mai taushin gaske, sauke ajiyan zuciya Fulani tayi ta ce "Allah ya kawo ka a dai dai Dr Yusuf, da naga ka shigo na zaci shine ma ," tayi maganan ne yayin da idonta ke cikin na Baba sarki, "hankali na ya gagara kwanciya ne shiyasa na ce bari nazo na duba ta," "Hmmm tun dazu ta rikice ga jikin ta yayi zafi sosai, sai sun batu take yi shiyasa nace bari kawai na kiransa ka turo mana Dr Yusuf," "Hmm kinyi kyan kai, mai yake damun ta ," Cike da girmamawa Dr Yusuf ya ce" damuwa ne da stress, sai zazzaɓi, amma yanzu na mata alluran bacci she will be alright inshaallah, and kar ana barinta ita kadai kuma ban da yawan tunani, I mean kar barta tayi stressing brain dinta," Gyada Kai kawai Bana Sarki yayi, yayin da yake shafa kanta cike da tausaya wa da zallan ƙauna. RUGAR HARDO BELLO (KANO STATE, NIGERIA) 8:00 pm Zaune muke a falo as always kowa da abinda ya keyi muna sanye cikin light wears wato kasa marassa nauyi, Sallamar da muka ji ne yasa hankalin mu karkata in da ake sallaman, wah zamu gani ??? Commodore Fareed ne da Captain Fudhal, suna sanye cikin fararen jallabiya, dan kifta ido nayi ina juya su kafin na amsa sallamar tasu, Bismillah shine abinda nace dasu yayin a Islam tun da ta amsa sallamar bata kara cewa komai ba, cike da fara'a ya samu guri ya zauna, shine Fudhal sai cika yake yana bastewa haka har ya zauna. Cike da fara'a ya ce "sannu ku da hutawa GENTLE ladies😁," Kai na dago na gansawa, sai kawai ya burge ni musamman yadda yake magana cike da fara'a, ko haka kadai ya nuna cewa mutum ne shi wanda ba shida damuwa. Murmushin ba mayar masa nace yauwa sannu ya kuke? "lafiyan mu kalau, ya ɗawainiya da mu?," Murmushi nayi na mai mai ta Kalmar ɗawainiya, "Ehh ai ba ƙaramin kokari kuke yi ba," Wani murmushin na kuma sakewa don nima gwana ce a wannan fannin musamman inna samu wanda na sake dashi. Ai ku bakin mu ne , bakon ka kuma annabin ka ne. Gyada Kai yayi ya ce "haka ne, if I guess right ke ce Mahnoor ko?," Yaff Ni ce, "Mashaallah, and this boss lady most be Khadijatul Islam," Murmushi nayi na ce You guess it right, she is the one. "You know am good at guessing," Humm kaji Dadi ni kam am not good at guessing, Dan karkata kai nayi na karewa Captain Fudhal kallo na yan sakanni kafin na ce, is he seek? Naga ya hade fuska kamar gumbar waina, cikin shi na ciwo ne? Murmushi Fareed yayi ya ce "he is not, haka yake bashi da fara'a," Dage gira daya nayi na ce Maama luya, so haka yake kullum da face dinshi kamar anyi gobarar attarubu? Wani mashiriritin dariya Fareed ya sake ya ce "You are so funny," Murmushi nayi na ce uhmm kaga ban ma san sunan ku ba? "Ohh my name is Fareed and this one is Fudhal," Ohh Masha'allah I guess I know you, but where? Ohh 😯 I remember you are Commodore Fareed, you are Air force , and this Mr Grumpy is Captain Fudhal, I think I guess it right, Wani murmushi Fareed ya sake ya ce"yapp haka ne, but a Ina kika san mu?," Ohh come on, Commodore saninku ai is not a big deal, Kuna cikin Top ten na the most famous and handsome rich guys a fadin Africa, Ni a gurin ƴan matan Class din mu ma na sanku. "Wow ki ce min yi wuta," Yayi magana yayin da yake dan daga kwalan jallabiyar sa, Dan ƙaramin dariya na sake yanda yayi ya ban dariya sosai, ina dayan kuma mai danne ƴayan mutane ajikin gini. Dan ware ido Fareed yayi ya ce "kai kuma acikin mu yake ," Zumburo baƙi nayi gaba na ce 😚 ehh mana kawai daga kai mishi abinci sai ya fara wa mutum mugunta, sanda fa ya gwalmadar mun da kashin kun kumi na😞. Zare ido 😳 Fareed yayi y ce"subahanallhi, uhmm am so sorry 😔 haka yake wallahi yana da zuciya sosai," Dan daga gira daya nayi nace, i guess ni bani dashi shi yasa ya mun haka, wai yana da zuciya, na fadi haka yayin da na kara turbune face nawa. "Sorry kin san yan uwan nawa sai ahankali a musu afuwa please 🙏," Kara cuno baki 😗 nayi gaba nace uhmm, ohh na manta ga can abincin ku a dining table, tun dazu Innani ta ajiye, muje nayi serving naku, Murmushi yayi yace "okay thanks 😊,," Yayi magana yayin da ya mike ya bi Bayan ta, shiko Fudhal sanda ya mula dan kanshi kafin ya mike, yayin da Islam tana kare mishi kallo azahiri ko zaka ranste waya take dannawa sai de idonta yana kanshi, tana karantar halayyar sa tsaff . END Of PAGE 36, FOLLOW FOR MORE 😢😁 Story and written by Queen Mahirah 👑🧕 The wordsmith 🖊️📖 THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA 🏰) The story contains the fact Royalty, Ego, Separation, disastrous love, hatred, hardship,Twin flame journey... Story and written by Queen Mahirah 👑🧕 Wordsmith 🖊️📖 FREE BOOK BOOK 1 🧚37🧚 Fudhal ko sanda ya mula dan kanshi kafin ya mike cike da izza ya je dining area, yayin da Mahnoor da Fareed sun shagala da hira zaka ranste sunyi Shekaru tare. Da kallo na bisa kafin na mike na fara serving dinsa, ina gamawa na mika masa abincin, komawa nayi na zauna muka ci gaba da hira ni da Commandore Fareed, sallamar Innani ne ya kaste mana hiran, cike da jin dadi ta karasa inda muke tana washe hakora kamar gonar auduga, "Mashaallah Abu yayi kyau, abinci kuke ci ashe ƴan samari," Fareed ne ya ce "ehh Innani Barka da dare," Kara washe hakora tayi ta ce "yauwa Barka, ɗan albarka, ya mai jiki?," "Jiki da sauki sosai, Alhamdulillah," "Tohh Allah ƙara sauki," "Amen summa Ameen" Toh gwanar laste laste ke baza ki ci abincin bane, kizo kuci tare mana ai yafi dad'i, kuma zai ƙara muku haɗin kai," Ba tare da ta ce komai ba ta taso tazo dining area ta zauna tayi serving kanta ta fara ci cike da Miskilanci, Wani murmushin jin daɗi Innani tayi taja wani dogon numfashi ta ce "Allah albarka ci rayuwar ku ya kuma ƙara hada kanku," Cike da zumudi Commodore Fareed ya ce "Ameen Innani, kin ga na samu ƙanne dama nawa daya ne, in zan tafi sai in kaisu gurin Ammi na ta haɗa su da Mobina sai su zama su uku, kinga mu uku suma su uku," wani ɗan guntun ƙwalla Innani ta goge cike da tausaya ta ce "kai yah Fareedu bawan Allah Allah de ya nuna mun wannan rana, da zan miƙa amanar dana dauka ga masu shi," Cike da fara'a da ƙwarewa wajen aikinsa ya ce "Ameen summa ameen, ƴar tsohuwa dama ita alƙawari kaya ne mai nauyi musamman inka rike shi a cikin ka," "Hmmm wassu lokutan aikewa aciki yafi ka fidda shi sarari, kasan mahassada sun yi yawa, wai kana ta kai su kuma suna ta kai," "So sai ma kuwa Innani ai ni zan fada Miki hakan, kinsan fa Yan zu an dena kiwon dabba sai mutum," Cike da jimami Innani tace "ohh duniya ina zaki kaimu, Allah de ya kare mana ku," "Ameen summa ameen," "A'a shi mara lafiyan fah, Nuriyya zo ki kai mishi abinci," a dan razane na dago kaina na ganta kafin na,nayi kicin kicin da fuskana na ce 😚 nifa Innani ni wallahi gaskiya ki tura Barira ta kai mishi abincin, "Eyyeh wai samu ya fi iyawa hawa dokin maciji, in ce ki kai ki kice na aiki Barira, yar tselen uwa ke zaki kai," ƙukan shagwaba na fashe dashi na fara shure shure da kafa a kasa, ni ni wallahi abinci nake ci, to ke ki kai da kanki mana tunda ke kin fishi damuwa da yunwar cikin shi, "Ehyehh kin san Allah zan zazzage Miki bakin rashin mutunci Nuriyya in baki tashi kin kai mishi ba," Bil hakki da gaskiya na fashe da kuka ni wallahi bazan jeba nikam, naje ya kashe ni jiya ma da kika aike ni ina sanda ya gwalmadar mun da ƙashin ƙunkumi na, Sake baki galala Innani tayi tana kallonsa kafin ta fara tafka salati kai kace an aiko mata da saƙon mutuwa, "Ohhh ni Khadijatu matar Sheik, Yan zu a baƙon ma sanda kika Ni na bakinku na tsiwa," Dan kifta ido nayi na mamaki na zaci zata fara surfa bala'i an Jimin ciwo kawai naji ta karya kwana, "Yan zu ɗiyar nan sanda kika nuna halin naki na tiyara ," Zumburo baƙi nayi na ce 😚 nifa ban gane mai kike nufi ba , daga cewa ya gwalmadar mun da ƙashin ƙunkumi, sai ki fara zuba kamar ƙorama, baƙi ma ji abinda ya faru ba har kin yanke hukunci. "Da ban san halin ki bane da sai na tsaya bin sassala, ai dama tun farko kin nuna bakya son kai abincin dama nasan za'a rina," Lallale Innani ya mareni kuma ke ki hanaani ƙuka, "Ai ni Nourda bai karya ƙunkumin ki Bama ban ji dadi ba," Bude baki na nayi galala na yan mintina cike da kututun baƙin ciki na rike kirji na ko ince na dafa ƙirjina, na ce lalle kan Innani zaki fadi haka wai somi ta uwar wawa, lallae ai dama naga take taken ki akan wannan jibgegen basamuden, sai de ban san abin naki ya kai har haka ba amma ba komai, ai dan kinga Hamma Faruq baya nan ne shiyasa kike aikata wajen wani gardi harda maste ni a gini, Na karasa zan cen ina maste ƙwalla, amma ba komai zan bar miki gidan, kai ƙasar ma gaba daya zan bari, sai shi ya maye miki gurbina dama naga kin fi son shi. Na karasa maganan yayin da na mike nayi hanyan ɗakin mu. Galala Innani tayi ta sake ɓaki ta na bina da kallo ta ma rasa mai zata ce, in akwai abinda ta tsana a rayuwar ta bai wuce taga bacin rai na ba ko ince zan bar ƙasar nan hankalinta to ranta inyayi dubu zai tashi. Fareed ganin tuhumar bana ƙare bane yasa ya ce" ki ɓari Innani inna gama zan tafi masa dashi , shima kina ganinsa ba ƙanwan lasa bane, yana da tsokala, kuma sai wanda yasan halinsa zai gane hakan ," Cike da sanyin jiki Innayi ta ce "shikenan to ka kai mishi," ta karisa maganan yayin da hankalinta ke kan hanyar ɗakin mu. KANO STATE, NIGERIA MASARAUTAR SUHATAJ MUHD HABIBULLAH TURAKAR GIMBIYA SAUDAT (KILISA) Kamar kullum tana Hakim ce a sashin ta bayi na ta faman mata hidima, sai de yau shigar nata na daban ne kasancewar an yi rasuwa tana sanye da fararen kaya hannunta dauke da casbaha. Sanarwa akayi na karasowar Sarauniya Sareena, cike da taƙama ta shigo ta samu guri ta zauna, bayin na ganin haka suka sallama kansu bayan gaisuwar da suka mata, Cike da zallan isa ta fara magana kamar haka "bayan kin kashe shi mai ne ne kuma dalilin zamanvmakoki da kike yi anan," Cike da izza ta dago kai ta ƙarewa ƴar Tata kallo ta ce "ban gane mai kike nufi ba," Murmushi ta sake kafin tace "zaki fadi haka mana Ummi, ina so kisan wawa daban mai wayo daban," Murmushi Kilishi ta sake 😏 na gefen ɓaki, "yaro yaro ne wai baisan wuta ba sai ya taka, har yanzu da sauranki Sareena, na haife ki amma naga alama ban haifi halinki ba, yarinta na ɗawainiya dake, ko ince kin ɗauko halin ɗan uwan ki da ake cuta a kullum," Kicin kicin Sarauniya Sareena tayi da fuska tace "Ni fa ba zuwa nayi nan don ƙi mai dani yarinya ba, zuwa nayi ki fada mun mai ye dalilin da yasa kike amfani da Mubeen? Kuma mai Mobina ta miki da kike so ki lalata rayuwar ta?" Jijjiga Kai kawai tayi kafin ta tsuke fuska ta ce "ina so kisan ni ce mahaifiyar ki, baki da dalilin da zaki zo ki tsaya kina mun wannan tambayoyin marassa ƙan gado," "Hummm Ummu kenan, abin da nake so kusani anan shine duk abinda zakiyi ki tabbatar kin tauna rami dai tsayin ki kuma wallahi ki bi ahankali don duk abinda kuka shuka sai kin girbe shi tsabb," Cike da bacin rai tace "ya ishe ƙi haka Sareena Ni uwar ki ce ba Sa'ar wasan ki ba, ƙinyi ƙankantar da zaki zo ƙina gaya mun magana sin ranki, Ni zaƙi gani ƙice ina amfani da Mubeen mai yake da shi shudin banza ƙaramin alhaƙi, in Kuma na lalata rayuwar Mobina mai zan tsira dashi, yarinyar daki ishirin bata cika ba, ce Miki akayi ina da lokacin ɓatawa ne akan kananan ƙwari irin wa'yannan," Cike da rashin yadda take ƙare mata ƙallo, don in akwai abinda bata yadda dashi a duniya ba to mahaifiyar ta ne. Mikewa tayi cike da gadara ta ce"bude na fada miki, in kina vin kasa ki ƙiyayi ta shiri," Tana gama fadan haka ta baza alkebban ta tayi gaba, Wani irin ƙuna zuciyar Kilishi keyi tabbas daban dan Sabreena ƴar ta ɓace da ba tan tama yau zata baƙunci lahira, wani abu da ta tuna ne yasa ta sake wani murmushi na gefen ɓaki, ta ce "yaro yaro ne ni dake shege ka fasa, zaki gane ni ba sa'ar ki bane, ki gamaa baki shirin, kina gani zan mulki wannan masarautar babu yadda kika iya dani,"😏 Zaune take cikin wani ɗaki mai shegen duhu tana sanye da wassu kaya jajaye, ba abun da kake iya hange ajikinta hatta fuskar ta a rufe take, hannunta dauke da candle dashi take amfani wajen haska gurin, sanda na kara baza ido kafin na hango wassu samudawa zaune gaban ta yayin da take Hakim ce bisa wani kujera wanda tasha ado da ƙwaran gwal, haka wuyan ta na sanye da wani tafkeken sarka da ƙananan ƙwaran gwal, dana ƙarewa ɗakin kallo ba komai aciki sai wani table mai dauke da wani kwarya akai, da mamakina cikin shi dauke da jini a cike, sai wani ƙaton ƙwaran Gwal ciki an kunna wuta, daga gefe kuwa wasu manyan gumaka ne jibge, komai na ɗakin ja ne. Cikin wani murya mai wuyar fassaruwa take magana "na baku daga yau zuwa gobe ku tabbatar kun gabatar da aikin dana sa ku," Cike da girmamawa da rawar jiki na tsoron abin da zai fito daga ɓakinsa yace" a mana afuwa INNA UWASU INNA UWA MABA DA MAMA adann ƙara mana lokaci, zamu gabatar da wani shiri yanzu yarinyar akwai tsaro mai karfi akan ta muna da buƙatar a fito da ita sai mu ƙaaddamar da aikin mu," Cikin razananniyar Muryar ta mai sa maza rawar ɗari ta ce " na ƙara muku ƙwana ɗaya ku tabbatar kun ƙammala cikin ƙwana uku, nake so a rufe babin wannan yarinyar." Cike da girmamawa suka zuba sujjada a gabanta sua ce "Ran mu fansa ce gareki INNA UWASU, INNA UWA MABA DA MAMA, INNA UWASU BABU IRIN KI A DUNIYA..," IRAQ HOSPITAL Ƙawance take bisa lafiyayyiyar gadon asibiti, tana sanye cikin kaya na marassa lafiya, fuskan ta yayi fayau dashi kana ganin ta kasan taji jiki. kallo na ƙarewa dakin zaka ranste dakin wani hamshaqin mai ƙudi ne a Nigeria, komai na dakin a tsafta ce yake, gashi komai fari tas ga sanyin ac dake tashi da wani ƙamshin haɗadden turare ko ince room freshener, daga wani ɓangare na ɗakin kuwa tamkar farlo koma ince farlo ne, yana ɗauke ɗa haɗaddun Couch da madaidai cin Chinese carpet sai Centre table dake stakiya , daga jikin gini kuwa wani ɗanƙareren plasma Tv ne. Dawowa nayi inda gadon mara lafiyan yake anan naci karo da halittar data ɓan mamaki 😳 wai wata saɓon gani 👀 mai zan gani haka!! Engineer Othman Ibn Abdallah (ABI), ya na zaune bisa chair dake gaban gadon, yana rike da hannunta daya, da nasa hannun, kallo daya zaka masa ka hango zallan damuwa dake shinfiɗe a face ɗinsa. Sanda na ƙare masa kallo na hango manyan tan da yayi, sai de duk da haka bai hana zallan kyansa baiyana ba, har ilah yau yana nan yan da yake a giant balarabe, mai farin fuska da kyau wanda ke ɗauke da zallan nustuwa da Chrisma wato ƙwarjini, game da murɗadɗen jiki ko ba abinda ya sauya, yana sanye cikin Black suit wanda ya cire coat din ya bar white long sleeve ɗin. Daga ɓangaren dama kuwa Fatima ne zaune cikin shiga na alfarma, daga nata ɓangaren itama ta manyan ta sosai, sai de gyara da kula da fata da jikin ta ke samu ya hana girman bayyana, don inka ganta zaka ranste bata fi shekara 25 ba, kasancewar ta mutum mai yiTƙaramin jiki, wani ƙyakyawan yaro ne mai kama da Abi ke ƙwance luff ajikinta, wannan ba kowa bane sai SAWBAN, wanda ya kasance ɗan auta ƙaramin ɗan Fatima mai shekara goma a duniya. Suna cikin wannan zaman kurame da kowa ke saka abubuwa a ransa ne aka yi sallama, cikin wata siririyar murya ko ince murya mai ɗauke da zallan nustuwa, imani haɗi da zallan Izza. Ba tare da sun ɗago kan su ba kasancewar sun san waye ne suka amsa sallamar. Mashaallah lah ƙuwata Illah billah, wannan shine abinda na ce a lokacin da nayi tozali da wannan kyakkyawan halittan, wani farin giant ne mai kama da larabawan Fulani, yana sanye cikin kaƙin sojoji wanda yayi bala'in karbansa wato ya amshi fatar sa ko ince fatar sa ta amshi kayan, kasancewar sa mutum mai haska kaya ba kaya ta haska sa ba, fari ne tas sai de ba irin farin nan mai kashe ido ba, i can say yana da soft and creamy white skin, kamar yadda na faɗi a farko giant ne wato ya na da tsayi da murɗadɗen jiki hadi da faɗi, fuskanshi nada fadi kaɗan da tsayi, fuskan na ɗauke da golden eyes nashi masu sheki da daukan hankalin mai kallon su, bugu da ƙari yasa maza rawar disco musamman marassa gaskiya, golden eyes nashi na ɗauke da long moist eyelashes, wanda suka ƙarawa idon wani ƙyau na musamman, sai well shaped eyebrows nashi Wanda tamkar shi ya seta abin shi, idan ka gangaro zuwa hancin shi kuwa kamar shi ya tsaida abinsa, yayin da inka gangaro lips dinsa ko they are so cute, zaka ranste red lipstick yake shafawa kasancewar su ja, fuskanshi na zagaye da kwanceccen lafiyayyiyar man's pride dinsa wanda aka narkawa Naira, baki sidik dashi ƙawance luff, yayin da kanshi yake a cike da gashi da yayi nasaran saukowa har wuyansa, baki ne sidik mai tsansti, idan ka ƙare mishi kallo zaka rasa a wani fasali zaka ajiye shi, baza ka kirashi da balarabe ba, haka ka zalika baza kace dashi bafulatani ba, sai de yanayin sa yafi kama da bahaushe wato dan Nigeria, duk da kyau da yake dashi bai hana asalin sa bayyana ƙarara ba. Wannan ba kowa bane sai LITTLE IMAM(FARUQ) Wanda ayanzu duniya ta shaide sa da MAJOR GENERAL UMAR FARUQ IBN OTHMAN ZUNNURAIN. Popularly known as 🐅 TIGER. Yana daya daga cikin manyan jami'an tsaron da Duniya ta shaide su , kasancewar sa Jami'i na ƙasa da ƙasa, wanda yasan aikin sa, duk da kasancewar sa mai ƙananun shekaru bai hana zallan Izza da ƙwarjinin sa baiyana ba ako ina, musamman a filin daga wato filin da zai yi fito na fito da maƙiyansa, ya kasance mutum mai tarin masoya haɗi da maƙiya, kasance warsa mutum ne da bai yadda da rashin gaskiya ba, wanda sanadin hakan ya samu cigaba da dama a ɓangare daban daban na rayuwa, a yau yake da shekara 30 da wasu watanni ya tsallaka gada da dama wadda mutane dayawa basu tsallake ba , ciki har da wayan da basu kai sa shekaru ba, idan na cigaba da baku labarin irin nasarorin da MG FARUQ ya samu tabbas zamu wuni mu hanste anan, saboda haka back to normal labari...😁 Cike da zallan isa, mazantaka da zallan Izza yake tafiya har ya iso bakin gadon mara lafiyan wanda ZULAIHAT je ƙwance luff, Abi ne ya dago tunanin idonsa ya zuba su a fuskan MG FARUQ ya ce "what did the Doctor said?," Digon numfashi yana kafin ya ja kujerar ya zauna ya ce " No need to worry, she is alright, Bp ta ne ya hau sai kuma zuciyar ta da tsinke but munyi magana da Dr Fauziyya ta ce mu tabbatar bata kara shiga irin wannan yanayin ba, we should make sure an mata abinda take so, so that zata rage tunani, that will help her heartbeat to settle down," Dogon numfashi yaja ba tare da ya ce komai ba suka ji ta fara tari tana buƙata ruwan sha, cike da rawar jiki Fatima (Ummi ) ta mika wa Abi bottle water, cikin sauri ya bude yayin da MG FARUQ ya tallafe ta ajikinsa shiko Abi ya bata ruwan, cike da ishi bukatar ruwan take sha, sanda ta kishi Dan kanta kafin ta ƙauda kai ya cire mata bottle din daga bakinta, shi kuma Mg Faruq ya gyara mata kwanciyar ta wato ya ƙishin giɗar da ita ajikin filo, cikin wani yana yi ta fashe da ƙuka mai cin rai wanda kana gani ƙasan daga ƙasan zuciyar ta ke fitowa. Ummi ne ta ƙira Mg Faruq "Faruq zo ka ɗauki SAWBAN kuje waje," Ba musu a zo ya ɗauki SAWBAN da yayi wulwul da ido yana don yin kuka ganin halin da Momyn sa take ciki, be yi wata wata ba ya sa hannu ya dauke shi kamar yaro ɗan shekara uku, ta cigaba da kuka cikin wani yanayi, jiki ba ƙarfi Abinda hau rarrashinta yana cewa "Sabr yah Ukhtie," Cikin sheshshekar kuka ta ce "ya zan yi hakuri Akhie a dake Ni a zamanin ƙuka , sun auren dole kuma su koreni daga gida batare da tunanin wani hali Ni Ko abin na haifa zasu shiga ba, kaduba kaga Akhie shi hankalin sa a kwance har da yin wani auren biya barni da igiyansa a kaina," Cike da rashin fahimta ya ce " I don't understand waye yayi auren ?," "Ni ma ban sani ba Akhie, yayi auren sa harda ƴarsa zama tayi aure Ita ma," Dan shiru yayi din sai Yan zu ya gane mai take nufi kafin ya ce "wa ya ce Miki zai aurar da ƴarsa?," "Ba Sawban ba ne yake fada mun and am very sure shine cos har sunan sa ya fada mun wai Shahzad ne zai aure ta," Dan shiruu yayi alaman tunani kai tsaye bazai ƙaryata zancen ba don shima yaji magana makaman cin wannan, "hmmm Zulaihat I know how you are feeling right know, but I want you to know and understand Babu Wanda Ya Isa Ya hana abinda Allah ya ƙaddara faruwar sa, they abondone us Kuma sun mana iyaka da komai nasu, kin san ƙa'idar su in suka yi exiling naka to baka da wani ikon yin bincike ko Sanin abu game da Masarautar, so please come down, let it be , let the past fly away, try and brainwash them from your mind, I know is hard but try as possible as you can, mun girma mun ajiye iyali ga yaran mu sun girma ƙaramin cikin su shine mai shekara goma, pls kiyi hakuri Allah bai manta damu ba, ya rufa mana asiri ayanzu muna da duƙiyan da zamu iya ciyar da Mutanen dake Masarautar Suhataj Abdallah, gamu da yara da suka zamanto sanyin idaniyan mu, babu abinda muka rasa ku cigaba da addu'a ayanzu in muna da damuwa bai wuce na rashin Myreen ba, muyi addu'a Allah bayyana mana ita," Wani dogon numfashi taja don maganar tayi tasiri a zuciyar ta kafun tayi narai narai da ido ta ce "Please Akhie take me to Innani and Abba i miss them so very much," Tayi maganan yayin da ta ƙara narke face din ta, gyada Kai yayi ya ce "okay I will talk to Faruq zai shirya muku tafiyar," Dan turbune face Fatima tayi ta ce "Ni fah," Da wani ƙallon gefen ido na ƙasa ƙasa ya bita dashi bai ce komai ba, ita Ko sai kara narke fuska takeyi, Zulaihat ko sai zuba murmushi takeyi don ba karamin burge ta suka yi ba, ganin in bata sa baki ba bazai barta ba yasa ta ce " shike nan sai mu tafi dasu ILHAMA da AJLAL naji sun ce gobe zasu dawo Sawban kuma jibi za'a basu hutu, shikenan sai muyi best Vocation ever, I guess we will have lot fun," Shiruu Ayi Bai ce komai ba, in akwai wanda ya tsana rayuwar bai wuce ace Fatima zata masta daga inda yake ba ma'ana tayi nia dashi. Dogon numfashi yana ɗon bazai iya cewa Fatima ba zata je ba , sabida a yanzuyan son farin cikin Zulaihat ga ita ƙanta Fatima ta daɗe sosai bataje ganin gida ba, ,"hmmm okay," Cikin farin ciki Fatima ta bashi wani side hug batare da ta samu tayi hakan ba, sautin murmushin ZULAIHAT da ta jiyo ne ya sata ta sake shi da sauri, kawai ta rufe fuskanta, Zulaihat kuwa ta kwashe da wani dariya mai ƙyataar wa, ta fara tsokalan ta. " Sannu Gimbiyar alkunya wai har yanzu baki dena ƙunya nan ba yau shekarar ku talatin da aure amma har yanzu baki dena ba yar fillo," END OF PAGE 37 Follow for more 😍😘 Story and written by Queen Mahirah 👑 The wordsmith 🖊️📖 🧚THE TWO LIGHTS ✨ (RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰)🧚 The story contains the fact Royalty, Ego, Separation, disastrous love, hatred, hardship, twin flame journey... Story and written by Queen Mahirah The wordsmith WHATSAPP CHANNEL https://whatsapp.com/channel/0029VacL1MhFy723j9fdgJ20 WHATSAPP GROUP https://chat.whatsapp.com/CztvtzKaDeqHqlqpuCyeNG 📱 Typing FREE BOOK 📚 BOOK 1 🧚38🧚 RUGAR HARDO BELLO (KANO STATE, NIGERIA) Cikin sanyin jiki Innani ta koma farlo ta samu guri ta mawa kanta mazauni, rafka uban tagumi tayi, yayin da take facing ɗakin su Mahnoor sai saƙa da warwara takeyi. Cikin nustuwa Chief Imam yayi sallama wanda yayi nasaran dawo da Innani cikin normal sense ɗinta, a ƙasan maƙoshinta ta amsa sallamar tasa kasancewar bata cikin mood mai daɗi, Fareed ne ya amsa sallamar cikin fara'a da sakewar fuska, yayin da Islam ta isa har inda yake ta karbi abinda ya shigo da shi ta kuma mishi sannu da zuwa, sannan ta dauko mishi ruwan sha. Fuskar sa ɗauke da fara'a wanda ya bawa Innani mamaki matuƙa har yasa ta fara tunanin koɗe an samu labarin Myreen ne, cikin Muryar sa mai cike da zallan dattaku da nustuwa ya ce" Barka da dare uwargidan Sheik? Da fatan na same ku lafiya?," Wani dogon numfashi taja yayin da ta nemi duk wani damuwa ta rasa, ita kanta tasan tayi Sa'an miji, idan da akwai abinda ke kara sata farin ciki da son cigaba da rayuwa bai wuce Sheikh da Mahnoor ba, tasan soyayyar da ke tsakaninta da Nooriyya wannan hadi ne na ubangiji, Sheik kuwa ƙyawawan halayyar sa na daya daga cikin abinda yake ƙara mata son sa. Authors Note "Shin kun lura da wani abu anan kuwa🤔? Shigowan Sheikh Innani bata ce dashi ƙala ba😞, haka bata karbi jakan hannun shi ba Wato abinda ya shigo dashi. Amma abin mamakin anan shine, shi yana zuwa ya fara tambayar lafiyanta bayan mika mata gaisuwa da yayi. Kuma fa karku manta cewa bata gaishe shi ba.😳 Akwai wanda zai iya fada mun mai yasa bai damu da rashin kula shi da bata yi ba?🤔 Nawa bangaren Ni Queen Mahirah nace abinda yasa Sheik bai damu da rashin karbansa da bata yi abu biyu ne✌️, 👆 Shine a lokacin da sa ya shigo ya kula da yana yinta wato ya fahimci cewa tana cikin wani hali na ƙunci, shiyasa ya mata uzuri. mai yasa ya mata uzuri? Shine mutum ne shi mai saurin fahimta bugu da ƙari ya karanci halayyar ta, sannan shi mutum ne mai saukar da kanshi musamman abangaren rayuwar sa da iyalinsa, wato zamanta kewar sa na aure. ✌️Ya mata uzuri sabida ba haka tasaba mishi ba, kasancewar ta mutum mai tsananin biyayya da basa kula, yana daya daga cikin abinda yasa ya mata uzuri a yau. Darasin da zamu ɗauka anan shine, ita rayuwa musamman na aure ana da bukatar fahimtar juna, sannan ka kasan ce mai yiwa abokin zaman ka uzuri a wasu lokutan, ka kuma yawaita karantar yanayinsa a lokaci mabanbanta, ma'ana lokacin da mutum ke cikin farin ciki da akasin haƙa." BACK TO LABARI 😁 Dogon numfashi taja kafin tace "Sannu da Zuwa Sheikh, lafiyan mu kalau, ya aiki da fama da jama'a," "Alhamdulillah," "Toh Allah kara rufa mana asiri ya Kade hau, ya raba ka da cin haram, da kuma sharrin maƙiya," Gyada Kai yayi cike dajin daɗin addu'ar da ta masa ya ce "Ameen summa ameen Mar'atussaliha, Allah ya yiwa rayuwar ki albarka," "Ameen summa ameen," "Ina Noorul hudah," in ji Sheik wanda ya tambayi Islam, cike da miskilanci ta ce "tana daki, bari na ƙirata," Gyada mata Kai kawai yayi, yayin da ita kuma ta Kama hanyar dakin da niyan ƙiran Mahnoor. Innani ne ta tattara hankalinta zuwa ga Chief Imam ta ce" Mashaallah naga yau kana cikin farin ciki Allah de yasa alkairi ne ya samu?," Wani murmushin ya kuma sakewa kafin ya ce "yau munyi waya da Hamma," Washe baki Innani tayi ta ce "😁 to to mashaallah ince Zulaihatu na lafiya,?" Bai kai ga bata amsa ba, sallamar Mahnoor ya kaste su, amsa sallamar suka yi yayin da Innani takafe ta da ido tana so tasan wani yanayi take ciki. cike da nustuwa na karasa inda Chief Imam yake na tsugana har kasa na gaishe shi, cike da fara'a ya dafa kai na ya amsa gaisuwan nawa hadi da samun albarka. "Mun yi waya da Abi ya ce mun nan da ƙwana uku Ummi da Momyn ku zasu zo dukansu," Cikin wani farin ciki wanda tun da ya ambaci sunan Abi na tsinci kai na aciki nace, Mashaallah, Allah kawo mana su lafiya, Allah sa za'a zo da Sawban dasu Ajla, "Dukkan su zasu zo, suma gobe zasu dawo daga makaranta sun gama Exams, Muhd Sawban ma za'a basu nasu, toh zasu tafi tare da Hamma Faruq," Wani dan ƙaran murna na sake kafin na dan langwabe kai nace eyyah Jaddi Abi fah? "Yana aiki shi bazai zo ba," Kamar zan yi kuka nace yau fah about three years rabon Abi da zuwa Nigeria, Murmushi kawai Chief Imam ya ce "aikin ne sai ahankali," Turbune face nayi kafin kuma na ce shikenan Allah lah kawo mana su lafiya, i really miss Ummi so very much, Allah kawo mun ita lafiya, bari ma naje na fara shirya musu wani abun mamaki😍. Na faɗi haka yayin da na mike da sauri nayi hanyar ɗakin mu. Wani irin sanyi jikin Innani yayi ganin ko inda take ban gani ba balle tasa ran zan mata magana.😔 EGYPT ABDUL MALIK ROYAL ESTATE 🏢 biki yayi biki, shirye shirye akeyi bakama hannun yaro, kasancewar yau Alhamis gobe juma'a, ma'ana gobe duniya zata shaida Zawjatul Ameer matsayin Gimbiya mai jiran gado. SULTANA NAJDA'S CHAMBER Zawjatul Ameer ne sanye cikin wani shiga na alfarma sai zuba shagwaba takeyi a MAHZIA (concubine, ma'ana ƙwarkwara a hausan ce, wanda anan ƙasar Nigeria masarauta na ɗaukan ta matsayin matar sarki ko ince matar da ba igiyar auren sa akanta amma sukan yi mu'amala tamkar miji da mata Sai de anan ya sha ban ban, kasancewar su Masarauta wacce take cike da ilimi na addini dana boko, anasu ɓangaren sun dauki ƙwarƙwara matsayin Jakadiya, wanda anasu ɓangaren ya zama abin gado kamar yadda kuka sani ƙa'idar masarautar SHAHARYAR ABDUL MALIK komai gada ake yi, haka itama MAHZIA ta kasance abin gado wanda har ƙarantar dasu ake yi yadda zasu gudanar da aikinsu, wanda su kuma nasu aikin shine su koyar da duk wata matar Malik ko matar Shahzad yadda rayuwar gidan Sarauta yake , ko ince yadda zata mulka jama'ar ta da kuma yadda zata zauna da mijinta). Zawjatul Ameer sai zuba shagwaba takeyi wa Mahzia wai ita kayan ya mata nauyi ajikinta, ita Ko sai rarrashinta takeyi tana bata hakuri, sallamar da Sultana Najda tayi ne ya sa ta tsagaita wa da shagwabar nata, cikin cool voice dinta tace, "Waya taba Hooriyya 😇?, My sweet little darling 😘," Ƙara fashewa da kukan taɓara tayi har d su bubbuga ƙafa, "Ina Mahzia ce tasa mun clothe mai nauyi," "Ohh sweery, you look so beautiful and fetching," Zumburo baƙi tayi gabaa ta ce "but Mima the cloth is too heavy," Ta gama maganar ne yayin da ta langwabe kanta idonta ko fill yake da ruwan hawaye wanda ya ƙara wa idon wani ƙyau da kyalli. Hannu Sultana Najda tasa ta tallafa face din Zawjatul Ameer cike da ƙauna ta ce "ohhh Hooriyya baki ga yadda kika yi kyau bane shiyasa, You know this is how Royal blood use to dress like, and the biggest part is you are a Crown Princess." Ta kammala maganan yayin da ta kama moist hand din Zawjatul Ameer da nata soft hand din, ta zaunar da ita akan dressing mirror chair, wani cute smile ta sake kafin ta ce "Mashaallah lah ƙuwata Illah billah, Mahbeer ya yi Sa'an kyakkyawar mata,, Allah ya baku zaman lafiya, ya azirtaku da zuri'a ɗayyiba," Ta ƙarashe maganar yayin da take shafa gefen fuskan Zawjatul Ameer, zuciyar ta cike da abubuwa da dama, babu abinda take fata ayanzu da wuce mafarki ta na kullum ya kasance gaskiya, idan har hakan ta faru tabbas zata fi kowa farin ciki. Cike da nustuwa da zallan manyan ta na sarauta daya bi jikinta ta daga hannu a Mahzia ta mata alamar zata iya tafiya, cike da girmamawa ta dukar da kanta kasa sannan ta juya ta kama hanyan fita daga ɗakin. Cikin nustuwa ta dauki cum ta shiga taje mata Kai cikin nustuwa ta shafe mata kan da mayuka masu bala'in kamshi, tufke mata gashin tayi guri guda kafin ta ciri wassu daga gaban goshi ta ɓangaren hagu da dama tayi amfani da wani machine tayi curling gashin wato ta ɗan murde su sai suka zamanto tamkar macaroni, wani box ta buɗe wanda yake ɗauke da wasu zafafan jeweleries wanda aka yi su da zallan narkekken Gold wato pure white gold,Sanya mata shi tayi a wuya ta, * Mashaallah 😍 sai kunga yadda ya haska ya kara fidda asalin ƙyan da Allah ya mata,* bayan ta gama ta sanya mata jeweleries din da ta dauko haɗadɗen Golden crown 👑 dake ajiye bisa wani red cushion Mai tsananin taushi da ɗaukan hankalin mai ƙallonta, dauko shi tayi ta sanya mata shi akanta wanda yasha gyara sai tashin ƙamshi yaƙe yi, cikin ƙanƙanin lokaci ta gama shirya ta cikin ƙaya na alfarma ita kanta ta burge kanta sai washe hakora takeyi, "Mima ki ganni na zama kamar Cinderella ," Tayi maganan ne with full of excitement yayin da take daga rigar da ke jikinta wanda yake tamkar na Disney princess, murmushi Sultana Najda ta sake ta lakaci hancin ta ta ce "Mashaallah lah ƙuwata Illah billah, Allah ya kare mun ke daga sharrin maƙiya," "Amen summa ameen Mima na yaushe za'a kaini gidan Zawjy Mima 😚 ina son zama tare dashi, inaso na haifi babies kuma yace wai sai in an kaini gidan shi zai bani babies, amma yaƙi fada mun yadda zai ban wai sai in naje😗😔," Tayi maganan ne cike da yarinta wanda ya zame mata jinin jikin ta ayanzu, shiruu Sultana Najda tayi ta rasa mai zata ce gaba daya. wani boyayyen ajiyan zuciya ta sauke kafin ta shafa gefen fuskanta cike da tausaya wa tana mai ayyana abubuwa dayawa a ranta tabbas ita ta kawo shawarar Mahbeer ya aure ta gudun karta subuce musu a wannan lokacin, sai de ayanzu tayi dana sani badan komai ba sai dan gani take kamar zata cutu da yawa kasancewar babu abinda ta sani na rayuwa duba da irin halin da ta shiga. da za'a bi nata da an kara lokaci har zuwa lokacin da zata dawo cikin hankalinta, a yanzu takan hasaso abu dayawa akan auren musamman inta hasaso cewa inta dawo hankalinta akwai possibility din da zata iya cewa bata son auren ko bata son shi Mahbeer din, Wanda in Hakan ya faru tabbas babu makawa dole a raba auren ɗon baza ta lamunci ganin ta cikin wani yanayi ba musamman cikin ƙunan rai, kuma koda ita bata bukaci hakan ba tasan sarai Master zai raba auren inhar ta nuna bata son hakan , wani dogon numfashin taja a karo na biyu wanda ta yi shi a bayyane. Cikin yanayi na yarinta wanda ya bayyana ƙarara a fuskarta ta kama hannun Sultana Najda da yake gefen fuskanta da nata soft hand din dake wani kaamshi na azo a gani mai gigitar da hankalin ma kusancin shi ta ce "Mima nayi miki laifi ne?," Murmushi Sultana Najda ta sake mai cike da zallan ƙauna da nustuwa kafin ta ce"waya ce Miki kin yi laifi, ai Aroosa (bride, Amarya) bata laifi," Murmushi ta sake kafin ta ce "really, but why do you look sad naga mood ɗinki ya canja, is there anything wrong?," Nodding kanta tayi kafin ta kamo duka hannun Zawjatul Ameer da nata hannun ta mikar da ita murmushi tayi ta ce, "Mashaallah ɗiyata ta girma, ba abinda ya faru Hooriyya 😇 an so happy kin girma kin kai aure, at the other hand I pitty my self cos zan rasa ki by my side zaki zama mallakin Beer not my kin tashi daga Hooriyya kin koma Zawjatul Ameer mai cikakken iko, I don't know whether you can handle the position and the responsibility?," Murmushin da ya zame mata ruwan jikinta ta sake cike da shagwaba da yana yi na juyewar brain ta ce " don't worry Mima I can handle it, remember am a change person, I have already grown up." Murmushi kawai Sultana Najda ta sake kafun ta kamo hannunta ta ce " let's go ," Cike da ƙasaita suke tafiya bisa wani haɗadden white center carpet Wanda aka mishi ado da wasu golden flowers Wanda suka ƙayata Centre carpet din, da zallan Izza suke taku ga wani ɗaukan ido da sukeyi na ban mamaki, wani walwali da sheki gurin keyi kasancewar an zan zara masa ado na ban mamaki, sun cigaba da tafiya bisa shinfidadden Royal centre carpet din wanda ya sada su da hadadden stairs din da zaiyi leading dinsu zuwa hamshakin farlon da yasha ado na alfarma, duk da dama farlon ba baya bane wajen haduwa, sai de na yau din daban ne kasancewar anan za'a gudanar da taro. komai na farlon an mishi ado da white and golden colour, ga wani kanshi na alfarma dake tashi, tafiya suka cigaba yi yayin da Sultana Najda ke rike da hannunta kallo daya zaka musu ka hango zalla ƙauna dake wanzuwa a zukatan su Wanda hakan ba karamin burge mutanen dake farlon yayi ba da daukan hankalin su kowa yana fadin albarkacin bakinsa, ga mahassada kuwa na ciki na ciki. ko wani takun su daya yana tafiya da bugun zuciyar mahassada da makiyan su, sun cigaba da tafiya har suka sauko daga stairs din yayin da suka cigaba da tafiya bisa carpet din har suka isa inda aka tanadar musu dan zama. Suna isowa kowa dake farlon ya mike cike da girmamawa kai a kasa, Sultana Najda bata kai ga zama ba sanda ta tabbatar ta zaunar da Zawjatul Ameer cike da tsananin soyayya da kulawa sannan itama ta zauna a mazaunin ta, cikin nustuwa da Izza daya bi ko wani ƙusurwa na jikinta 'tayi alama da hannunta alamar kowa ya zauna, ba tare da bata lokaci ko kara wani sakan ba suka zauna, yayin da kowa ke kokarin tura nasa sakon gaisuwan cike da bukatar samun matsuguni a wajen Sultana Najda da ita kanta Zawjatul Ameer, Kasancewar Sultana Najda mutum ne mai tsananin ƙwarjini da kuma kamewa hadi da rashin son reni, Bata fiye sa kanta a abinda be sata ba haka kazalika bata ɗaukan reni, bugu da ƙari mutum ce mai karancin magana wato miskila ce ta bugawa a jarida, Ta kasance daya daga cikin shahararrun mata dake tashen kyau da iya ɗaukan wanka ta kasance cikin jerin Top five world best Queen. Ta sharaha ta kowani fanni, kyau ilimi both Arabic da boko, a fannin kwalliya da iya ɗaukan wanka i can say she is being count out as the world best fashion model. yanayin jikin ta baya nuna girmanta kai tsaye idan baka sani ba baza kace ita ta ajiye Young handsome billionaire PRINCE MAJOR GENERAL UMAR MAHBEER mastayin ɗa. Kasancewar ta mace mai gyara kaanta komai nata na daban ne, takan yi order kayan amfani ta daga Company like perfume, toiletries da sauran su, ko kayan da zata sa fasalin su daban ne kasancewar a ita kadai ake producing kayan, yana daya daga cikin abin da yasa mata dayawa keson rabarta sabida su kasance cikin shafin mujalla (magazine)ta farko wace ko wani rana sukan wallafa labarai kasancewar su shafun sada labarai da ya yi shura a fadin duniya, Sultana Najda ta kasance mutum na farko dake bayyana a wannan shafin ta fannin ado da kwalliya da kuma sauran ɓangarorin, Kasancewar komai tayi abin burge wa ne ga jama'a. Duk da kasancewar ta mutum mai kamewa hakan bai hana ta taimakawa marassa karfi ba sannan Bata kasance daya daga cikin masu karfin mulki dake wulakanta marassa ƙarfi ba, Wannan kenan. Cikin nustuwa da Izza daya bi ko wani ƙusurwa na jikinta ya samu gurin zama ta dago lulu golden eyes dinta tabi ko wani daya daga cikin su dashi cikin abinda bai fi sakanni biyu ba ta ƙauda kanta batare da tace musu komai ba, Ganin haka ne yasa daya daga cikin su wacce tafi kowa kamewa da nustuwa hadi da kyan haiba,kana ganinta kasan karatun addini yabi jikinta, cikin siririyar muryanta ta fara magana kamar haka "Assalamu alaikum warahmatullah ta'ala wabarkatuh yah Akhawaat," Cikin girmamawa ɗaukacin matan dake farlon wanda ko wace daya daga cikinsu ke ji da kanta ta fannin ado da kyau da kuma arziki wanda kana iya kallonsa azahiri kasancewar abubuwan da sukayi amfani dashi wajen ƙawata kansu gold, lu'ulu'u, zinare da sauran su, sai de duk wannan ado ba wacce ta ko kamo hannun Sultana Najda bare kuma muje fannin Zawjatul Ameer da ke tashen kyau kasancewar ta mai karamin shekaru, ga hutu daya bi ko wani ƙusurwa na jikinta. Amsa mata sallmar sukayi kafin ta cigaba da cewa "Alhamdulillah godiya da yabo sun tabbata ga Allahu subhanahu wata'ala daya kawo mu wannan rana mai tarin albárka, badan komai ba sai dan gabatar da wannan muhimmin taro da muka gada daga kaka da kakanni, yau ta kasance daya daga cikin rana ce mafi tarin muhimmanci agare mu gaba ki daya, Kamar yadda kuka sani yau rana ce da zamu gabatar da kawunan mu ga Zawjatul Ameer, wato kowa zai gabatar da kansa da matsayin sa a wannan ɗaular mai cike da tarin albarka, bayan an kammala gabatar da kai kowa zai bada kyautar sa ga Zawjatul Ameer, Bari ni na fara da kaina Sunana Sayyidah Oum suleim Bint Sawban, na kasance shugaban mata ta fannin addini, sunan mijina Sheik Muhd Jabeer," Tana gama fadin haka tayi wa wanda ke zaune a gefen ta alama da ta gabatar da kanta, ba bata lokaci itama ta soma gabatar da kanta kamar haka" ni sunana Hidaya bint Ja'afar Ni ce matar Hisham Ibn Abdul Waheed wato Rayiys alhadath," tana magana cike da yanga da burin samun matsuguni a gurin Zawjatul Ameer. Wanda ke gefen ta ne ta karbi maganan ganin cewa ita Hidaya bata da niyan tsayawa duk da ta kammala gabatar da kanta iya yi da gwallami da son cusa kanta ya hanata dakata wa, cikin dakakkiyar muryanta da babu ko digon tsoro da son cusa kai aciki ta fara magana, " Arya bint Abanoub, ni matar Hamza ibn Abdelwahab (Qayid aljaysh) Army commander," Tayi maganan ne a rarrabe batare da ta damu data hade su ba kasancewar ba gurin zama take nema ba abinda ya kawo ta kawai take aiwatar wa wato gabatar da ƙanta, Sultana Najda ne ta dago kai ta mata kallon rabin sakan kafin ta ƙauda kai cike da salo na ƙayatarwa, tana jin jina irin karfin hali na Arya halin ta na daya daga cikin abinda take jan hankalin ta gare ta, kasancewar Sultana Najda bata ƙaunar mutum mai shishshigi da cusa kai, Itako Arya cusa kai da shishshigi wannan ba sana'ar ta bane. Sun cigaba da gabatar da kansu da nuna zaƙwadinsu na son samun gurbin zama wanda sam babu wacce tayi nasaran samun hakan. Bayan sun kammala ne kowa ya fara kokarin nuna shi wani ne wajen bawa Zawjatul Ameer kyauta na alfarma Sayyidah Oum suleim ne ta fara bada nata kyautar wanda ke nade cikin white box da yasha nadi mai ɗaukan hankali, wata murdaddiyar giant ne dake sanye cikin farin jallabiya na mata ta karba cikin ladabi ta fara bude box ɗin don ganin mai ne ne acikin, kasancewar ta mai tsaron lafiyar Zawjatul Ameer wanda aka kawo su daga runduna na musamman na sojoji mata daga kasar Sin (China), Ware shi tayi tas yayin da wani haɗadden Qur'ani da yasha ado da wasu duwatsu na alfarma ya bayyana, yana nan ɗan daidai wato Medium size, cover shi baki ne wuluk yayin da rubutun jikin anyi shi da golden colour sai wassu tsaddden stones ko ince lu'ulu'u da sauran abun kwalliya akayi amfani dashi wanda ya mai da shi tamkar abin ado, tana gama binciken ta ajiye shi bisa hadadden Royal stool din dake gurin, Hidaya bint Hisham ne ta Mika nata cike da rangwada karba tayi ta bude shi wani cute small box ne dake dauke da diamond ring mai tsananin jan hankali wanda takai aka mata ko ince ta umarci ɗanta Majeed ibn Hisham bin Abdelwahab, ya ƙera mata shi kasancewar sa mai hamshakin kamfanin da suke sarrafa abubuwan ado su sarƙa wato jeweleries, ya yinda ta umarce shi da ya ƙera zoben shi kadai bayan tsibbun data cika zoben dashi, ta Umarce shi karya yi su dayawa kuma karya ya ƙera ta a kowa, sanin cewa Sultana Najda bata amfani da abinda aka kera wa wassu sai ita kadai, Bayan Uwar kudin data kashe wajen yin siddabaru ajikin zoben, wanda wani gagarumin bokanta dake Ƙasar Giza ya umarce ta data yi zoben shi kuma yayi wa zoben wankan tsubbu, Hakan ne yasa ta kulla ci aniyar tako wani hali sai tasa Zawjatul Ameer tasa zoben a hannunta, da fatan cewa zai zama sanadin cikan burin da ta dade tana yi tsawon shekaru. Hidaya na ganin za'a ajiye box ɗin a kan stool tayi saurin cewa " Please Sultana ina neman wani alfarma," Ko dago kai Sultana Najda batayi ba bare tasa ran samun amsa, sanin halin Sultana Najda ne yasa ta cigaba da magana, "ina so Zawjatul Ameer tasa wannan zoben a hannunta hakan zai tabbatar mun da ta gode da kyautar dan.....," Kallon da Sultana Najda ta bita dashi ne ya sa ta gagara karasa zancen ya makale a makoshinta, wani irin juyi cikin ta yayi saboda kuskuren hada ido Da tayi da ita cikin kankanin lokaci ta nemi nustuwar ta ta rasa, Da golden Lulu eyes Dinta tayi wa soldier dake tsaye alama data mai da mata da zobenta, Ba musu soldier ta dauki zoben ta mika mata, jiki na rawa ta karba ba tare da ta san abin faɗi ba,, Cikin tausheshshen Muryar ta mai cike da zalla izza da isa ta fara magana wanda yasa cikin hidaya kurdawa, "A duk fadin Africa do you think akwai wanda yake da dukiyar da zai mana kyautar da zamu gode masa? Tambayar ki nake....!!!," Tayi maganan cikin kau sheshshen murya wanda ya haddasa wa Hidaya saukowa daga kan kujerar ta ta zuba guiwan ta akasa jiki na rawa har kana iya jiyo yadda hakorin ta ke kara kaf!! Kaf !!,,, Soldier dake tsaye ta daka mata tsawa "bakya ji ne Sultana na Magana kina ji....!!!," Cikin rawar jiki da zallan tsoro tace " ALLAH ya huci zuciyarki Sultana Amun afuwa....," Bata karasa zan ce ba sanadiyar kuka mai karfi daya kwace mata, "Shut up Madam!!!," Cikin rawar jiki tasa hannunta ta rufe bakinta, ajiyan zuciya Sultana ta sauke na bacin ran da yake cinta kafin ta yi magana cike da karfin iko ko ince ta fara magana kamar haka, "Sayyidah (Chief)," Cike da girmamawa ta amsa, "take the ring and make sure kin yi bincike mai karfi a kanshi," "Inshaallah zanyi sanyi yadda kika ce Sultana," ta kammala faɗin hakan yayin da take kokarin karban zobe daga hannun Hidaya wanda ta rike shi gam taki bayarwa, wani mahaukacin tsawon da Soldier ta buga mata ne yasa ta sake box ɗin hadi da wani guntun fustari don tasan tabbas Kashin ta ya bushe. Ƙare mata kallo Sultana tayi yayin da ta hango zallan tashin hankali da rashin gaskiya ƙarara ya bayyana, ta ce "Liya," "Yes your highness," "take her to guard room and make a strong investigate on her," "As you said your majesty," Ta gama maganar yayin da tayi Saluting nata, ta juya ta fuskanci Hidaya da tayi mutuwar zaune, "Stand up Madam ," Cikin wani irin yanayi na tashin hankali ta mike tana kokarin fashewa da kuka Liya ta daka mata tsawa ta ce "shut up!!!, ko na fasa kan ki da bindiga," Tsum ta hadiye kukan ganin yadda ta seta bindigan akanta, sum sum suka kama hanyar barin hamshakin farlon daya ke na karshe a sashin kasancewar falko uku ne kuma kowanne kamar gari yake don girma sannan acike yake da kayan alatu da more rayuwa. Cikin bada umarni Sultana Najda ta ce " Lesha, ki tattara kyaututtukan kitafi dasu and make sure you examine all of them ayau nake son result," Sojan da aka kira da Lesha ne tayi Saluting Sultana sannan ta ce "Your wish is my command your majesty," Tana gama fadin haka ta tattara sauran kyaututtukan tayi gaba dasu, Sultana ta cigaba da magan kamar haka" Lujain go with Sayyida Oum Suleim make sure you take good care of the ring and record all you find," Lujain ne ta sarawa Sultana sannan tace "inshaallah I will do as you said Your Highness," Ta na gama fadin haka ta juya bangaren da Sayyidah take cikin girmamawa tace "You first Sayyidah," Ta fadi haka yayin da take mata alama da hannu ta fara tafiya wato ta shiga gaba, Gyada Kai tayi kafin ta mike cikin girmamawa ta ce "Ma'assalam yah Sultana," Gyada Kai kawai Sultanah Najda tayi, kafin ta fuskan ci sauran mutanen dake farlon ta ce "You can leave," Cike da rawar jiki suka Mike kowa na mika nashi sallmar suka kama hanya, "Arya!! Tomorrow you will be appointed as my Chief advisor," Cewar Sultana Najda kenan wanda in ba kaga lokacin da tayi magana ba zaka ranste ba ita tayi ba, cike da wani yanayi na mamaki da farin ciki Arya ta sadda kanta kasa, cikin yanayi na girmamawa ta ce , "Allah kara Miki girma da daukaka yah Sultana, Ina kuma rokon Allah da ya bani ikon rike Miki amana," Gyada Kai Sultana Najda tayi yayin da take kara jan hankalinta ya kwanta da ita sosai, kasancewar ta dade tana bincike akanta da yanayin halayyar ta, akarshe ta tabbatar da zata rike mata amana kamar yadda Jalila bint Abdelwahab tayi wato kanwar Rayiys alhadath wanda Allah ya dauki ranta, Murmushi Sultana Najda ta sake wanda yasa Arya daskarewa ta ce, "You can go," Cikin girmamawa ta juya ta kama hanyar ta na barin farlon, tana futa Zawjatul Ameer ta rungume Sultana Najda ta fashe da kukan da tun dazu ta kunshe abun ta saboda hudubar da kullum Sultana Najda ke mata na cewa muddin tana kuka ko surutu da karban abun hannun mutane toh za'a hana ta zuwa gidan Zawjy dinta, kuma za'a aura masa wata hakan na daya daga cikin abinda yasa take nustuwa musamman inta ga mutanen da bata sani ba, bata sake musu ko kuma rauni ya a zahiri. "Shhhhhhh!! Hooriyya is okay," Kara hugging dinta tayi so tight cikin sheshshekar kuka tace "an scared Mima, na tsorata," Wani nannauyan ajiyan zuciya ta sauke kafin ta ce "is okay no body dares to hurt you Rania (Queen), and karki yadda da kowa, anan ba'a yadda da kowa they may easily hurt you," Gyada Kai tayi ta ce "bazan yadda da kowa ba Mima inshaallah, sai wanda kika ce na yadda dasu," Murmushi ta sake sannan ta lakaci hancin ta tace "silly, let's go and fresh up," "Okayy, Nima na gaji da Wannan heavy costume din da nauyi sosai," SHAZANA SUBAIHAT'S CHAMBER Cikin sheshshekar kuka da yake na zallan bakin ciki da cire rai take kuka kamar zata mutu, yayin da gefe daya tana tuna irin asaran da ta tafka na rashin auran SHAZAD (Prince, dan sarki), duk da jin kukan nata take har cikin ranta saide sam bata da ƙarfin guiwan da zata iya rarrshin kanta bare ta rarrashi yar nata Sabreena, ita kanta tana bukatan wanda zai lallashi ta ya kwantar mata da hankali ya kuma tabbatar mata da cewa Shazad Muhd Kahter bazai yi kulikulin kubura da ita ba, Suna cikin wannan yanayin ne sai ga FUAD IBN SAREE wanda ya kasance miji a gareta kuma mahaifin Sabreena ya shigo, ganin su cikin wannan yanayin ya matukar daga masa hankali har ya kaisa ga daburcewa dan a duniya in akwai abinda ya tsana bai wuce ya gansu cikin wani yanayi ba kasancewar kallon da yake musu matsayin wani dukiya ko ince hanyar samun dukiya da shahara da Allah ya bashi cikin sauki. "Yah Allah mai ya sameki yah Najahiy,?(samu na), Ganin mahaifin nata ne ya kara bata daman fashewa da wani kuka tana ce wa "Daddy I loose him, ba Rasa shi my dream my work is all in vein, Shazad yayi aure na tashi a tutar babu," Hugging dinta yayi ajikinsa cije da tausaya wa sanin yadda ƴar tasa ke ƙaunan rayuwar Mulki, dago idonshi yayi ya zubawa SHAZANA Subaihat cikin siririyar murya mai cike da kulawa ya ce, "Ameliy (my hope) why do you look so disturb?, Akwai wanda ke damun ki ne,?," Wani ajiyan zuciya ta sake mai karfi Kafin ta ce, "You are asking me Basariy (gani na), after all what I did, kana tunanin hankalinsa zai kwanta ne kafin kowa sanin halin Shazad Muhd Kahter," Murmushi ya sake ya ce "don't worry Ameliy," Ido ta taro ta ce "hiw can I not be worried?," Wani murmushin ya sake ya ce "have you forgotten who am I? So trust me ba wanda yaisa ya Miki wani abu after all ba wanda yasan ke kika yi hakan," Da mamaki take ƙare masa kallo jin abinda ya fadi kamar almara"ya akayi kayi hakan?," "Ki dena damuwa son sanin abinda nayi, just chilled of," Dogon numfashi taja tace "okay nayi but kna nufin duk abinda suka mana na tozarci mu hakura?," Murmushin da shi kadai yasan ma'anan sa yayi ya ce" yah su iyayen mu ne komai suka mana sun cancanci suyi so please ku kwantar da hankalinki ki nuna kamar babu abinda ya faru," Tun da ya fara maganar ta ke bin sa da wani ƙallon bakin ciki "please ya isa inkainkaga zaka iya ƙurar hakan sai kayi tayi but Ni har abada wallahi bazan taba sarawa ba har sai na jefa rayuwar Malik Sultan da zuri'arsa cikin mastanancin tashin hankali ba har abada, sai na tabbatar na maida hawaye ya zamanto abin ado a fuskan su," Wani murmushin nasara ya sake ganin cewa haƙar sa ya cimma ruwa ya ce "okay I guess am a leader here so bazan bar mutane na cikin hastari ba. , bani da wani option ko choice sai na biku don baku kariya," Ya gama maganar yayin da yake sake wani killer smile na samun cikar burinshi a tafin hannunshi... KANO STATE NIGERIA MASARAUTAR SUHATAJ MUHD HABIBULLAH QUEEN NASHWA'S CHAMBER (FULANI) Kwance take lubb bisa hadadden Royal Bed dinta da aka lailayeshi da hadadden white bedsheets, kallo daya zaka mata ka hango zalla ranar da tayi a zahiri ta fayau da ita a Kwana ɗaya kawai duk kamaninta ya canja kamanni, bude lumsassun idonta ta fara yi jin an ambaci sunanta cikin wani murya mai wuyar fassarawa, "Moooobiiiiinaaa," Kara ware idon tayi jin an ambaci sunanta a karo na biyu waige waige ta fara yi ganin ba kowa a ɗakin sai ita kadai, cikin ƙankanin lokaci dakin ya fara canja launi daga fari zuwa hasa wanda yayi matukar firkita ta, ahankali ta ringa jin wani abu na bin jikin ta ya kanainaye ta, danginsa da zata da kanta taci karo da wani jibgegen maciji mai jan ido wanda ya nade ta idonsa ko cikin nata, tsabar firkici rasa yadda zata yi tayi hasalima dakarewa tayi aguri daya sara ya kamata a wuyanta wanda ya sata sake wani ƙaran azaba yayin da Jakadiya dake kokarin shigowa dakin ta shigo ba shiri a matukar riki ce, mugun ganin da tayi ne yasa ta daura hanu aka ta fara salati cikin tashin hankal, "Inna lillahi Sarauniya mai zan gani subahanallhi lah ilah ha illallah sarauniya," Ganin ihun bazai mata bane yasa ta fito daga dakin din nemi agajin gaggawa wanda ko cikin ƙanƙanin lokaci aka kwashi Princess Mobina aka kaita asibitin dake cikin Masarautar din bata agajin gaggawa. SUHATAJ MUHD HABIBULLAH ROYAL HOSPITAL VIP ROOM Baba Sarki ne ke ta faman lallashin Fulani da bata ƙwarin guiwa azahiri inji aka duba hadin shima yana da bukatar a bashi ƙarfin guiwan din gaba-daya jikinshi yayi sanyi da ganin yanayin princess Mobina wacce aka dauko ta ko numfashin kirki bata yi sai wani bakin kunga dake fitowa daga bakinta Idon ta ko ya kafe gaba daya jikinta duk ya canja launi zuwa green color, ta fannin Suhataj ko ba'a magana don ya kasa tabuka komai abun duniya ya ishe sa ki yake zai iya rasa ransa muddin aka ce ba Princess Mobina ɗon cikin ƴayan sa yafi ƙaunar ta, bazai iya rashin ta ba a wannan karon ya daura damaran cin mutuncin kowa akan ƴar sa don ya gaji da hakuri da kauda kai da yaƙe yi wanda hakan na daya daga cikin abinda ya haifar da wastewar kan iyalinsa, shigowan da Dr Yusuf yayi ne ya sa hankalin su komawa gare sa, Wani ajiyan zuciya ya sauke yana hadiya wani abu mai daci ganin irin kallon da suke masa sai ya rasa duk wani courage din sa gaba ki daya, cikin girmamawa ya mika musu gaisuwa ba tare da sun amsa ba Baba sarki ya ce , "Ya ya Dr ya jikin nata?," Wani abu ya. kuma hadiya kafin yace "Alhamdulillah za'a ce, amma gaskiya sai de mu baku hakuri don mun gaza gane abinda ke damun ta gaba daya mun yi nasarar dawo da numfashin ta, amma lamarin yafi karfin mu," "Inna lillahi wa inna ilaihim raji'un," Shine abinda Bana Sarki ke nanata wa, yayin da Suhataj sunan tsaye yayi Fulani ko da wani irin kuka ta fashe mai wuyar fassarawa, ganin yanayin da suka shiga be yasa Dr rasa abun yi cikin inda inda ya ce, "Allah kara maka yawan rai da lafiya, akwai wani Dr dana sani a wani asibiti dake ƙasar Iraq ina da tabbacin in aka kaita can za'a samu sauki da yardar Allah," Cikin hanzari Suhataj ya dafa shi ya ce r "ka tabbata Mobina zata tashi?," "Inshaallah zata tashi yah mai girma Suhataj," "Fadamun inda Ake mu kaita yau ba gobe ba," "Yana kasar Iraq baban likita ne wanda ya shahara a aikinsa na likitan ci da kuma Islamic medicine, Ina da tabbacin in an kaita zata warware, amma akwai tsare tsare da za'a yi zai dau kwana ɗaya jibi sai a kaita, yanzu zan mishi waya na tabbatar da yana kasan ko baya nan," Ajiyan zuciya Baba Sarki ya sauke ya ce shi kenan Dr Yusuf Allah albarkaci rayuwarka," "Ameen summa ameen," Tifohhh fah readers da fatan kuna tare dani kuma kuna fahimtar inda labarin ya dosa, Hmm toh jama'a ya za'a kare tsakanin Zawjatul Ameer da jama'ar ta dake kawo mata farmaki🤔? Princess Mobina komai ya sameta hmmm shin za'a samu nasarar fitar da ita koko de 🖊️😳? Innani zata samu kan Mahnoor ne ko haka zasu ci gaba da zama 😞? Shin wacece AJLA daga ina su Zulaihat suka sameta 📖🤔? Yah Labarin Zainab ina ta shiga 😗? Ina MYREEN ta shiga duk wannan tsawon lokacin 😳? FUAD IBN SAREE da SHAZANA SUBAIHAT mai suke shiryawa 😞? Wacece INNA UWASU kuma wace yarinya za'a kaddamar wa🤔😳? 🦁😁🙂 Tohh don jin amsar wannan tambayoyin ku biyoni BOOK TWO anan RIKICIN GIDAN SARAUTA zata soma yanzu sharan fage ne🤨 DARI BIYU NE Kacal ba yawa zaka iya payment ta wannan account number 9168962485 Maryam Idriss Muhammad Opay bank Sai ka turo shaidar biyan ta wannan lambar a WhatsApp 09168962485 Story and written by Queen Mahirah The wordsmith An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels